< Gesami Hea:su 135 >

1 Hina Godema nodoma! Dilia Hina Gode Ea hawa: hamosu dunu! Hina Gode Ea Dio nodone gaguia gadoma!
Yabi Ubangiji. Yabi sunan Ubangiji; yabe shi, ku bayin Ubangiji,
2 Dilia amo da ninia Hina Gode Ea Debolo diasu ganodini lela. Ema nodoma!
ku waɗanda kuke hidima a gidan Ubangiji, cikin filayen gidan Allahnmu.
3 Hina Godema nodoma! Bai E da noga: idafa. Ea Dio nodone gaguia gadoma! Bai E da asigidafa.
Yabi Ubangiji, gama Ubangiji nagari ne; rera yabo ga sunansa, gama wannan yana da kyau.
4 E da Ya: igobe Emagama: ne ilegei. E da Isala: ili fi dunu Emagama: ne ilegei.
Gama Ubangiji ya zaɓi Yaƙub ya zama nasa, Isra’ila ya zama mallakarsa mai daraja.
5 Na dawa: , Hina Gode da bagadedafa. E da eno ‘gode’ huluane baligi dagoi.
Na san cewa Ubangiji yana da girma, cewa shugabanmu ya fi dukan alloli girma.
6 E da mu amola osobo bagade amola hano wayabo bagade, amola hano wayabo lugudu, amo ganodini Ea hanaiga fawane hamosa.
Ubangiji yana yin abin da ya ga dama, a sammai da kuma a duniya, cikin tekuna da kuma cikin dukan zurfafansu.
7 E da osobo bagade bega: , mulu misusa: ginafoi amo oule maha. E da mulu misa: ne, ha: ha: na gala: sa. E da Ea liligi ligisisu diasuga, fo oule maha.
Yakan sa gizagizai su taso daga iyakokin duniya; yakan aika da walƙiya tare da ruwan sama ya fito da iska daga ɗakunan ajiyarsa.
8 E da Idibidi sogega, magobo dunu mano, amola ohe fi magobo gawali, amo huluane defele, fane lelegei.
Ya kashe’ya’yan fari na Masar,’ya’yan fari na mutane da na dabbobi.
9 Amogawi, E da hina bagade, amola ea eagene ouligisu dunu ilima se dabe ima: ne, musa: hame ba: su gasa bagade hou hamoi.
Ya aiko da alamu da abubuwan banmamaki a tsirkiyarku, ya Masar, a kan Fir’auna da kuma dukan bayinsa.
10 E da fifi asi gala bagohame gugunufinisili, amola gasa bagade hina bagade dunu fane lelegei.
Ya bugi al’ummai masu yawa ya kuma karkashe manyan sarakuna,
11 E da Saihone (A: moulaide fi dunu ilia hina bagade) amola Oge (Ba: isia: ne fi hina bagade) amola Ga: ina: ne soge hina bagade dunu huluane fane lelegei.
Sihon sarkin Amoriyawa, Og sarkin Bashan da kuma dukan sarakunan Kan’ana,
12 E da ilia soge huluane samogene, Ea Isala: ili fi dunu ilima sagoi dagoi.
ya kuma ba da ƙasarsa kamar abin gādo, abin gādo ga mutanensa Isra’ila.
13 Hina Gode! Eso huluane, dunu ilia da Di fawane da Godedafa sisia: lamu. Fifi manebe huluanedafa, ilia da Di hame gogolemu.
Sunanka, ya Ubangiji, dawwammame ne har abada, sanin da aka yi maka, ya Ubangiji, yana nan cikin dukan zamanai.
14 Hina Gode da Ea hawa: hamosu dunu ili gaga: mu. Bai ilia da hahani amola E da ilima asigisa.
Gama Ubangiji zai nuna cewa mutanensa ba su da laifi ya kuma ji tausayin bayinsa.
15 Dunu fifi asi gala ilia ‘gode’ da dunu ilia loboga silifa amola gouliga hamoi dagoi
Gumakan al’ummai azurfa ne da zinariya, da hannuwan mutane suka yi.
16 Ilia da lafi gala, be sia: baoumu hamedei. Ilia da si gala, be ba: mu gogolesa.
Suna da bakuna, amma ba sa magana, idanu, amma ba sa gani;
17 Ilia da ge gala be nabimu hamedei. Ilia da mi gala, be amoga gaha amola gabusiga: nabimu hamedei.
suna da kunnuwa, amma ba sa ji, ba kuwa numfashi a bakunansu.
18 Dunu da amo loboga hamoi ogogosu ‘gode’ hahamoi amola ilima dafawaneyale dawa: sa, ilia da afadenene, amo ogogosu liligi ilia hamoi, amo defele hamomu da defea.
Waɗanda suka yi su za su zama kamar su, haka kuma zai zama da dukan waɗanda suke dogara gare su.
19 Isala: ili fi dunu! Hina Godema nodoma! Gode Ea gobele salasu dunu! Ema nodoma!
Ya gidan Isra’ila, yabi Ubangiji; Ya gidan Haruna, yabi Ubangiji;
20 Dilia Lifai dunu! Hina Godema nodoma! Dunu huluane amo da Ema nodone sia: ne gadosa! Ema nodoma!
Ya gidan Lawi, yabi Ubangiji; ku da kuke tsoronsa, yabi Ubangiji.
21 Saione Moilai Bai Bagade amo ganodini, Hina Godema nodoma! Yelusaleme da Ea esalebe moilai. Amo ganodini, Ema nodoma! Hina Godema nodoma!
Yabo ya tabbata ga Ubangiji daga Sihiyona, gare shi wanda yake zama a Urushalima. Yabi Ubangiji.

< Gesami Hea:su 135 >