< Gesami Hea:su 102 >

1 Hina Gode! Na sia: ne gadobe nabima, amola na fidima: ne disa sia: ne gadobe nabima.
Addu’ar mutum mai shan wahala. Sa’ad da ya rasa ƙarfi ya kuma yi makoki a gaban Ubangiji. Ka ji addu’ata, ya Ubangiji; bari kukata ta neman taimako ta zo gare ka.
2 Na da se nabasu ganodini esalea, Dia na mae yolesima. Na sia: nabawane, na wele sia: be hedolowane alofema.
Kada ka ɓoye fuskarka daga gare ni sa’ad da nake cikin damuwa. Ka juye kunnenka gare ni; sa’ad da na yi kira, ka amsa mini da sauri.
3 Na esalusu da lalu mobi defele hedolo alalolesisa. Na da: i da lalu dogolo agoai diala.
Gama kwanakina sun ɓace kamar hayaƙi; ƙasusuwana suna ƙuna kamar jan wuta.
4 Na da gisi bioi agoai, banenesi dagoi ba: sa. Na da ha: i manusa: dawa: su fisi dagoi.
Zuciyata ta kamu da ciwo ta kuma bushe kamar ciyawa; na manta in ci abinci.
5 Na da ha: giwane gogonomosa. Na da: i da geloga: le, gasa dabua ba: la.
Saboda nishina mai ƙarfi na rame na bar ƙasusuwa kawai.
6 Na da gugunia sio hafoga: i soge ganodini esalebe agoai defele ba: sa. Na da sio sia, gugunufinisi mebu ganodini esalebe, agoai ba: sa.
Ni kamar mujiyar jeji ne, kamar mujiya a kufai.
7 Na da molole diala lalabolala. Na da sio amo da diasu dabuamogoa hisu olobolalebe, agoai ba: sa.
Na kwanta a faɗake; na zama kamar tsuntsun da yake shi kaɗai a kan rufin ɗaki.
8 Eso huluane mae fisili, na ha lai dunu da nama gadelala. Dunu amo da nama habosesa, ilia da na dioba: le gagabui aligima: ne sia: sa.
Dukan yini abokan gābana suna tsokanata; waɗanda suke mini ba’a suna amfani da sunana yă zama abin la’ana.
9 Na da nasubu naha amola na si hano da na hano nasu amoga gilisisa. Bai Dia da nama baligili ougi galu. Di da na gaguia gadole, bu galagudui.
Gama ina cin toka a matsayin abincina ina kuma gauraye abin sha nawa da hawaye
saboda fushinka mai girma, gama ka ɗaga ni sama ka yar a gefe.
11 Na esalusu da daeya baba gala: be agoai ba: sa. Na da gisi bioi agoai gala.
Kwanakina suna kamar inuwar yamma; na bushe kamar ciyawa.
12 Be Hina Gode! Di da Fifi Ahoanusu Hina Bagade esala. Fa: no fifi manebe dunu huluane ilia Di hamedafa gogolemu.
Amma kai, ya Ubangiji, kana zaune a kursiyinka har abada; sunan da ka yi zai dawwama a dukan zamanai.
13 Di da wa: legadole, Saione fi ilima asigiba: le fidimu. Ilegei esodafa da doaga: i dagoi. Dia ilima asigimu eso da doaga: i dagoi.
Za ka tashi ka kuma ji tausayin Sihiyona, gama lokaci ne na nuna alheri gare ta; ƙayyadadden lokacin ya zo.
14 Saione Moilai Bai Bagade da gugunufinisi dagoi. Be Dima hawa: hamosu dunu ilia da Saione amoma asigi amola fofagisa.
Gama duwatsunta suna da daraja ga bayinka; ƙurarta kawai kan sa su ji tausayi.
15 Fifi asi gala dunu huluane da Hina Godema beda: mu. Osobo bagade hina bagade dunu ilia da Ea gasa bagade houba: le beda: gia: mu.
Al’ummai za su ji tsoron sunan Ubangiji, dukan sarakunan duniya za su girmama ɗaukakarka.
16 Hina Gode da Saione Moilai Bai Bagade amo bu buga: le gagusia, E da Ea gasa bagade hou dunu huluanema olelemu.
Gama Ubangiji zai sāke gina Sihiyona ya kuma bayyana a ɗaukakarsa.
17 E da Ea musa: fisiagai fi dunu, ilia sia: amola ilia sia: ne gadobe nabimu.
Zai amsa addu’ar marasa ƙarfi; ba zai ƙyale roƙonsu ba.
18 Fa: no fifi manumu, ilia Hina Gode Ea hamoi dawa: ma: ne amola Ema nodone sia: ma: ne, Ea hamobe huluane dedene legema.
Bari a rubuta wannan don tsara mai zuwa, cewa mutanen da ba a riga an halitta ba za su yabi Ubangiji,
19 Hina Gode da Ea gadodafa Hadigi Sogebi (Hebene) amogainini osobo bagadega ba: legudui.
“Ubangiji ya duba ƙasa daga wurinsa mai tsarki a bisa, daga sama ya hangi duniya,
20 E da se iasu diasu esalebe dunu ilia gogonomosu amo nabalu, dunu da se imunusa: fofada: i dagoi, ili halegale masa: ne fadegalesi.
don yă ji nishe-nishen’yan kurkuku yă kuma saki waɗanda aka yanke musu hukuncin mutuwa.”
21 Amasea, Saione Moilai Bai Bagadega, ilia da Ea Dio gaguia gadomu, amola Yelusalemega, Ema nodone sia: nanumu.
Saboda haka za a furta sunan Ubangiji a Sihiyona yabonsa kuma a Urushalima
22 Fifi asi gala amola hina bagade ilia fi dunu da gilisili, Hina Godema nodone sia: ne gadosea, amo hou da ba: mu.
sa’ad da mutane da mulkoki suka tattaru don su yi wa Ubangiji sujada.
23 Na da goi ayeligiawane, Hina Gode da na gogaeanesi. E da na esalusu dunumuginisi.
Cikin rayuwata, ya karye ƙarfina; ya gajartar da kwanakina.
24 Gode! Na da: i hame hamoiawane, na waha bogoma: ne mae oule masa. Hina Gode! Di da eso huluane fifi ahoana!
Sai na ce, “Kada ka ɗauke ni a tsakiyar kwanakina, ya Allah; shekarunka suna bi cikin dukan zamanai.
25 Musa: hemonega, Di da osobo bagade hahamoi. Amola Dia loboga, mu hahamoi.
A farkon fari ka kafa tushen duniya, sammai kuma aikin hannuwanka ne.
26 Ilia da alalolesili, hame ba: mu. Be Di da amanewane fifi ahoanumu. Ilia da abula agoane, nuini abubula masunu. Di da dunu amo da abula gisa: le ha: digisu defele, mu amola osobo bagade ha: digimu amola ili da alalolesi dagoi ba: mu.
Za su hallaka, amma za ka ci gaba; duk za su tsufe kamar riga. Kamar riga za ka canja su za a kuwa zubar da su.
27 Be Di da afadenesu hou hame dawa: Dia esalusu da hamedafa dagomu.
Amma kana nan yadda kake, kuma shekarunka ba za su taɓa ƙarewa ba.
28 Dia da ili gaga: beba: le, ninia mano amola iligaga fi da eso huluane gaga: iwane esalumu.
’Ya’yan bayinka za su zauna a gabanka; zuriyarsu za su kahu a gabanka.”

< Gesami Hea:su 102 >