< Gesami Hea:su 144 >

1 Hina Gode da na Gaga: sudafa! Ema nodoma! E da na gegema: ne adoba: sa. Amola na gegema: ne momagesa.
Ta Dawuda. Yabo ya tabbata ga Ubangiji dutsena, wanda ya horar da hannuwana don yaƙi, yatsotsina don faɗa.
2 E da na gagulasa amola na gaga: sa. E da na ougiha aligisu dunu esala, amola na gaga: su dunu esala. Na da se mae nabawane hahawane masa: ne, Ea hou dafawaneyale dawa: sa. E da niha fifi asi gala banenesisa
Shi ne Allah mai ƙaunata da kuma kagarata, katangata da mai cetona, garkuwata, wanda nake neman mafaka daga gare shi, wanda ya sa mutane a ƙarƙashina.
3 Hina Gode! Osobo bagade dunu ilia da hamedei agoai galebe. Dia abuliba: le ilima asigibala: ?
Ya Ubangiji, wane ne mutum da ka kula da shi, ɗan mutum da har za ka yi tunaninsa?
4 Ninia da fo fonomene agoai ba: sa. Ninia esalebe eso da baba bobaligilalebe agoai ba: sa.
Mutum yana kama da numfashi; kwanakinsa suna wucewa kamar inuwa.
5 Hina Gode! Mu gadelale fasili, gudu sa: ima! Goumi digili ba: ma! Amasea, goumi da mobi bubugilalebe ba: mu.
Ka tsage sammanka, ya Ubangiji, ka sauko; ka taɓa duwatsu, domin su yi hayaƙi.
6 Dia ha lai afagogoma: ne, ha: ha: na gala: su iasima. Dia ha lai dunu hobeama: ne, dadia gala: le se bobogema.
Ka aiko da walƙiya ka watsar da abokan gāba; ka karɓa kibiyoyinka ka sa su gudu.
7 Na da hano lugudua mogo sososa. Dia gadodili, lobo ligia guduli, na hiougia gadoma. Ga fi dunu ilia gasaga na hasalasa: besa: le, Dia gaga: ma.
Ka miƙa hannunka daga bisa; ka cece ni ka kuma kuɓutar da ni daga manyan ruwaye, daga hannuwan baƙi
8 Ilia da dafawane sia: hamedafa sia: sa. Amola ilia hamomusa: ilegele sia: sea, ogogosa.
waɗanda bakunansu sun cika da ƙarya, waɗanda hannuwansu na dama masu ruɗu ne.
9 Gode! Na da Dima gesami gaheabolo hea: mu. Na da sani baidama dusa, Dima gesami hea: mu.
Zan rera sabuwar waƙa gare ka, ya Allah; a kan molo mai tsirkiya goma zan yi maka kiɗi,
10 Di da hina bagade ilia ha lai hasalasima: ne hamosa. Amola Dia hawa: hamosu dunu Da: ibidi gaga: sa.
ga Wannan wanda yake ba wa sarakuna nasara, wanda ya cece bawansa Dawuda. Daga takobin kisa.
11 Na dodona: gi ha lai dunu da na osa: la heda: sa: besa: le, Dia na gaga: ma. Ga fi dunu ilia gasaga na hasalasa: besa: le, Dia gaga: ma. Ilia da dafawane sia: hamedafa sia: sa. Amola ilia hamomusa: ilegele sia: sea, ogogosa.
Ka cece ni ka kuma kuɓutar da ni daga hannuwan baƙi waɗanda bakunansu sun cika da ƙarya, waɗanda hannuwansu na dama masu ruɗu ne.
12 Ninia dunu mano ayeligi amolali, da ha: i manu bugi nasegagini heda: be agoai ganumu da defea. Amola ninia idiwilali, ilia da noga: le lelu duni bugi amo da hina bagade ea diasu hegomaia nina: hamonanebe, amo agoai ba: mu da defea.
Ta haka’ya’yanmu maza a ƙuruciyarsu za su zama kamar tsire-tsiren da aka kula da su,’ya’yanmu mata kuma za su zama kamar ginshiƙai da sassaƙa don adon fada.
13 Ninia liligi legesu diasu ilia ha: i manu amoga nabai ba: mu da defea. Ninia sibi amo da nasegagi sogega esalebe, ilia mano osea: idafa lalelegemu da defea.
Rumbunanmu za su cika da kowane irin tanadi. Tumakinmu za su ƙaru ninki dubu, ninki dubu goma-goma a filayenmu;
14 Ninia bulamagau da mae daba: me asili, mano osea: idafa lalelegemu da defea. Ninia moilai logo ganodini, se nabasu wele sia: su hame nabimu da defea.
shanunmu za su ja kaya masu nauyi. Ba za a sami tashin hankali a katangarmu ba, ba zuwan zaman bauta, ba jin kukan damuwa a titunanmu.
15 Fifi asi afae da amo hou ba: sea, hahawane bagade ganumu. Amola ilia da Hina Gode amo ilia Godedafa ilegesea, ilia da hahawane bagade ganumu.
Masu albarka ne mutanen da wannan zai zama haka; masu albarka ne mutanen da Allah ne Ubangiji.

< Gesami Hea:su 144 >