< Idisu 27 >
1 Yousefe egefe da Ma: na: se. Ma: na: se egefe da Ma: ige. Ma: ige egefe da Gilia: de. Gilia: de egefe da Hife amola Hife egefe da Siloufiha: de. Siloufiha: de ea idiwilali ilia dio da Mala, Nowa, Hogola, Miliga amola Desa.
’Ya’yan nan mata na Zelofehad, ɗan Hefer, ɗan Gileyad, ɗan Makir, ɗan Manasse, suna cikin kabilan Manasse ɗan Yusuf, suka tafi ƙofar shiga Tentin Sujada. Sunayensu kuwa su ne Mala, Nowa, Hogla, Milka da kuma Tirza.
2 Ilia da Hina Gode Ea Abula Diasu holeiga asili, Mousese amola gobele salasu dunu Elia: isa, amola Isala: ili ouligisu dunu amola Isala: ili dunu huluane, ilia midadi lelu, amane sia: i,
Da suka tafi ƙofar shiga Tentin Sujada, sai suka tsaya a gaban Musa, Eleyazar firist, shugabannin da sauran taro, suka ce,
3 “Ninia ada e da dunu mano mae lalelegele, wadela: i hafoga: i sogega bogoi dagoi. Goula amola ea fa: no bobogesu dunu da Hina Godema lelelaloba, ninia ada da ilima hame gilisi. E da hi wadela: i hou hamoiba: le fawane bogoi.
“Mahaifinmu ya mutu a hamada. Ba ya cikin mabiyan Kora waɗanda suka taru suka tayar wa Ubangiji, amma ya mutu ne saboda zunubinsa, bai kuma bar’ya’ya maza ba.
4 Ninia ada ea dio da Isala: ili soge ganodini abuliba: le bu hame ba: mu, bai e da egefe hame. Ninia ada ea fi dunu defele, soge ninima ima!”
Me ya sa sunan mahaifinmu zai ɓace a kabilarsa don kawai ba shi da ɗa? Ka ba mu gādo cikin’yan’uwan mahaifinmu.”
5 Mousese da ilia adole ba: su amo Hina Godema olelei.
Saboda haka Musa ya kawo maganarsu a gaban Ubangiji.
6 Amola, Hina Gode da ema amane sia: i,
Ubangiji kuwa ya ce wa masa,
7 “Defea! Siloufiha: de ea idiwilali ilia adole ba: su da moloi! Edalalia fi amo ganodini, soge ilima ima! Ea lamu liligi amo ilima imunu da defea.
“Abin da’ya’yan nan mata na Zelofehad suke faɗi gaskiya ne. Dole ka ba su mallaka a matsayin gādo cikin’yan’uwan mahaifinsu, ka kuma mayar musu da gādon mahaifinsu.
8 Amola, Isala: ili dunuma amane olelema. Dunu da dunu mano mae lalelegele bogosea, idiwi da eda soge lama: ne sia: ma.
“Ka faɗa wa Isra’ilawa cewa, ‘In wani ya mutu ba shi da ɗa, a ba da gādonsa ga’yarsa.
9 Be e da idiwi hame galea, ea yolali da ea liligi lamu.
In ba shi da diya, sai a ba wa’yan’uwansa gādonsa.
10 E da yolali hame galea, ea eda ea yolali da ea liligi lamu.
In ba shi da’yan’uwa, a ba da gādonsa ga’yan’uwan mahaifinsa.
11 Be e da yolali amola eda yolali hame galea, ea gadenenedafa fi dunu da amo lale gagumu. Isala: ili dunu da amo hou sema hamoi dagoi noga: le dawa: ma: ne sia: ma. Na, Hina Gode, da dima hamoma: ne sia: i dagoi, amo defele hamoma.”
In mahaifinsa ba shi da’yan’uwa, a ba da gādonsa ga danginsa na kusa, a kabilarsa don yă mallaka. Wannan ya zama ƙa’ida wa Isra’ilawa, yadda Ubangiji ya umarci Musa.’”
12 Hina Gode da Mousesema amane sia: i, “Dia A: balime Goumiba: le heda: le, soge amo Na da Isala: ili dunuma iaha, amo huluane ba: ma!
Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Musa, “Hau bisa wannan dutse a Abarim. Ka ga ƙasar da na ba wa Isra’ilawa.
13 Di da amo ba: lalu, dia ola Elane defele, di da bogomu.
Bayan ka gani, kai ma za ka bi ƙafafun mutanenka, kamar yadda ɗan’uwanka Haruna ya yi,
14 Bai ali da Na Sini hafoga: i soge ganodini hamoma: ne sia: i amoma odoga: i. Isala: ili dunu huluane da Meliba sogega Nama egane sia: noba, di da Na hadigi gasa bagade hou ili dafawaneyale dawa: ma: ne hame olelei.” (Meliba da Ga: idesie gu hano Sini hafoga: i soge ganodini, amogawi diala)
gama sa’ad da jama’a suka yi tayarwa saboda rashin ruwa a Hamadan Zin, ku biyu, ba ku kiyaye umarnina don ku ɗaukaka ni matsayin mai tsarki, a gabansu ba.” (Waɗannan su ne ruwaye na Meriba da Kadesh, a Hamadan Zin.)
15 Mousese da amane sia: ne gadoi,
Musa ya ce wa Ubangiji,
16 “Hina Gode! Di da esalusu huluanedafa ea bai gala! Dunu amo da Isala: ili dunu noga: le ouligimusa: dawa: , amo ilegema!
“Bari Ubangiji, Allah na ruhohin’yan adam, yă naɗa wani a kan wannan jama’a
17 Dunu amo da gegesu ganodini ilia bisili masunu dawa: , amo ilegema. Dia fidafa da sibi amo sibi ouligisu dunu hame, amo agoane ba: sa: besa: le, ouligisu dunu ilegema!”
yă shiga, yă kuma fita a gabansu, wanda zai bishe su zuwa waje, yă kuma dawo da su ciki, don kada mutanen Ubangiji su zama kamar tumakin da ba su da makiyayi.”
18 Hina Gode da Mousesema amane sia: i, “Yosiua (Nane egefe) hawa: hamosu dawa: dunu, amo lale, dia lobo amo ea dialuma da: iya ligisima.
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ɗauki Yoshuwa ɗan Nun, mutumin da ruhun shugabanci yake a cikinsa, ka ɗibiya masa hannunka.
19 E da gobele salasu dunu Elia: isa amola Isala: ili fi dunu gilisisu amo ilia midadi leloma: ne sia: ma. Amasea ili huluane ba: ma: ne, e da dia sogebi lai dagoi amane wele sisia: ma.
Ka sa yă tsaya a gaban Eleyazar firist, da gaban dukan jama’a, sa’an nan ka keɓe shi a gabansu.
20 Isala: ili fi dunu da ea sia: nabalu, noga: le hamoma: ne, dia gasa bagade ouligisu hou mogili ema ima.
Ka danƙa masa ikonka don dukan jama’a Isra’ilawa su yi masa biyayya.
21 E da gobele salasu dunu Elia: isa ea fidisu hahawane dawa: mu. Amola Elia: isa da Iulimi amola Damimi amo ba: beba: le, Na hanai dawa: mu. Amane hamobeba: le, Elia: isa da hou huluane amo ganodini, Yosiua amola Isala: ili fi dunu huluane ilima olelemu.”
Zai tsaya a gaban Eleyazar firist, wanda zai nemi masa shawara ta wurin Urim a gaban Ubangiji. Da umarninsa, da shi da dukan jama’ar Isra’ilawa za su fita, da umarninsa kuma za su shiga.”
22 Mousese da Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i defele hamoi dagoi. Ea sia: beba: le, Yosiua da Elia: isa amola Isala: ili fi huluane ilia midadi lelu.
Musa ya yi yadda Ubangiji ya umarce shi. Ya ɗauki Yoshuwa, ya sa ya tsaya a gaban Eleyazar firist, da kuma gaban dukan jama’a.
23 Hina Gode Ea sia: i defele, Mousese da ea lobo Yosiua ea dialuma da: iya ligisili, Yosiua da ea sogebi lai dagoi amane wele sisia: i.
Sai ya ɗibiya masa hannuwansa, ya keɓe shi, yadda Ubangiji ya umarta ta wurin Musa.