< Idisu 22 >

1 Isala: ili dunu da bu asili, Moua: be umi soge amo Yodane Hano ea eso mabe la: idi, Yeligou moilai bai bagade la: idila la: idilale diala, amogawi ilia fisisu hamoi.
Sai Isra’ilawa suka kama hanya, suka tafi filayen Mowab, a wajen Urdun, a ƙetare Yeriko, suka yi sansani a can.
2 Moua: be hina bagade Ba: ila: ge (Sibo egefe), e da Isala: ili ilia hou amo A: moulaide dunuma hamoi amola ilia idi bagade nababeba: le,
To, fa, Balak ɗan Ziffor ya ga duk abin da Isra’ila suka yi da Amoriyawa.
3 e amola ea fi dunu huluane da bagadewane beda: i galu.
Sai Mowab ya firgita ƙwarai saboda yawan mutanen. Tsoron Isra’ilawa ya kama su.
4 Moua: be dunu da Midia: ne fi dunu ilima amane sia: i, “Bulamagau gawali da gisi bugi ganodini gisi na ebelesa, amo defele Isala: ili fi bagade da ninia liligi huluane wadela: lesimu.”
Sai Mowabawa suka ce wa dattawan Midiyawa, “Wannan taron zai lashe duk abin da ya kewaye mu kamar yadda saniya takan lashe ciyawa a fili.” Saboda haka Balak ɗan Ziffor, wanda yake sarkin Mowab a lokacin,
5 Amaiba: le, hina bagade Ba: ila: ge da sia: ne iasu dunu ilia Ba: ila: me (Bio egefe, e da Bidio moilai Amoue soge Iufala: idisi Hano gadenene esalu), amo dunu ema misa: ne sia: si. Sia: ne iasu dunu da Ba: ila: ge ea sia: amane sia: si, “Di da amo liligi dawa: ma: ne na da sia: sisa. Dunu fi bagade da Idibidi sogega goeguda: misi dagoi. Amo dunu da soge huluane amoga a: i ahoa, amola ilia da ninia soge huluane lamusa: magagisa.
ya aika manzanni su zo da Bala’am ɗan Beyor, wanda yake a Fetor, kusa da Kogi, a ƙasar haihuwarsa. Balak ya ce, “Ga mutane sun fito daga Masar; sun mamaye ƙasar, suka kuma yi sansani kusa da ni.
6 Ilia idi da ninia idi baligi dagoi. Amaiba: le, di goeguda: misini, na fidima: ne ilima gagabusu aligima: ne ilegema. Amasea, amabela: ? ninia da ilima hasalimu amola ninia soge fisimusa: ili sefasimu. Na dawa: ! Di da dunu hahawane esaloma: ne sia: sea, ilia da hahawane esalumu, amola di da ilima gagabusu aligima: ne ilegesea, amo gagabusu da ilima aligi dialumu.”
Ka zo yanzu ka la’anta waɗannan mutane, domin sun fi ƙarfina. Wataƙila zan iya cin nasara a kansu, in kuma kore su daga ƙasar. Gama na sani duk waɗanda ka sa musu albarka, sun zama masu albarka ke nan, waɗanda kuma ka la’anta, sun la’antu ke nan.”
7 Amaiba: le, Moua: be amola Midia: ne ouligisu dunu da amo gagabusu ilegesu dabe sia: amo gaguli asili, Ba: ila: mema doaga: le, Ba: ila: ge ea sia: ema sia: ne i.
Sai dattawan Mowab da na Midiyawa suka tashi, suka ɗauki kuɗi don duba. Da suka zo wurin Bala’am sai suka faɗa masa abin da Balak ya ce.
8 Ba: ila: me da ilima amane sia: i, “Wali guiguda: golale, aya na da Hina Gode Ea nama sia: mu, amo dilima olelemu.” Amaiba: le, Moua: be ouligisu dunu da Ba: ila: me ili esalu.
Bala’am ya ce musu, “Ku kwana a nan, ni kuwa zan faɗa muku abin da Ubangiji ya faɗa mini.” Saboda haka dattawan sarkin Mowab suka zauna da shi.
9 Gode da Ba: ila: mema misini, amane sia: i, “Amo dunu dili esalebe da nowa dunula: ?”
Sai Allah ya zo wurin Bala’am ya ce, “Su wane ne waɗannan tare da kai?”
10 Ba: ila: me da bu adole i, “Moua: be hina bagade Ba: ila: ge da ili nama amane olelema: ne asunasi,
Bala’am ya ce wa Allah, “Balak ɗan Ziffor, sarkin Mowab ne, ya aiko mini wannan saƙo cewa,
11 ‘Dunu fi amo da Idibidi sogega misi da soge huluane amoga a: i ahoa. E da agoane hanai gala, amo na da gagubusu ilima aligima: ne ilegemu. Amasea, e da ilima doagala: le, gadili sefasimusa: dawa: mu.”
‘Ga mutane sun fito daga Masar sun mamaye ƙasar. Ka zo yanzu ka la’anta mini su. Wataƙila ta haka zan yi nasara a kansu, in kuma kore su.’”
12 Gode da Ba: ila: mema amane sia: i, “Amo dunu mae sigi masa! Amola Isala: ili fi dunu ilima gagabui aligima: ne mae ilegema! Bai Na da ilima hahawane dogolegele hou ilegele i dagoi.”
Amma Allah ya ce wa Bala’am, “Kada ka tafi tare da su. Kada ka la’anta mutanen nan, gama su masu albarka ne.”
13 Golale, hahabe, Ba: ila: me da Ba: ila: ge ea sia: ne iasu dunuma asili, amane sia: i, “Dilia diasuga buhagima! Hina Gode da, na dili mae sigi masa: ne sia: i dagoi.”
Kashegari Bala’am ya tashi ya ce wa dattawan Balak, “Ku koma ƙasarku, domin Ubangiji ya hana ni in tafi tare da ku.”
14 Amaiba: le, ilia da Ba: ila: ge ema buhagili, Ba: ila: me da ili mae sigi misa: ne sia: i amo ema olelei.
Saboda haka dattawan Mowab suka koma wurin Balak suka ce, “Bala’am ya ƙi yă zo tare da mu.”
15 Amalalu, Ba: ila: ge da sia: ne iasu dunu ilia idi da musa: asi dagoi, amo ilia hou da musa: asi hou ilia baligi, amo asunasi.
Sai Balak ya aika waɗansu dattawa masu yawa, masu daraja kuma fiye da na dā.
16 Ilia da Ba: ila: mema asili, Ba: ila: ge ea sia: ema amane alofele i, “Na dima ha: giwane edegesa. Misa! Logo ga: su liligi mae dawa: ma!
Suka zo wurin Bala’am suka ce, “Ga abin da Balak ɗan Ziffor ya ce, Kada ka bar wani abu yă hana ka zuwa wurina,
17 Na da bidi bagadewane dima imunu, amola dia hanai adole ba: su huluane hamomu. Na dima ha: giwane edegesa. Misa! Amola na fidima: ne amo Isala: ili dunu fi ilima gagabui aligima: ne ilegema.”
gama zan ba ka lada mai yawa in kuma yi duk abin da ka ce. Ka zo ka la’anta mini waɗannan mutane.”
18 Be Ba: ila: me da bu adole i, “Ba: ila: ge da silifa amola gouli ea hina bagade diasu ganodini amo huluanedafa nama ianoba, na da Hina Gode Ea sia: fonobahadi afae fawane giadofamu da nama hamedei gala: loba.
Amma Bala’am ya amsa musu ya ce, “Ko da a ce Balak zai ba ni gidansa cike da azurfa da zinariya, ba zan yi wani abu ko kaɗan saɓanin umarnin Ubangiji Allahna ba.
19 Be dilia musa: misi dunu defele, wali gasia goeguda: esaloma. Bai na da Hina Godema bu adole ba: mu. Amabela: ? E da nama sia: eno ganabela: ?”
To, fa, sai ku kwana a nan kamar yadda waɗancan suka yi, ni kuma in roƙi Ubangiji, in ji, wace magana zai ce mini.”
20 Amo gasia, Gode da Ba: ila: mema misini, amane sia: i, “Amo dunu da dia ili sigi masa: ne sia: musa: misi galea, defea, dia liligi momagele, ili sigi masa. Be Na hamoma: ne sia: i defele amo fawane hamoma.”
A wannan dare, Allah ya zo wurin Bala’am ya ce, “Da yake waɗannan mutane sun zo su tafi da kai, to, ka tafi tare da su, sai dai ka yi abin da na ce ka yi ne kaɗai.”
21 Amaiba: le, hahabe, Ba: ila: me da ea dougi amo da: iya fa: le fisu amo lala: gilalu, fila heda: le, Moua: be ouligisu dunu amola sigi asi.
Bala’am ya tashi da safe, ya ɗaura wa jakarsa sirdi, ya tafi tare da dattawan Mowab.
22 Ba: ila: me da ahoabeba: le, Gode da ougi ba: i. Amaiba: le, Ba: ila: me da ea dougi da: iya fila heda: le, ea hawa: hamosu dunu aduna amola gilisili: logoga ahoanoba, Hina Gode Ea a: igele dunu da ea logo hedofamusa: , logo dogoa lelu.
Amma Allah ya husata sa’ad da ya tafi, mala’ikan Ubangiji kuwa ya tsaya a hanya don yă hana shi. Bala’am kuwa yana kan jakarsa tare da bayinsa biyu.
23 Dougi da a: igele dunu gegesu gobihei bagade gaguliwane lelebe ba: beba: le, e da logo fisili, bu la: ididili sega sa: i. Ba: ila: me da ea dougi fananu, bu logoga logei.
Da jakar ta hangi mala’ikan Ubangiji tsaye a hanya da takobi a hannunsa, sai ta kauce daga hanya, ta shiga jeji. Bala’am kuwa ya buge ta don tă koma hanya.
24 Amalalu, a:igele dunu da logo donoboi amo da waini efe sagai amo da igiga gagoi, amo dibiga asili, lelu.
Sai mala’ikan Ubangiji ya tsaya a wata matsattsiyar hanya tsakanin gonaki inabi biyu, da bango a kowane gefe.
25 Dougi da a: igele ba: beba: le, logo la: idi amoga bobogala: le, Ba: ila: me ea emo da igiga gagoi amo damana fanasili gigidinai. Ba: ila: me da bu enowane dougi fai.
Sa’ad da jakar ta ga mala’ikan Ubangiji, sai ta matse a jikin bango, ta goge ƙafar Bala’am da bangon. Saboda haka sai Bala’am ya sāke bugunta.
26 A: igele da eno ba: le gaidi asili, donoboidafa logo sogebi, la: ididili amola la: ididili baligimu hamedei sogebi, amoga lelu.
Sai mala’ikan Ubangiji ya sha gabansa, ya tsaya a ƙunƙuntaccen wuri inda ba wurin juyawa dama ko hagu.
27 Dougi da bu a: igele dunu ba: beba: le, osoboga diagudui. Ba: ila: me ea ougi bagade heda: le, e da dougi amo ea galiamoga fananu.
Da jakar ta ga mala’ikan Ubangiji, sai ta kwanta a ƙasa, Bala’am kuwa ya husata, sai ya buge ta da sandansa.
28 Amalalu, Hina Gode da dougi amoma, dunuga sia: be agoane sia: ma: ne, gasa i. Dougi da Ba: ila: mema amane sia: i, “Na da dima adi hamobela: ? Di da abuliba: le, na udiana agoane udigili fabela: ?”
Ubangiji ya buɗe bakin jakar, sai jakar ta ce wa Bala’am, “Me na yi maka da ka buge ni har sau uku?”
29 Ba: ila: me da bu adole i, “Bai di da na gagaoui dunu agoane ba: ma: ne, hamoi dagoi! Na da gegesu gobihei bagade gagui ganiaba, na da di medole legela: loba.”
Bala’am ya ce wa jakar “Domin kin wulaƙanta ni! Da a ce ina da takobi a hannuna da zan kashe ki nan take.”
30 Dougi da bu adole i, “Na da dia dougi amola dia esalusu ganodini di da eso huluane nama fila heda: le ahoanusu. Na da amo hou musa: dima hamobela: ?” Ba: ila: me da bu adole i, “Hame mabu!”
Jakar ta ce wa Bala’am, “Ni ba jakarka ba ce wadda kake hawa kullum, har yă zuwa yau? Na taɓa yin maka haka?” Bala’am ya ce, “A’a.”
31 Amalalu, Hina Gode da Ba: ila: mema amo a: igele dunu gegesu gobihei bagade gaguiwane lelebe amo ba: ma: ne, e si doasi. Amalalu, Ba: ila: me da hina: odagi osoba guduli gala: lasa: i.
Sa’an nan Ubangiji ya buɗe idanun Bala’am, ya kuwa ga mala’ikan Ubangiji tsaye a hanya da takobi a zāre. Sai ya sunkuyar da kansa, ya fāɗi rubda ciki.
32 A: igele da ema amane sia: i, “Dia abuliba: le udiana agoane dia dougi fabela: ? Na da dia logo hedofamusa: misi dagoi! Bai di da amodili masunu da defea hame galebe.
Sa’an nan mala’ikan Ubangiji ya tambaye shi, “Don me ka buge jakarka har sau uku? Na fito ne don in hana ka, gama hanyarka ba daidai ba ce a gabana.
33 Be dia dougi da na ba: lalu udiana agoane sinidigi. E da agoai hame hamosa ganiaba, na da di fane legela: loba, amola dougi hame fane legela: loba.”
Jakar ta gan ni, ta kauce mini har sau uku. Da a ce ba tă kauce ba, lalle da na kashe ka, in kuwa bar ta da rai.”
34 Ba: ila: me da bu adole i, “Na da wadela: le hamoi dagoi. Di da na logo hedofamusa: logoga lelu, na da hame dawa: i galu. Be di da na bu masunu da defea hame dawa: sea, na da na diasuga buhagimu.”
Bala’am ya ce wa mala’ikan Ubangiji, “Na yi zunubi. Ban san ka tsaya a hanya don ka hana ni ba. Yanzu in ba ka ji daɗin tafiyata, sai in koma.”
35 Be a: igele da ema amane sia: i, “Di mae buhagili, amo dunu sigi masa. Be na dima adomu liligi fawane sia: ma!” Amaiba: le, Ba: ila: me da Moua: be ouligisu dunu amola bu sigi asi.
Mala’ikan Ubangiji ya ce wa Bala’am, “Ka tafi tare da mutanen, amma abin da na faɗa maka ne kaɗai za ka faɗa.” Saboda haka Bala’am ya tafi tare da dattawan Balak.
36 Ba: ila: ge da Ba: ila: me ea manebe sia: nababeba: le, e da A moilai bai bagade (Anone Hano bega: amola Moua: be soge alalo amoga dialu) amoga Ba: ila: me yosia: musa: asi.
Da Balak ya ji cewa Bala’am yana zuwa, sai ya fito, ya tarye shi a garin Mowabawa da suke a iyakar Arnon, a ƙarshen yankinsa.
37 Ba: ila: ge da Ba: ila: mema amane sia: i, “Dia abuliba: le na da musa: misa: ne sia: i amoga hame misibala: ? Dia adi dawa: bela: ? Na da dima bidi defele imunu hamedebela: ?”
Balak ya ce wa Bala’am, “Ban aika maka saƙo cikin gagawa ba? Me ya sa ba ka zo ba? Ko ban isa in sāka maka ba ne?”
38 Ba: ila: me da bu adole i, “Na da wali misi dagoi! Dafawanela: ? Be na da gasa hamedei. Na da Gode Ea nama sia: i liligi fawane sia: mu, amo fawane gasa gala.”
Bala’am ya amsa ya ce, “To, ai, ga shi, na zo yanzu. Ina da wani ikon yin wata magana ne? Dole in faɗa abin da Allah ya ce in faɗa ne kawai.”
39 Amalalu, Ba: ila: me amola Ba: ila: ge da Gilia: de Husode moilai amoga asili,
Sa’an nan Bala’am ya tafi tare da Balak zuwa Kiriyat-Huzot,
40 Ba: ila: ge da bulamagau amola sibi medole legele, amo ea hu mogili Ba: ila: me amola ouligisu dunu amo ili gilisili moma: ne ema i.
a can ya yi hadaya da shanu da tumaki, ya kuwa aika wa Bala’am da dattawan da suke tare da shi.
41 Golale, hahabe, Ba: ila: ge da Ba: ila: me amo Ba: imode Ba: ile (gado sogebi) amoga oule asi. Amoga, Ba: ila: me da Isala: ili fi dunu mogili ba: musa: dawa: i.
Kashegari, Balak ya ɗauki Bala’am ya kai shi kan Bamot Ba’al, daga can ya iya ganin sassan sansanin Isra’ilawa.

< Idisu 22 >