< Gesami Hea:su 126 >

1 Hina Gode da nini Yelusalemega bu oule manoba, ninia da simasia ba: su defele ba: i.
Waƙar haurawa. Sa’ad da Ubangiji ya dawo da kamammu zuwa Sihiyona, mun kasance kamar mutanen da suka yi mafarki.
2 Ninia da hahawaneba: le, ousa gesami hea: lalu. Amalalu, fifi asi gala dunu eno da ninia hou olelema: ne amane sia: i, “Hina Gode da Isala: ili dunu fidima: ne, gasa bagade hou hamoi dagoi.”
Bakunanmu sun cika da dariya, harsunanmu da waƙoƙin farin ciki. Sai ana faɗi a cikin al’ummai, “Ubangiji ya aikata manyan abubuwa dominsu.”
3 Dafawane! E da nini fidima: ne, hou noga: idafa hamoi. Ninia da hahawane bagade ba: i.
Ubangiji ya aikata manyan abubuwa dominmu, mun kuwa cika da farin ciki.
4 Hina Gode! Gibu da hano ahoanusu hafoga: i, amo hano bu iabe defele, ninia sogedafa amoma bu oule masa.
Ka maido da wadatarmu, ya Ubangiji kamar rafuffuka a Negeb.
5 Dunu amo da digini ilia ha: i manu bugi, ilia da hahawane ha: i manu gamisa ba: ma: ne, Dia logo doasima.
Waɗanda suka yi shuka da hawaye za su yi girbi da waƙoƙin farin ciki.
6 Amasea, dunu da digini ha: i manu bugimusa: , hawa: gaguli asi, ilia da ha: i manu gami amo gaguli, hahawane gesami hehea: la buhagimu.
Shi da ya fita yana kuka, riƙe da iri don shuki, zai dawo da waƙoƙin farin ciki, ɗauke da dammuna.

< Gesami Hea:su 126 >