< Idisu 30 >

1 Mousese da amo malasu Isala: ili fi ilia ouligisu dunu ilima olelei.
Musa ya ce wa shugabannin kabilan Isra’ila, “Ga abin da Ubangiji ya umarta.
2 Dunu da liligi amo Hina Godema imunusa: sia: ne ilegesea o hou afae maedafa hamoma: ne sia: ne ilegesea, e da amo dafawane sia: mae giadofale, hi hamoma: ne sia: i huluane defele hamoma: mu.
Sa’ad da mutum ya yi wa Ubangiji alkawari, ko kuwa ya rantse zai yi wani abu, kada yă ƙi cika maganarsa, amma yă cika kome da ya faɗa.
3 Uda a: fini da ea ada diasu ganodini esalea, e da Hina Godema liligi imunusa: ilegesea o hou afae hame hamomu ilegesea,
“Sa’ad da yarinya, wadda har yanzu tana a gidan mahaifinta ta yi wa Ubangiji alkawari, ko ta rantse za tă yi wani abu,
4 ea ada da amo nababeba: le, logo hedofamusa: hame sia: sea, e da ea hamomusa: liligi huluanedafa hamoma: mu.
mahaifinta kuwa ya ji alkawarin da ta yi, bai kuma ce mata kome ba, to, sai alkawarin da ta yi da wa’adinta su tabbata.
5 Be ea ada da amo nababeba: le, amo hamoma: ne ilegele sia: i mae hamoma: ne sia: sea, e da amo hamoma: ne sia: i ilegei hame hamomu. Hina Gode da ea hamoma: ne sia: i ilegei giadofai ba: sea, e gogolema: ne olofomu. Bai ea ada da e amo mae hamoma: ne, logo hedofai dagoi.
Amma in mahaifinta ya hana ta, sa’ad da ya ji game da shi, to, ba wani daga cikin alkawari ko rantsuwar da ta yi zai tabbata; Ubangiji kuwa zai gafarta mata domin maihaifinta ya hana ta.
6 A: fini gawa hame fi amo da hamomusa: sia: ilegesea, (dawa: iwane o udigili mae dawa: iwane) o hou maedafa hamoma: ne ilegele sia: sa, be amoane e da dunuga lai dagoi ba: sea,
“In ta yi aure, sai daga baya ta yi alkawari ko kuwa leɓunanta sun furta alkawari da garaje, cewa za tă yi wani abu,
7 egoa da logo hedofale hame sia: sea, e da ea ilegele hamomusa: sia: i liligi huluane defele hamoma: mu.
mijinta kuwa ya ji game da wannan, amma bai ce mata kome ba, to, alkawarin da ta yi da kuma rantsuwar da ta yi, su tabbata.
8 Be egoa da amo ilegele hamomusa: sia: i mae hamoma: ne sia: sea, e da ea ilegei hamoma: ne sia: i amo yolesimu da defea. Amasea, Hina Gode da ea hou gogolema: ne olofomu.
Amma in mijin ya hana ta sa’ad da ya ji, zai warware alkawari da kuma rantsuwar da ta yi da garaje, Ubangiji kuwa zai gafarce ta.
9 Uda didalo o uda egoa fisiagai da hamomusa: sia: ilegesea, e da amo sia: i huluane dafawane hamoma: mu, amola e da hou afae hame hamomusa: ilegele sia: sea, e da amo defele hamoma: mu.
“Duk wani alkawari ko rantsuwar da gwauruwa, ko macen da aurenta ya mutu, ta yi, zai tabbata a kanta.
10 Uda amo da egoa gala, e da hamomusa: sia: ilegesea o hou afae hame hamomusa: ilegele sia: sea,
“In macen aure ta yi alkawari, ko ta rantse za tă yi wani abu,
11 egoa da amo sia: nabasea, ea logo hame hedofasea, e da ea hamomusa: sia: i ilegei huluane defele hamoma: mu.
mijinta kuwa ya ji game da wannan, amma bai ce mata kome ba, bai kuma hana ta ba, to, dukan alkawari da kuma rantsuwar da ta yi su tabbata a kanta.
12 Be egoa da ea ilegei sia: i amo nababeba: le, amo sia: i mae hamomusa: sia: sea, e da ea hamomusa: ilegei sia: i hame hamomu da defea. Hina Gode da ea giadofai amo gogolema: ne olofomu. Bai egoa da ea ilegei sia: i mae hamomusa: sia: i dagoi.
Amma in mijin ya warware su sa’ad da ya ji, to, ba wani alkawari ko rantsuwar da ya fito daga leɓunanta da zai tabbata. Mijinta ya warware su, Ubangiji kuma zai gafarce ta.
13 Egoa da ea hamomusa: ilegei sia: i o hou afae mae hamomusa: ilegele sia: i amo logo hedofamusa: defele gala.
Mijinta yana iya tabbatar, ko yă rushe duk wani alkawari ko rantsuwar da ta ɗauka.
14 Be egoa da amo hamomusa: ilegele sia: i nabasea, eso afae aligili, hame hihini sia: i ba: sea, amasea amo uda da ea ilegele sia: i defele hamomusa: sia: ma. Egoa da eso amoga e da ilegele sia: i nabasea, hame hedofama: ne sia: beba: le, e da amo ilegele sia: i da defea fedege agoane sia: i dagoi.
Amma in mijinta bai ce mata kome ba, to, ya tabbatar da dukan alkawarinta da kuma rantsuwarta ke nan. Ya tabbatar da su ta wurin yin shiru sa’ad da ya ji ta.
15 Be e da fa: no agoane, amo hamomusa: ilegele sia: i liligi logo hedofasea, amo ilegele hamomusa: sia: i da hame hamoi ba: sea, giadofai da egoa ea: fawane amola e da amoga se dabe lamu.
Amma in ya ji, sa’an nan daga baya ya hana ta, to, zai sha hukuncin laifinta.”
16 Hina Gode da Mousesema amo sema i. Amo sema da ilegele hamomusa: sia: i amo da gawa hame fi a: fini da eda diasua esala amola dunuga lai uda, amo elea hou olelesa.
Waɗannan su ne ƙa’idodin da Ubangiji ya ba wa Musa game da dangantakar miji da matarsa, da kuma tsakanin mahaifi da’yarsa wadda har yanzu tana a gidansa.

< Idisu 30 >