< Malasu 20 >
1 Nowa da adini bagade nasea, e da feloale gegesu hou amola wadela: le sia: su hou bagade hamosa. Nowa dunu e adini bagadewane ba: sea, ea hou da gagaoui dunu agoai gala.
Ruwan inabi mai yin ba’a ne, barasa kuma mai rikici ne; duk wanda suka sa ya kauce marar hikima ne.
2 Di da laione wa: me amo da gegesenebe ema beda: i amo defele ougi bagade hina bagadema beda: mu da defea. Di da hina bagade ougima: ne hamosea, amo hou da di gobele fane legesu hou defele.
Fushin sarki yana kama da rurin zaki; duk wanda ya sa shi fushi zai rasa ransa.
3 Gagaoui dunu huluane da sia: ga gegesu hou musu dawa: Be sia: ga gegesu amo yolesimu da hou noga: idafa.
Bangirma ne ga mutum ya guji faɗa, amma kowane wawa yana saurin yin faɗa.
4 Bugili nasu dunu da hihi dabuli aligiba: le ea osobo gidinasu i amoga osobo hame gidinasea, e da fa: no ha: i manu dadamimu hame ba: mu.
Rago ba ya noma a lokacin noma; saboda haka a lokacin girbi ba ya bukata samun kome.
5 Osobo bagade dunu ilia asigi dawa: su da hano nasu ulidou amo ganodini diala agoane gala. Be bagade dawa: su dunu da asigi dawa: su hiougili gadosu dawa:
Manufofin zuciyar mutum zurfafan ruwaye ne, amma mutum mai basira yakan jawo su.
6 Dunu bagohame da ilia mae fisili fuligala: su hou fawane hamonana, ilia udigili sia: sa. Be moloidafa fuligala: su dunu amo di da hogoi helele, hame ba: mu.
Kowane mutum gani yake shi mai ƙauna marar ƙarewa ne, amma ina? Da ƙyar ka sami amintacce mutum guda.
7 Nowa mano ilia eda da moloidafa hou fawane hamosea, da hahawane esala.
Mai adalci kan yi rayuwa marar abin zargi; masu albarka ne’ya’yan da za su biyo bayansa.
8 Hina bagade e da dunu enoma fofada: sea, e da wadela: i hou ba: sea, amo ea bai hedolo dawa: sa.
Sa’ad da sarki ya zauna kan kujerarsa don yă yi shari’a, yakan ga dukan mugunta da idanunsa.
9 Dunu afaega, “Na da wadela: i hou hamedafa hamosu,” amane sia: mu da hamedei.
Wa zai iya cewa, “Na kiyaye zuciyata da tsarki; ni mai tsabta ne marar zunubi kuma”?
10 Hina Gode da nowa dunu da dioi ba: su amola defei ba: su liligi amo ogogole hamosea, ilima higa: i hodosa.
Ma’auni marar gaskiya da magwajin da ba daidai ba, Ubangiji ya ƙi su duka.
11 Dunu huluane amola mano ilia hamobe ba: sea, eno dunu da ilia houdafa dawa: mu. Ilia da moloidafa amola noga: iwane hamosea, dunu eno da ilia houdafa da noga: i hedolo dawa: mu.
Akan san ƙananan yara ta ayyukansu, ana iya sani ko rayuwarsu amintattu ne, mai nagarta.
12 Hina Gode e da ninima si amoga nini da ba: ma: ne amola ge amoga nini da nabima: ne, amo ninima i dagoi.
Kunnuwan da suke ji da kuma idanun da suke gani, Ubangiji ne ya yi su duka.
13 Di da eso huluane golai dialea, di da hame gagui agoai esalumu. Di eso huluane hawa: hamosea, ha: i manu bagade ba: mu.
Kada ka so barci in ba haka ba za ka talauce; ka zauna a faɗake za ka kuwa kasance da sauran abinci.
14 Liligi lala masu dunu da liligi ligisisu liligi amo muni bagade ba: sea, da: i dione egasa. Be amomane, ea asili, muni fonobahadi fawane amoga lai, e da hidale sia: sa.
“Kai, ya yi tsada, ya yi tsada!” In ji mai saya; sa’ad da ya tafi yana taƙama a kan ya iya ciniki.
15 Nowa da hi sia: dasu amo ea bai noga: le dawa: sea, amo hou da moloidafa amola gouli amola silifa ea lasu defei baligisa.
Zinariya akwai ta, lu’ulu’u kuma ga shi a yalwace, amma leɓunan da suke magana da sani suna da wuyan samu kamar duwatsu masu daraja.
16 Degabo ba: i dunu da liligi bidi lale, bidi mae iawane fa: no imunu sia: sea, be eno dunu da amo dunu ea fa: no imunu bidi, amo hi da wali imunu sia: sea, e da gagoule agoane hamosa. Amola degabo ba: i dunu da bidi bu hame iasea, bidi iasu dunu da gagaoui dunu amo ea soge lamu da defea.
A karɓi rigunan wanda ya ɗauki lamunin baƙo; a riƙe shi jingina in ya yi shi don mace marar aminci.
17 Ha: i manu wamolale lai da hedaidafa gala. Be fa: no wamolasu dunu ea lafi da sa: i boso amoga nabai defele ba: mu.
Abincin da aka samu ta hanyar zamba yakan zama da daɗi, amma mutum zai ƙarasa da baki cike da yashi.
18 Mae ilegele, udigili gegemusa: mae masa. Hidadea fada: i sia: ne iasu nabasea, didi ba: mu.
Ka yi shirye-shirye ta wurin neman shawara; in kana yaƙi, ka sami bishewa.
19 Baligiduli sia: su dunu da sia: wamolegemu hame dawa: Sia: bagade sia: dabe dunu ilima mae gilisima.
Mai gulma yakan lalace yarda; saboda haka ka guji mutum mai yawan surutu.
20 Dia ada amola ame ela aligima: ne gagabusia, di da gamali amo da gasia ea digagala: i haba: dosu defele bogomu.
In mutum ya zargi mahaifinsa ko mahaifiyarsa, fitilarsa za tă mutu a tsakiyar duhu.
21 Dia muni asabole lasea, amo muni da fa: no agoane dia esalusu bagade hame fidimu.
Gādon da aka samu da sauri a farkon farawa ba zai zama mai albarka a ƙarshe ba.
22 Dunu da dima wadela: le hamosea, dia disu dabe mae ima. Di Hina Godema dafawaneyale dawa: sea, Hi fawane da amo hou hahamomu.
Kada ka ce, “Zan rama wannan abin da aka yi mini!” Ka dogara ga Ubangiji, zai kuwa fisshe ka.
23 Hina Gode da nowa dunu da dioi ba: su amola defei ba: su liligi amo ogogole hamosea, ilima higa: i hodosa.
Ubangiji ya ƙi ma’aunin da ba daidai ba, da kuma magwajin da ba su gamshe shi ba.
24 Nowa dunu da hina: esalusu logo ahoabe dawa: bela: ? E da hame dawa: Be Hina Gode Hifawane da ninia esalusu logo huluane ilegei dagoi.
Ubangiji ne yake bi da matakan mutum, Ta yaya wani zai fahimci hanyarsa?
25 Noga: le dadawa: lalu, Godema imunusa: ilegele sia: ma. Di da fa: no da: i diosa: besa: le, hedolo mae sia: ma.
Tarko ne ga mutum ya keɓe wani abu da ba tunani daga baya kuma ya yi la’akari da alkawarinsa.
26 Bagade dawa: su hina bagade dunu da wadela: i hamosu dunu hogole ba: mu. Amasea, e da ema mae asigili se imunu.
Sarki mai hikima yakan gane mugunta; ya hukunta su ba tausayi.
27 Hina Gode da hadigi gamali agoane, ninia asigi dawa: su amola a: silibu ganodini, E da ninia hou hogosa.
Fitilar Ubangiji kan bincika zuciyar mutum takan bincika lamirinsa.
28 Hina bagade dunu da moloiwane amola asigiwane ea hawa: hamosea, e da ode bagohame ea soge ganodini hinawane esalumu.
Ƙauna da aminci kan kiyaye sarki lafiya; ta wurin ƙauna sarautarsa za tă zauna a kafe.
29 Ninia goi ayeligi ilia gasa amo heawini mageda. Amola asigilai gago aligi dunu ilima nodone nabawane hamosa.
Ɗaukakar matasa maza ita ce ƙarfinsu, furfura ita ce darajar tsofaffi.
30 Ninia mogili eso enoga wadela: i hou hamosea, ninia hou afadenemu gasa bagade ba: sa. Be se nabasu bagade da ninima doaga: sea, ninia hou afadenemusa: dawa:
Naushi da rauni kan share mugunta, dūka kuma kan tsabtacce lamiri.