< Gesami Hea:su 2 >

1 Abuliba: le soge bagade fi dunu ilia gegemusa: ilegesala: ? Abuliba: le, ilia da udigili gegemusa: sia: dabela: ?
Me ya sa ƙasashe suke haɗa baki mutane kuma suke ƙulla shawarwarin banza?
2 Ilia hina bagade dunu ilia gegemusa: dawa: , amola ilia ouligisu dunu ilia Hina Godema higasa amola Hina Bagade E ilegele lai Ema higasa.
Sarakunan duniya sun ɗauki matsayi masu mulki sun taru gaba ɗaya suna gāba da Ubangiji da kuma Shafaffensa.
3 Ilia amane sia: sa, “Be ninia da ilia hamoma: ne sia: i agoema afafamu da defea, amola ilia ouligi yolesimu da defea.”
Suna cewa, “Bari mu tsittsinke sarƙoƙinsu, mu kuma’yantar da kamammu daga kangin bautar Allah.”
4 Hina Gode da Hi Hebene fafai fisu da: iya fila heda: le ousa, amola ilia sia: dasu amo nabalu ousa.
Mai zama a kursiyi a sama yana dariya; Ubangiji yana musu ba’a.
5 Amolalu, E da ougi gasa bagadewane sisasu sia: olelesa. E da Ea gasa ilima olelebeba: le, ilia beda: sa.
Sa’an nan ya tsawata musu cikin fushinsa ya kuma razanar da su cikin hasalarsa, yana cewa,
6 Gode da amane sia: sa, “Saione (amo da Na hadigi sema goumi) amo da: iya, Na da Na Hina Bagade amogai asunasi.
“Na kafa Sarkina a kan kursiyi a kan Sihiyona, dutsena mai tsarki.”
7 Na da Hina Gode Ea sia: dilima sia: mu. E da nama amane sia: i, “Di da Nagofe. Wali da Na Dia Ada hamoi.
Sarki ya yi shelar umarnin Ubangiji. Ubangiji ya ce mini, “Kai Ɗana ne; yau na zama Mahaifinka.
8 Adole ba: ma, amola Na soge fi huluane Dima imunu osobo bagade huluane da Dia: ganumu.
Ka tambaye ni zan kuwa sa al’ummai su zama gādonka, iyakokin duniya su zama mallakarka.
9 Dia da ili ouli fesonoi amoga fane fili fasimu, amola Dia da huluane osoboga hahamoi yaeya amo gagoudane fofonobone fasisu amo defele ili gagoudane fasimu.”
Za ka yi mulkinsu da sandan ƙarfe; za ka farfashe su kucu-kucu kamar tukunyar laka.”
10 Dilia osobo bagade hina bagade dunu! Na sisasu sia: olelesu noga: le nabima!
Saboda haka, ku sarakuna, ku yi wayo; ku shiga hankalinku, ku masu mulkin duniya.
11 Hina Gode Ema beda: iwane fa: no bobogema.
Ku bauta wa Ubangiji da tsoro ku kuma yi farin ciki kuna rawar jiki.
12 Ema beda: ga yaguguiwane muguni bugila sa: ima. Amai hame hamosea, Ea ougi hou da hedolowane heda: mu galebe, amola dilia da hedolowane bogomu. Nowa da Ema gaga: ma: ne ahoasea da Ea hahawane dogolegesu hou ba: mu.
Ku sumbaci Ɗan, don kada yă yi fushi ku hallaka a abubuwan da kuke yi, gama fushinsa zai iya kuna farat ɗaya. Masu farin ciki ne dukan waɗanda suke neman mafaka daga gare shi.

< Gesami Hea:su 2 >