< Idisu 34 >

1 Hina Gode da Mousesema, e da Isala: ili dunuma amane sia: ma: ne sia: i,
Ubangiji ya ce wa Musa,
2 “Dilia da Ga: ina: ne sogega dasea, dilia soge alalo da agoai ba: mu: -
“Ka umarci Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka shiga Kan’ana, ƙasar da aka ba ku gādo za tă kasance da waɗannan iyakoki.
3 Gadili (south) alalo da Sini hafoga: i soge amogai muni, Idome alalo beba: le heda: mu. Amo alalo da gusudili Bogoi Hano Wayabo Bagade ga (south) bidiga amogai musa:
“‘Gefenku na kudu zai haɗa da wani sashin Hamadan Zin ta iyakar Edom. A gabas, iyakarku ta kudu za tă fara daga ƙarshen Tekun Gishiri,
4 Amasea, amo alalo da gadili (south) sinidigili, A:gala: bimi Bobaligila asili, Sini soge baligili, Ga: idesie Bania amoga doaga: le, ga (north) amola guma: dini sinidigili, Ha: isa A: da baligili, A:samone sogega doaga: le,
tă ƙetare Mashigin Kunama a kudu, tă ci gaba zuwa Zin, sa’an nan tă nufi kudu da Kadesh Barneya. Sa’an nan za tă zarce zuwa Hazar Addar, tă nausa zuwa Azmon,
5 amasea, sinidigili, umi amo da Idibidi soge alalo amola Medidela: inia Hano Wayabo Bagadega diala, amoga dagomu.
inda za tă juya tă haɗu da Rafin Masar, tă kuma ƙarasa a Bahar Rum.
6 Dilia soge guma: dini alalo da Medidela: inia Hano Wayabo Bagade fawane.
“‘Iyakarku a yammanci, za tă kasance bakin Bahar Rum. Wannan ce za tă zama iyakarku a yamma.
7 Ga (north) alalo da Medidela: inia Hano Wayabo Bagade amoga muni, Ho Goumiga doaga: le, amasea Ha: ima: de Bobaligila ga asili, Sida: de amola Sifalone baligili, Ha: isa Ina: ne moilai amoga dagomu.
“‘Iyakarku a arewanci kuwa za tă tashi daga Bahar Rum zuwa Dutsen Hor,
8
za tă kuma tashi daga Dutsen Hor, zuwa Lebo Hamat. Sa’an nan tă miƙe zuwa Zedad,
9
tă ci gaba zuwa Zifron, sa’an nan tă ƙarasa a Hazar-Enan. Wannan ce za tă zama iyakarku a arewa.
10 Eso midadi heda: su gusudili alalo da Ha: isa Inane amoga muni, asili, Sifa: me sogebiga doaga: le,
“‘Iyakarku a gabashi, za tă tashi daga Hazar-Enan zuwa Shefam.
11 gadili (south) amoga asili, Libila (amo da A: ine amoga gusudili gala) amo baligili, agolo amo da Ga: lili Hano Wayabo gusudili bega: diala amoga doaga: le,
Iyakar za tă gangara daga Shefam zuwa Ribla a gefen gabashin Ayin, sa’an nan tă ci gaba a gangaren gabashin Tekun Kinneret.
12 Yodane Hano ea ga (south) bega: asili, Bogoi Hano Wayabo amoga dagomu. Amo da dilia soge alalo biyaduyale gala ba: mu.”
Sa’an nan tă gangara ta Urdun, tă ƙarasa a Tekun Gishiri. “‘Wannan za tă zama ƙasarku, tare da iyakokinta a kowane gefe.’”
13 Amaiba: le, Mousese da Isala: ili dunu ilima amane sia: i, “Dilia da ululuasu hedesea, amo soge dilima ilegei ba: mu. Hina Gode da amo soge Isala: ili fi sesege amola eno fi afae mogili aduna hamoi, amoga ilegele I.
Sai Musa ya umarci Isra’ilawa ya ce, “Ku raba wannan ƙasa da za ku gāda ta hanyar jefa ƙuri’a. Ubangiji ya umarta cewa a ba da ita ga kabilu tara da rabi,
14 Liubene amola Ga: de fi amola Ma: na: se fi dogoa mogi (gusudili fima: ne) da ilia sosogo fi defele ilia soge fifi lai dagoi.
saboda iyalan kabilar Ruben, kabilar Gad da rabin kabilar Manasse sun riga sun sami gādonsu.
15 Ilia da soge Yodane Hano eso midadi heda: su gusudili la: idiga lai dagoi. Yeligou moilai bai bagade da hano na: iyadodili dialebe ba: sa.”
Waɗannan kabilu biyu da rabi, sun sami gādonsu a wancan hayin Urdun a gabashin Yeriko wajen fitowar rana.”
16 Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
Ubangiji ya ce wa Musa,
17 “Gobele salasu dunu Elia: isa amola Yosiua (Nane egefe) da soge fifili, Isala: ili dunuma ima: mu.
“Waɗannan su ne sunayen mutanen da za su raba muku ƙasar gādo. Eleyazar firist, da Yoshuwa ɗan Nun.
18 Amola ela soge fifili sagosu fidima: ne, Isala: ili fi afae afae amoga ouligisu dunu afae ilegema.”
Ka kuma naɗa shugaba guda ɗaya daga kowace kabila domin yă taimaka a rabon ƙasar.
19 Hina Gode da amo hou hamoma: ne, amo dunu ilegei: - Fi Ouligisu Dunu Yuda Ga: ilebe (Yifane egefe) Simione Sieliumiele (Amihade egefe) Bediamini Ilaida: de (Gisilone egefe) Da: ne Bugai (Yogelai egefe) Ma: na: se Ha: niele (Ifode egefe) Ifala: ime Gemiuele (Sifida: ne egefe) Sebiulane Ilisa: ifa: ne (Bana: ge egefe) Isiga Ba: ladiele (A: sa: ne egefe) A: sie Aha: ihade (Silamai egefe) Na: fadalai Bedahele (Amihade egefe)
“Ga sunayensu. “Kaleb ɗan Yefunne, daga kabilar Yahuda;
Shemuyel ɗan Ammihud, daga kabilar Simeyon
Elidad ɗan Kislon, daga kabilar Benyamin;
Bukki ɗan Yogli, shugaba daga kabilar Dan;
Hanniyel ɗan Efod, shugaba daga kabilar Manasse ɗan Yusuf;
Kemuwel ɗan Shiftan, shugaba daga kabilar Efraim ɗan Yusuf;
Elizafan ɗan Farnak, shugaba daga kabilar Zebulun;
Faltiyel ɗan Azzan, shugaba daga kabilar Issakar;
Ahihud ɗan Shelomi, shugaba daga kabilar Asher;
Fedahel ɗan Ammihud, shugaba daga kabilar Naftali.”
29 Hina Gode da amo dunu ilia da Ga: ina: ne soge fifili, Isala: ili dunuma sagoma: ne, ilegei dagoi.
Waɗannan su ne mutanen da Ubangiji ya umarta su raba gādo ga Isra’ilawa a ƙasar Kan’ana.

< Idisu 34 >