< Gesami Hea:su 110 >

1 Hina Gode da na Hina Godema amane sia: i, “Na lobodafadili fili, amogai esaleawane, Na da Dia ha lai dunu da Dia emoga osa: laligima: ne hasalasimu.
Ta Dawuda. Zabura ce. Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”
2 Saione Goumia, Hina Gode da Dia Hina Bagade hou sedagilisimu. E amane sia: sa, “Dia ha lai dunu ili ouligima.”
Ubangiji zai fadada ikon sandan mulkinka daga Sihiyona za ka yi mulki a tsakiyar abokan gābanka.
3 Dia ha lai dunuma gegebe eso amoga, Dia fi dunu da hahawane Di fuligala: musa: misunu. Hehebolo mabe galu oubi mogele defele, Dia ayeligi dunu da Di hadigi agologa esalea, amogai Di fidimusa: misunu.
Rundunarka za su so yin yaƙi a ranarka ta yaƙi. Saye cikin ɗaukaka mai tsarki, daga cikin ciki na safiya za ka karɓi raɓar ƙuruciyarka.
4 Hina Gode da dafawanedafa ilegele sia: i. Amo E da bu hame afadenemu. E amane sia: i, “Di da Melegisedege gobele salasu dunu ea sosogo fi amo ganodini eso huluanedafa gobele salasu dunu esalumu.”
Ubangiji ya rantse ba zai kuma canja zuciyarsa ba, “Kai firist ne har abada, bisa ga tsarin Melkizedek.”
5 Hina Gode da Dia lobodafadili lela. E da ougi heda: sea, osobo bagade hina bagade dunu hasalasimu.
Ubangiji yana a hannun damanka; zai murƙushe sarakuna a ranar fushinsa.
6 E da fifi asi gala huluanema fofada: mu. E da gegesu sogebi amo, bogoi da: i hodo amoga nabalesimu. E da osobo bagade huluane amo ganodini, Hina bagade dunu huluane hasalasimu.
Zai hukunta al’ummai, yana tarawa gawawwaki yana kuma murƙushe masu mulkin dukan duniya.
7 Hina Bagade da hano amo logo bega: dalebe, amoga dili manu. Amola amoga gasa laiba: le, E da gasa fili aligili, gegenanu hasalasimu.
Zai sha daga rafin da yake kusa da hanya; saboda haka zai ɗaga kansa sama.

< Gesami Hea:su 110 >