< Idisu 3 >

1 Hina Gode da Sainai Goumia Elane amola Mousesema sia: i. Amo esoga, ela sosogo fi da agoane galu.
Waɗannan su ne zuriyar Haruna da Musa a lokacin da Ubangiji ya yi magana da Musa a kan Dutsen Sinai.
2 Elane egefelali da biyaduyale galu. Ilia dio, magobo Na: ida: be. Amo baligia da Abaihiu, Elia: isa amola ufidafa da Idama.
Sunayen’ya’yan Haruna su ne, Nadab ɗan fari, da Abihu, da Eleyazar da Itamar.
3 Ilia huluane da gobele salasu dunu hamoma: ne susuligi legele, momogili gagai dagoi ba: i.
Waɗannan su ne sunayen’ya’yan Haruna, shafaffun firistocin da aka naɗa domin su yi aiki firist.
4 Be Na: ida: be amola Abaihiu da sia: mae nabane, hame hadigi lalu amo Sainai hafoga: i sogega Hina Godema imunusa: dawa: beba: le, Hina Gode da ela medole legei. Ela da mano hame. Amaiba: le, Elane da esalea, Elia: isa amola Idama da eda Elane esalebeba: le, gobele salasu dunu hawa: hamonanu.
Amma Nadab da Abihu suka fāɗi suka mutu a gaban Ubangiji a Hamadar Sinai a sa’ad da suka ƙona turare da haramtacciyar wuta a gabansa. Ba su kuwa da’ya’ya; saboda haka Eleyazar da Itamar kaɗai suka yi aiki firist a zamanin mahaifinsu Haruna.
5 Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
Ubangiji ya ce wa Musa,
6 “Lifai fi dunu oule misini, ilia da gobele salasu dunu Elane amo ea hawa: hamoma: ne, Lifai dunu momogili gagama.
“Ka kawo mutanen Lawi, ka kuma gabatar da su ga Haruna firist, don su taya shi aiki.
7 Ilia da Na Abula Diasu ouligima: ne hawa: hamomu amola gobele salasu dunu amola fi dunu huluane fidima: ne, ilelegema.
Za su yi wa Haruna da dukan al’umma aikace-aikace a Tentin Sujada, ta wurin yin aikin tabanakul.
8 Ilia da liligi huluane Na Abula Diasu ganodini sali amo huluane ouligimu. Amola Isala: ili dunu huluane fidima: ne, hawa: hamomu.
Za su lura da dukan kayayyakin Tentin Sujada, suna cika hakkin Isra’ilawa ta wurin yin aiki a tabanakul.
9 Ilia da eno hawa: hamosu hame hamomu. Ilia da Elane amola ea mano fawane fidimu.
Ka ba da Lawiyawa ga Haruna da’ya’yansa; su ne za su zama Isra’ilawan da za a ba da su ɗungum gare shi.
10 Be dia Elane amola ea mano amo elea gobele salasu hawa: hamosu fawane hamoma: ne ilegema. Be nowa dunu eno da ilia hawa: hamosu amo udigili hamomusa: dawa: sea, amo medole legema!
Ka naɗa Haruna da’ya’yansa su yi aiki firistoci; duk wanda ya yi shisshigi a wuri mai tsarki kuwa dole a kashe shi.”
11 Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
Ubangiji ya kuma ce wa Musa,
12 “Na da wali Lifai fi amo Na dunu fi ilegei dagoi. Na da Idibidi dunu ilia mano magobo huluane medole legeiba: le, Na da Isala: ili mano magobo huluanedafa amola ohe fi mano magobo huluane, amo Na hawa: hamomusa: gini ilegele momogili gagai dagoi. Be Isala: ili magobo huluane mae lale, Na da wali Lifai fi dunu huluane lalegagumu. Ilia da Na fi dunu esalumu. Bai Na da Hina Gode.
“Ga shi na ɗauki Lawiyawa daga cikin Isra’ilawa a maimakon ɗan fari na kowace mace a Isra’ila. Lawiyawa nawa ne,
gama duk’ya’yan fari nawa ne. Lokacin da karkashe duk’ya’yan fari a Masar, na keɓe wa kaina kowane ɗan fari a Isra’ila, ko mutum, ko dabba. Za su zama nawa. Ni ne Ubangiji.”
14 Sainai hafoga: i soge ganodini, Hina Gode da Mousese amola Lifai dunu huluane, dunu mano amo da oubi afae lalelegele esala, amola dunu eno huluane, ilia fi amola sosogo fi defele, idili, dedema: ne sia: i.
Ubangiji ya yi magana da Musa a Hamadar Sinai ya ce,
“Ka ƙidaya Lawiyawa bisa ga iyalansu da kabilarsu. Ka ƙidaya kowane ɗan jinjiri mai wata ɗaya ko fiye.”
16 Mousese da Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i defele hamoi.
Saboda haka Musa ya ƙidaya su duka, kamar yadda maganar Ubangiji ta umarta.
17 Lifai da dunu mano udiana galu. Ilia dio da Gesione, Gouha: de amola Milalai. Ilia da amo dio udiana ilia fi udiana ilima asuli. Gesione da dunu mano aduna galu. Elea dio da Libini amola Simiai. Gouha: de da dunu mano biyaduyale galu. Ilia dio da A: mala: me, Isiha, Hibalone amola Asaiele. Milalai da dunu mano aduna galu. Elea dio da Malai amola Musiai. Iligaga fi da amo dunu ilia dio lai dagoi.
Ga sunayen’ya’yan Lawi, Gershon, Kohat da Merari.
Ga sunayen mutanen Gershon, Libni, da Shimeyi
Sunayen mutanen Kohat kuwa su ne, Amram, Izhar, Hebron da Uzziyel.
Dangin Merari su ne. Mali da Mushi. Ga kabilan Lawiyawa bisa ga iyalansu.
21 Libini amola Simiai elea sosogo fi da Gesione fi hamoi galu.
A wajen Gershonawa, kabilarsa su ne Libniyawa, da Shimeyiyawa; waɗannan su ne mutanen Gershom.
22 Amo fi dunu huluane amo da lalelegele, oubi afae baligi, ilia idi da 7,500!
Jimillar dukan jarirai maza daga wata ɗaya zuwa gaba da haihuwa su kai 7,500.
23 Amo fi ilia fisisu sogebi da Hina Gode Ea Abula Diasu amoga guma: dini ilegei galu.
Kabilar Gershonawa za su yi sansani ta fuskar yamma, a bayan tabanakul.
24 Ilia ouligisudafa da Ilaiasa: fe (La: iele egefe) galu.
Eliyasaf ɗan Layel shi ne shugaban iyalan Gershonawa.
25 Ilia da Hina Gode Ea Abula Diasu liligi huluane ouligima: ne ilegei. Amo da ea ganodini dedebosu, ea gadili dedebosu abula amo ea logo holei dedebosu, gagoi amo Abula Diasu amola oloda sisiga: su amo ea abula liligi, amola gagoi logo holei amo ea abula dedebosu. Ilia da amo liligi hahamoma: ne, ouligisu.
A Tentin Sujada, Gershonawa su ne za su lura da mazauni da tabanakul da kuma tentin, abubuwan rufensa, labule a ƙofar Tentin Sujada,
da labulen filin da yake kewaye da tabanakul da kuma bagade, da igiyoyi, da kuma kowane abin da ya danganci aikinsu.
27 A: mala: me, Isiha, Hibalone amola Asaiele, amo ilia sosogo fi da Gouha: de fi hamoi.
Kabilar Kohat su ne, Amramawa da Izharawa da Hebronawa da Uzziyelawa; waɗannan su ne kabilar Kohatawa.
28 Amo fi ilia dunu mano huluane lalelegele, oubi afae baligi, ilia idi da 8,600.
Jimillar dukan jarirai maza daga wata ɗaya ko fiye, 8,600 ne. Kohatawa ne suke lura da wuri mai tsarki.
29 Amo fi ilia fisisu sogebi da Hina Gode Ea Abula Diasu gadili (south) ilegei dagoi ba: i.
Kohatawa za su yi sansani a kudu da tabanakul.
30 Ilia ouligisudafa da Elisa: ifa: ne (Asaiele egefe) galu.
Shugaban kabilar Kohatawa shi ne Elizafan ɗan Uzziyel.
31 Ilia da Gode Ea Gousa: su Sema Gagili, fafai, gamali bai, oloda huluane, hawa: hamosu liligi amo gobele salasu dunu da Hadigi Malei Sesei amoga hamosu amola Hadigidafa Momei Sesei logo holei ea abula, amo huluane noga: le ouligima: ne ilegei.
Su ne da hakkin kula da akwatin alkawari, tebur, wurin ajiye fitila, bagade, kayayyakin wuri mai tsarki da ake amfani da su a sujada, labule, da kuma kome da ya danganci aikinsu.
32 Lifai fi dunu ilia bisilua da Elia: isa (Gobele salasu dunu Elane ea mano). E da dunu huluane amo da Hadigi Malei Sesei hawa: hamosu hamoma: ne ouligisu.
Babban shugaban Lawiyawa shi ne Eleyazar ɗan Haruna, firist. An naɗa shi a kan waɗanda suke kula da wuri mai tsarki.
33 Malai amola Musiai ela sosogo fi da Milalai fi hamoi galu.
Kabilar Merari su ne Maliyawa da Mushiyawa; waɗannan su ne kabilar Merari.
34 Amo fi dunu huluane lalelegele, oubi afae baligili, ilia idi da 6,200.
Jimillar dukan jarirai maza daga wata ɗaya ko fiye, 6,200 ne.
35 Amo fi ilia fisisu sogebi da Hina Gode Ea Abula diasuga ga (north) agoane, ilegei dagoi ba: i. Ilia ouligisudafa da Siuliele (A: biha: ile egefe) galu.
Shugaban iyalan Merari shi ne Zuriyel ɗan Abihayil. Za su yi sansani arewa da tabanakul.
36 Mousese da amo fi dunu ilia Abula Diasu amo gagui liligi, golasu ifa, fa: i liligi amola disisili hahamomusa: liligi huluane amo ouligima: ne ilegei.
Kabilar Merari ne aka sa su lura da katakan tabanakul, sandunanta, dogayen sandunanta, tarukanta, dukan kayan aiki da kowane abin da ya danganci aikinsu,
37 Amola ilia hawa: hamosu da gadili gagoi ea golasu ifa, amo ea bai, duni bugisu amola efe huluane ouligima: ne sia: i.
da ginshiƙai kewaye da filin tare da rammuka da turaku da igiyoyinsu.
38 Mousese, Elane amola egefelali ilia fisisu da Hina Gode Ea Abula Diasu midadi, eso mabe gusudili ilegei. Ilisu da Isala: ili dunu fidima: ne, Hadigi Malei Sesei amo ganodini hawa: hamonanu. Be dunu eno da amo hawa: hamomusa: dawa: i ganiaba, ilia amo dunu medole legemusa: ilegei.
Musa da Haruna da’ya’yansu za su yi sansani gabas da tabanakul, wajen fitowar rana; a gaban Tentin Sujada. Su ne da hakkin lura da wuri mai tsarki a madadin Isra’ilawa. Duk wani wanda ba ya wannan aiki, ya kuma kusaci wuri mai tsarki, za a kashe shi.
39 Hina Gode da ema sia: beba: le, Mousese da dunu huluane amo da lalelegele, oubi afae baligiba: le, ilia dunu momogi defele idili gagale dedei. Ilia idi huluane da 22,000.
Jimillar Lawiyawan da Musa da Haruna suka ƙidaya bisa ga umarnin Ubangiji bisa ga danginsu, haɗe da kowane jariri daga wata ɗaya ko fiye, 22,000 ne.
40 Hina Gode da Mousesema amane sia: i, “Isala: ili dunu ilia mano magobo huluanedafa da Na: Amaiba: le, Isala: ili magobo dunu mano amo da oubi afae baligi, amo dedema. Be amo mae lale, Na da Lifai fi huluane amo lamu. Na da Hina Gode! Amola Isala: ili ohe fi mano magobo huluane mae lale, Na da Lifai fi dunu ilia ohe huluanedafa lamu.”
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ƙidaya dukan’ya’yan fari na Isra’ilawa maza daga wata ɗaya da kuma fiye ka kuma rubuta sunayensu.
Ka ɗauko mini Lawiyawa a maimakon dukan’ya’yan fari na Isra’ilawa, haka ma na dabbobi na Lawiyawa, a maimakon’ya’yan fari na dabbobin Isra’ilawa. Ni ne Ubangiji.”
42 Mousese da Hina Gode Ea sia: nababeba: le, Isala: ili dunu ilia mano magobo huluane amo da lalelegele, oubi afae baligi galea, ilia dio huluane dedei. Ilia idi huluane da 22,273 agoane ba: i.
Haka Musa ya ƙidaya’ya’yan fari na Isra’ilawa, yadda Ubangiji ya umarce shi.
Jimillar’ya’yan fari maza daga wata ɗaya da kuma fiye, da aka rubuta bisa ga sunayensu, 22,273 ne.
44 Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
Sai Ubangiji ya kuma yi magana da Musa ya ce,
45 “Wali, Isala: ili magobo dunu mano huluane ilia sogebi lama: ne, Lifai fi dunu huluane ilegele, Nama ima. Amola Isala: ili dunu ilia ohe fofoi mano magobo ilia sogebi lama: ne, Lifai fi dunu ilia ohe fofoi mano magobo huluanedafa ilegele, Nama ima.
“Ka ɗauki Lawiyawa a maimakon dukan’ya’yan fari na Isra’ila, dabbobin Lawiyawa kuma a maimakon dabbobinsu. Lawiyawa za su zama nawa. Ni ne Ubangiji.
46 Be Isala: ili dunu ilia dunu mano magobo ilia idi da Lifai fi dunu huluane ilia idi273agoane baligisa. Amaiba: le, di amo 273 dunu bu bidi lama.
Don a fanshi’ya’yan fari 273 na Isra’ilawa da suka fi Lawiyawa yawa,
47 Bidi lasu ilegesu amo defele Isala: ili ilia dunu mano magobo amo silifa biyale gala amoga bu bidi lama.
ka karɓi shekel biyar domin kowannensu, bisa ga ma’aunin shekel na tsattsarkan wuri, wanda yake da nauyin gera ashirin.
48 Amo muni lale amo Elane amola egefelali ilima ima: mu.”
Ka ba wa Haruna da’ya’yansa kuɗin fansar da ya haura kai na’ya’yan farin Isra’ilawa.”
49 Mousese da Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i defele hamoi dagoi.
Haka, Musa ya karɓi kuɗin fansar waɗanda suka haura yawan Lawiyawa.
50 E da silifa fage 1,365 amo lale, Elane amola egefelali ilima i.
Daga’ya’yan fari na Isra’ilawa, ya karɓi azurfa masu nauyin shekel 1,365, bisa ga ma’aunin shekel na tsattsarkan wuri.
Sa’an nan Musa ya ba da kuɗin fansar ga Haruna da’ya’yansa, yadda maganar Ubangiji ta umarce shi.

< Idisu 3 >