< Gesami Hea:su 114 >

1 Isala: ili dunu (Ya: igobe egaga fi) ilia da ga fi soge amo Idibidi fisili, gadili ahoanoba,
Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
2 Hina Gode da Yuda fi Ea hadigi fi ilegei dagoi. Amola E da Isala: ili fi Ea fidafa ilegei.
Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
3 Maga: me Hano Wayabo da ili ba: lalu, hobea: i. Yodane Hano da yogodalu yolei.
Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
4 Goumi ilia da goudi agoane hahadiasu. Amola agolo ilia da sibi mano agoane hahadia lafia: su.
duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
5 Hano wayabo! Di da adiba: le hobeabela: ? Amola Yodane hano di da abuliba: le yogo ahoanu amo fisibala: ?
Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
6 Goumi! Di da abuliba: le goudi manoga hadiabe defele hadialula: ? Agolo soge! Dilia da abuliba: le, sibi manoga suagagala: gagadobe defele hamosula: ?
ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
7 Osobo bagade! Hina Gode da mabeba: le, Ya: igobe ea Gode Ea midadi yaguguma.
Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
8 Bai E da igi amo afadenene hano wayabo hamosa, amola magufu adobo amo hano bubuga: su agoane hamosa.
wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.

< Gesami Hea:su 114 >