< Idisu 36 >

1 Gilia: de fi (Gilia: de da Ma: ige egefe amola Ma: na: se [Yousefe egefe] amo ea aowa esalu) amo ea sosogo ilia bisili ouligisu dunu da Mousese amola eno Isala: ili ouligisu dunu ilima asili,
Sai shugabannin gidajen iyalan Gileyad ɗan Makir, ɗan Manasse, waɗanda suka fito daga kabilar zuriyar Yusuf, suka zo, suka yi magana a gaban Musa da shugabanni, shugabannin iyalan Isra’ilawa.
2 amane sia: i, “Hina Gode da dilia ululuasu hedele Isala: ili dunuma soge ima: ne sia: i. Amola E da eno sia: i amo dilia ninia fi dunu Siloufiha: de amo ea soge amola liligi amo idiwima ima: ne sia: i.
Suka ce, “Sa’ad da Ubangiji ya umarce ranka yă daɗe, yă raba ƙasar gādo ga Isra’ilawa ta wurin ƙuri’a, ya umarce ka, ka ba wa’ya’ya matan nan na Zelofehad ɗan’uwanmu gādonsa.
3 Be noga: le dawa: ma! Ilia da eno dunu fi ilima fisia, ilia liligi da amo fi ilima masunu. Amasea, ninia liligi lai da fonoboi dagoi ba: mu.
To, a ce sun auri mutane daga waɗansu kabilan Isra’ilawa fa; ka ga, za a ɗebe gādonsu daga gādon kakanninmu a ƙara wa gādon kabilan mutanen da suka aura ke nan. Ta haka za a ɗebe sashe daga gādon da aka ba mu ke nan.
4 Amola Bu Sagosu Ode (amoga liligi amola soge bidi lai da musa: gagui dunu ilima bu ahoa) amoga Siloufiha: de ea idiwilali ilia liligi da mae afadenema: ne, amo fi fawane ilia liligi ba: mu. Amola amo liligi da nini, Ma: na: se fi, amoga fisi dagoi ba: mu.”
Sa’ad da Shekara ta Murnar Isra’ilawa ta kewayo, za a haɗa gādonsu da na kabilan mutanen da suka aura, a kuma ba su mallakar gādon da aka ɗebe daga kabilar kakanninmu.”
5 Amaiba: le, Mousese da Isala: ili dunu ilima Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i amo amane olelei, “Ma: na: se fi dunu ilia sia: i da dafawane.
Ta wurin umarnin Ubangiji, Musa ya ba Isra’ilawa wannan umarni, “Abin da kabilar zuriyar Yusuf suke faɗi, daidai ne.
6 Amaiba: le, Hina Gode da amane sia: sa, ‘Siloufiha: de ea idiwilali da ilia hanai defele gawa fima: mu. Be ilia da ilia fidafa dunu fawane ilima fimu.
Ga abin da Ubangiji ya umarta saboda’ya’ya matan nan na Zelofehad. Za su iya auri duk wanda suka ga dama, muddin sun yi aure a cikin kabilar kakanninsu.
7 Isala: ili dunu huluane ilia liligi da ilila: fidafa ganodini dialumu.
Ba gādon Isra’ilan da za a ba wa wata kabila daga wata kabila, gama kowane mutumin Isra’ila zai riƙe gādonsa na kabilar da ya gāda daga kakanninsa.
8 Nowa uda da nana liligi amo lasea, e da ea fidafa dunu fawane ema fima: mu. Amo hamobeba: le, Isala: ili dunu huluane da ea aowalali edalalia nana liligi fawane lamu.
Kowace’ya wadda ta ci gādon ƙasa, a kowace kabilar Isra’ilawa, dole tă auri wani cikin kabilar kakanninta, saboda kowane mutumin Isra’ila yă mallaki gādon kakanninsa.
9 Liligi amola soge da eno fi ilima hame gaguli masunu. Fi huluane afae afae da ilila: liligi fawane gagulaligimu.’”
Ba gādon da za a ba wa wata kabila daga wata kabila, gama kowace kabilar Isra’ilawa za tă riƙe mallaka da ta gāda.”
10 Amaiba: le, Siloufiha: de ea idiwilali (Mala, Desa, Hogola amola Miliga) ilia da Hina Gode Ea Mousesema hamoma: ne sia: i defele hamoi. Ilia da ilia gawiya hamoi, ilima fawane gawa fi.
Saboda haka’ya’yan Zelofehad mata suka yi yadda Ubangiji ya umarci Musa.
’Ya’yan Zelofehad mata, Mala, Tirza, Hogla, Milka da Nowa, suka auri’ya’yan’yan’uwa na gefen mahaifinsu.
12 Ilia da Ma: na: se (Yousefe egefe) amo fi ganodini fawane gawa fi. Amalalu, ilia liligi amola soge da ilia ada ea fi ganodini dialusu.
Suka yi aure cikin kabilar zuriyar Manasse ɗan Yusuf, gādonsu kuwa ya kasance a cikin iyali da kuma kabilar mahaifinsu.
13 Amo malasu amola sema dedei, amo Hina Gode da Isala: ili dunuma Mousese ea lafidili sia: ne i. Ilia da Moua: be umi, Yodane Hano eso midadi heda: su gusudili esala, amo sema huluane nabi. Amola Yeligou da hano ahoaba guma: dini dialebe ba: i. Sia: ama dagoi
Waɗannan su ne umarnai da ƙa’idodin da Ubangiji ya ba wa Isra’ilawa ta wurin Musa, a filayen Mowab kusa da Urdun, ɗaura da Yeriko.

< Idisu 36 >