< Gesami Hea:su 127 >

1 Hina Gode da diasu hame gagui ganiaba, diasu gagui dunu ilia hawa: hamomu da hamedela: loba. Hina Gode da moilai bai bagade hame gaga: i ganiaba, sosodo aligisu dunu da udigili sosodo aligila: loba.
Waƙar haurawa. Ta Solomon. In ba Ubangiji ne ya gina gida ba, masu gininta suna wahala a banza ne. In ba Ubangiji ne yake tsaron birni ba, masu tsaro suna yin tsaro a banza.
2 Abuliba: le hahabedafa wa: legadole, bagadewane hawa: hamonana gasimogoa fawane bu golama: bela: ? Bai Hina Gode Ea dogolegei fi dunu ilia da golai dialeawane, E da ilia ha: i manu amola labe liligi huluane ilima iaha.
Banza ne ka farka da wuri ka koma da latti, kana fama don abincin da za ka ci, gama yakan ba da barci ga waɗanda yake ƙauna.
3 Mano ilia da Hina Gode Ea hahawane dogolegele iasu liligi. E da nini hahawane ba: ma: ne, mano ninima iaha.
’Ya’ya maza gādo ne daga Ubangiji, yara lada ne daga gare shi.
4 Nowa da ayeligiawane, dunu mano lalelegesea, amo dunu mano da dadi gagui dunuga ea dadi hodo gagui agoai ba: sa.
Kamar kibiyoyi a hannun jarumi haka’ya’ya mazan da aka haifa wa mutum a ƙuruciya.
5 Nowa da amo dadi hodo bagohame gagusia, e da hahawane bagade gala. E da ea ha lai dunu amo fofada: su diasuga fofada: sea, ilia da ema hamedafa hasalasimu.
Mai albarka ne mutumin da korinsa sun cika da su. Ba za a kunyata su ba sa’ad da suke ƙarawa da abokan gābansu a ɗakin shari’a.

< Gesami Hea:su 127 >