< Gesami Hea:su 12 >

1 Hina Gode! Nini fidima! Guiguda: da noga: i dunu hamedafa esala. Amola moloidafa dunu agoai hamedafa ba: sa.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da kayan kiɗi. Bisa ga sheminit. Zabura ta Dawuda. Ka taimaka, Ubangiji, gama masu tsoron Allah ba sa nan kuma; masu aminci sun ɓace daga cikin mutane.
2 Dunu enoma enoma ogogosu bagade hamosu. Dunu enoma enoma sefe sia: bagade sia: daha.
Kowa yana yi wa maƙwabcinsa ƙarya; zaƙin bakinsu maganar ƙarya ce suna cike da ruɗu a zukatansu.
3 Hina Gode! Amo dunu ilia sefe sia: bagade hedofama. Gasa fi dunu ilia lafi ga: ma.
Bari Ubangiji yă yanke dukan zaƙin bakinsu da kuma kowane harshe mai fariya,
4 Ilia da gasa fili agoane sia: sa, “Ninia sia: ga fawane, ninia hanai lasa. Amola ninia adi sia: sia: musa: dawa: sea amo fawane sia: sa amola enoga agoane da hame gagabomu.”
masu cewa, “Da harsunanmu za mu yi nasara; leɓunanmu za su kāre mu, wane ne maigidanmu?”
5 Be Hina Gode da amane sia: sa, “Na da wali misunu. Bai hame gagui dunu da banenesi dagoi amola wadela: i dunu da gasa hame dunuma se iabeba: le, ilia da se nababeba: le, gogonomasa. Ilia da Na gaga: ma: ne hanaiba: le, Na da ouligimu.
“Saboda danniyar marasa ƙarfi da kuma nishin masu bukata, zan tashi yanzu,” in ji Ubangiji. “Zan kāre su daga masu yin musu sharri.”
6 Hina Gode Ea ilegele sia: i liligi, amo da dafawaneyale dawa: mu liligi. Ea ilegele sia: i liligi da fofoloi silifa agoane, amo da lalu bagade amo ganodini fesuale agoane gobei nenoai, fofoloi agoai.
Kalmomin Ubangiji kuwa ba su da kuskure, kamar azurfan da aka tace cikin matoyan yumɓu, aka tsabtacce sau bakwai.
7 Wadela: i hamosu dunu da osobo bagade dedebosa. Dunu huluane da wadela: i hou amoma nodosa. Amo dunu da nini wadela: sa: besa: le, Hina Gode, Di fidila misa amola nini gaga: ma.
Ya Ubangiji, za ka kiyaye mu lafiya ka tsare mu daga irin mutanen nan har abada.
8
Mugaye suna yawo a sake sa’ad da ake girmama abin da ba shi da kyau a cikin mutane.

< Gesami Hea:su 12 >