< Idisu 35 >
1 Isala: ili dunu da Moua: be umi sogega esalu. Yodane Hano da ilima guma: dini ba: i amola Yeligou moilai bai bagade da hano guma: dini dialu. Moua: be umiga, Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
A filayen Mowab, wajen Urdun, ɗaura da Yeriko, Ubangiji ya yi magana da Musa ya ce,
2 “Isala: ili dunuma adoma. Ilia soge amola liligi lai amoga ilia da moilai mogili amola ohega ha: i manu soge amo moilai sisiga: le diala, amo Lifai dunu da amogawi esaloma: ne, ilima sagoma: ne sia: ma.
“Ka umarci Isra’ilawa su ba wa Lawiyawa garuruwan da za su zauna a ciki daga cikin gādon da Isra’ilawa za su mallaka. A kuma ba su wurin kiwo kewaye da garuruwan.
3 Lifai dunu da amo moilai gagulaligimu amola ilia da amo ganodini esalumu. Ilia da ohega ha: i manu soge ilia bulamagau amola eno ohe fofoi amo ganodini laloma: ne gagulaligimu.
Sa’an nan za su kasance da garuruwan da za su zauna, su sami fili, da kuma za su yi kiwon garkensu na shanu da tumaki da kuma sauran dabbobinsu.
4 Ohega ha: i manu soge da moilai gagoi amoga muni, gadili asili, 450 mida defei la: ididili amola la: ididili masa: ne ba: mu.
“Wuraren kiwo a kewayen garuruwan da za a ba wa Lawiyawa, girmansu zai zama mai fāɗin kamu dubu ɗaya daga katangar garin.
5 Amasea, amo alalo defei da hegomai biyaduyale ba: mu. Amola la: idi defei biyaduyale afae afae ea defei da 900 mida ba: mu. Amola moilai bai bagade da amo sogebi ea dogoadafa ba: mu.
A bayan garin, ka auna kamu dubu biyu a wajen gabas, kamu dubu biyu a wajen yamma, kamu dubu biyu wajen kudu, da kuma kamu dubu uku wajen arewa, a bar garin a tsakiya. Za su kasance da wannan a matsayin wurin kiwo na garuruwan.
6 Dilia Lifai dunu ilima Dabe Fasa: besa: le Gaga: su Moilai bai bagade gafeyale gala ima. Amogawi, dunu da eno dunu momabo giadofale medole legesea, e da amo Dabe Fasa: besa: le Gaga: su Moilai bai bagadega hobeale ahoasea, gaga: i dagoi ba: mu. Amola, dilia Lifai dunu ilima moilai bai bagade 42 eno ima.
“A cikin biranen da za a ba Lawiyawa, shida daga cikin garuruwan za su zama biranen mafaka, inda wanda ya kashe mutum zai gudu yă je. Ban da wannan, a ba su waɗansu garuruwa arba’in da biyu.
7 Amola gilisili, amo moilai bai bagade ilia ohega ha: i manu soge ilima ima. Ilima iasu huluane da moilai bai bagade 48 agoane ba: mu.
Duka-duka dai a ba Lawiyawa garuruwa arba’in da takwas, tare da wuraren kiwonsu.
8 Dilia Isala: ili fi afae afae ilia soge ganodini, Lifai dunu ilima moilai bai bagade ima. Soge bagade amo ganodini, moilai bai bagade bagohame ima. Soge fonobahadi amo ganodini, moilai bai bagade bagahame ima.
Garuruwan da za ku ba wa Lawiyawa daga ƙasar da Isra’ilawa suka mallaka, za a ba da su bisa girman gādon kowace kabila. Ka karɓi garuruwa masu yawa daga kabilar da take da garuruwa masu yawa, amma kaɗan daga kabilar da ba ta da garuruwa masu yawa.”
9 Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa,
10 “Isala: ili dunuma amane sia: ma, ‘Dilia Yodane Hano degele, Ga: ina: ne sogega dasea,
“Ka yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka haye Urdun zuwa Kan’ana,
11 Dabe Fasa: besa: le Gaga: su Moilai bai bagade amogawi dunu da eno dunu momabo giadofale fane legesea, amoga hobeamusa: ilegema.
ku zaɓi waɗansu garuruwan da za su zama biranen mafakarku, inda wanda ya kashe mutum cikin kuskure zai iya gudu zuwa.
12 Amogawi, e da bogoi dunu ea maga: me dabe imunu fi dunu amoga gaga: su ba: mu. Dunu da eno dunu medole legesea, amo dunu huluane ba: ma: ne mae fofada: ne medole legemu da sema bagade.
Za su zama wuraren mafaka daga hannun mai bin hakki, don kada a kashe mai kisankai, tun ba a kai shi gaban shari’a, a gaban taron jama’a ba.
13 Moilai bai bagade gafeyale gala amo ilegema.
Waɗannan garuruwa shida da aka bayar za su zama biranen mafakarku.
14 Moilai bai bagade udiana amo Yodane Hano gusudili ilegema. Amola moilai bai bagade udiana eno Yodane Hano guma: dini ilegema.
A ba da uku a wannan gefe na Urdun, a kuma ba da uku a Kan’ana, su zama biranen mafaka.
15 Amo moilai bai bagade ilia da Isala: ili dunudafa amola ga fi dunu (amo da Isala: ili soge ganodini dafawane fi esala o sofe misi fawane esala) amo ilima Dabe Fasa: besa: le Gaga: su Moilai bai bagade dialebe ba: mu. Nowa da momabo giadofale eno dunu fane legesea, e da amo moilai bai bagade amoga hobeale masunu logo ba: mu.
Waɗannan garuruwa shida za su zama wurin mafaka wa Isra’ilawa, baƙi da duk sauran mutanen da suke zama a cikinsu, saboda duk wanda ya kashe mutum cikin kuskure yă iya gudu zuwa.
16 Be dunu afae da gegesu liligi (gula o gele o ifaga hamoi) amoga dunu eno fane legesea, e da fasudafa hou hamobeba: le, dilia amo dunu fane legema.
“‘In wani ya bugi wani da makami na ƙarfe har ya mutu, to, shi mai kisankai ne; sai a kashe mai kisankan nan.
Ko kuwa in wani yana riƙe da dutsen da ya isa yă kashe mutum a hannunsa, ya kuma harbi wani da dutsen har ya mutu, to, shi mai kisankai ne, sai a kashe mai kisankan nan.
Ko kuwa wani yana da makami na itace a hannunsa da ya isa yă kashe mutum, ya kuma bugi wani da shi har ya mutu, shi ma mai kisankai ne, sai a kashe mai kisankan nan.
19 Bogoi dunu ea sosogo fi gadenene esalebe dunu da amo fane legesu dunuma dabe fane legema: ne sia: ma. E da amo fasu dunu ba: sea, fane legemu da defea.
Sai mai bin hakkin jinin yă kashe mai kisankan, sa’ad da ya sadu da mai kisankan, sai yă kashe shi.
20 Dunu afae da eno dunu higabeba: le, amo dunu gisalu gala: le o igi o ifaga gala: le medole legesea, e da fasudafa hamobeba: le, dilia medole legema.
In saboda ƙiyayya, mutum ya laɓe, ya soke wani, ko ya jefe shi da wani abu da gangan har ya mutu,
21 O e da lobo usunawene fabeba: le, eno dunu medole legesea, e da fasudafa hamobeba: le, amo dunu medole legema. Bogoi dunu ea sosogo fi gadenenedafa esalebe dunu da amo fasu dunu medole legema: ne sia: ma. E da amo fasu dunu ba: sea, fane legemu da defea.
ko kuwa saboda ƙiyayya ya naushe shi har ya mutu, sai a kashe wannan mutumin da ya yi haka; shi mai kisankai ne. Sai mai bin hakkin jini yă kashe mai kisankan in ya same shi.
22 Be dunu da eno dunuma mae higale amola momabo giadofale amo dunu gisalu gala: sea o igi o ifaga gala: le medole legesea,
“‘Amma in cikin tsautsayi ne ya soke shi, ba don ƙiyayya ba, ko kuma ya jefe shi, ba da gangan ba,
23 o e da eno dunu mae ba: le, e da igi galagaiga dunu amo da ea ha lai hame, e da ema se imunu hame hanai, amo dunu momabo giadofale medole legesea,
ko kuwa bai gan shi ba, ya jefa dutsen da zai kashe shi a kansa, ya kuwa mutu, to, da yake shi ba abokin gābansa ba ne, bai kuma yi nufi yă ji masa ba,
24 agoai hou ba: sea, Isala: ili dunu da ilima fofada: sea, ilia da momabo giadofale fasu dunu gaga: mu. Amola maga: me dabe imunu dunuma amo dunu mae medole legema: ne sia: ma: mu.
dole taro su yi hukunci tsakanin mai laifin, da mai bin hakkin jini bisa waɗannan ƙa’idodi.
25 Isala: ili fi dunu huluane da bogoi dunu ea gadenene fi esalebe dunu amo momabo giadofale medole legesu dunu mae medoma: ne, amo gaga: ma: ne sia: ma. Be ilia da amo dunu Dabe Fasa: besa: le Gaga: su Moilai bai bagade amoga e da hobea: i, amoga bu oule masa: ne sia: ma. Amogawi e da esalumu. Gobele salasu Ouligisu Dunu, (amo esoga hawa: hamonana dunu), e da bogosea fawane yolesimu.
Dole taro su kāre wanda ake zargi da kisa, daga mai bin hakkin jini. Su mai da shi birnin mafaka inda ya gudu ya tafi. Dole yă kasance a can sai mutuwar babban firist, wanda aka shafe da mai mai tsarki.
26 Be momabo giadofale fane legesu dunu da Dabe Fasa: besa: le Gaga: su Moilai bai bagade (amoga e da hobea: i), amo udigili yolesisia,
“‘Amma in wanda ake zargin ya kuskura ya fita, ya kai iyakar birnin mafaka wadda ya gudu ya je,
27 amola bogoi dunu ea gadenene fi esalebe dabesu dunu da amo dunu ba: beba: le, e medole legesea, amo dabe iasu da fane legesudafa agoane hame ba: mu.
idan mai bin hakkin jinin ya same shi a bayan gari, mai bin hakkin jinin zai iya kashe mai kisankai ɗin ba tare da wani laifi ba.
28 Momabo gaidofale fane legesu dunu da dafawane Dabe Fasa: besa: le Gaga: su Moilai bai bagade ganodini esalebe da gadili mae asili esaloma: mu. Gobele salasu Ouligisu Dunu da bogoi dagoiba: le fawane, e da Dabe Fasa: besa: le Gaga: su Moilai bai bagade yolesili, hi diasuga buhagima: mu.
Dole wanda ake zargin, yă kasance a birninsa na mafaka sai bayan mutuwa babban firist; sai bayan mutuwar babban firist ne kawai zai iya komo ga mallakarsa.
29 Amo malasu da dilia amola diligaga fi, dilia habidili esalea, amo hamoma: ne hamoi dagoi.
“‘Waɗannan su ne za su zama ƙa’idodin da za ku kasance da su, a dukan tsararraki masu zuwa.
30 Dunu da fane legesu hou hamosea, dilia fofada: lalu, ba: su dunu adunaga o osea: iga dafawane ilia ba: i dagoi sia: amo nababeba: le fawane, amo dunu medole legema. Ba: su dunu afaega fawane nabi sia: sea, dilia amo dunu medole legemu da hamedei.
“‘Kowa da ya kashe wani, za a kashe shi a matsayin mai kisankai, bisa ga shaidar shaidu. Amma kada a kashe wani bisa ga shaidar mutum ɗaya.
31 Be fane legesu dunu ea se iasu da e medole legemu fawane. E da bidi subiba: le, amo yolesimu da hamedei.
“‘Kada a karɓi fansa don ran wanda ya yi kisankai, wanda ya cancanci mutuwa. Lalle ne a kashe shi.
32 Amola Isala: ili dunu da Dabe Fasa: besa: le Gaga: su Moilai bai bagade amoga hobea: i ba: sea, amola e da gobele salasu Ouligisu Dunu mae bogole, e da su ianu, hi diasua buhagimusa: dawa: sea, dilia da ea logo hedofama.
“‘Kada a karɓi fansa saboda wanda ya tsere zuwa birnin mafaka don yă koma yă zauna gidansa tun babban firist bai rasu ba.
33 Dilia da dilia esalebe soge amo ledo hamosa: besa: le, amo logo mae doasima. Fane legesu hou da soge gugunufinisisa. Amola amo ledo hamoi sema dodofesu hou da afadafa fawane. Amo da fane legesu dunu amo medole legemu fawane.
“‘Kada ku ƙazantar da ƙasar da kuke zama a ciki. Zub da jini yakan ƙazantar da ƙasa, ba a kuma iya yin kafara saboda wannan ƙasa da aka zub da jini, sai dai ta wurin jinin mutumin da ya zub da jinin.
34 Dilia esalebe soge amo ledo hamoma: ne, mae wadela: lesima. Bai Na da Hina Gode, amola Na da Isala: ili fi ganodini esalebeba: le.”
Kada ku ƙazantar da ƙasar da kuke zama, wadda ni kuma nake zama a ciki, gama Ni Ubangiji, ina zama a cikin Isra’ilawa.’”