< Idisu 21 >

1 A: ila: de moilai bai bagade (ga (south) Ga: ina: ne soge ganodini gala) amo ea hina bagade da Isala: ili dunu da A: dalime logoga manebe nababeba: le, e da ili doagala: le, mogili suguli lai.
Sa’ad da sarkin Arad, mutumin Kan’ana, wanda yake zaune a Negeb, da ya ji cewa Isra’ila yana zuwa ta hanyar Atarim, sai ya fito, yă yaƙi Isra’ilawa, yă kuma kama waɗansunsu.
2 Amalalu, Isala: ili dunu da Hina Godema amane dafawaneyale ilegele sia: i, “Di da amo dunu hasalima: ne, nini logo doasisia, ninia da dafawanedafa amo dunu amola ilia moilai huluane Dima momodale ligiagale ilegele, huluane gugunufinisimu.”
Sai Isra’ila suka yi alkawari wa Ubangiji suka ce, “In ka ba da waɗannan mutane a hannunmu, za mu hallaka dukan garuruwansu ƙaf.”
3 Hina Gode da ilia sia: nababeba: le, E da ili fidi amola ilia da Ga: ina: ne dunu hasali dagoi. Amaiba: le, Isala: ili dunu da amo dunu amola ilia moilai huluane dafawane wadela: lesi. Ilia da amo soge ‘Homa’ (dawa: loma: ne da wadela: lesisu) dio asuli.
Ubangiji kuwa ya saurari kukan Isra’ila, ya kuma ba da Kan’aniyawa a gare su. Suka hallaka su da biranensu ƙaf; saboda haka aka sa wa wurin suna Horma.
4 Isala: ili dunu da Idome sogega sisiga: ma: ne, Ho Goumi fisili, logo amo da Agaba Gogomai doaga: musa: asi. Be logoga ahoanoba, ilia da bu da: i dione, egasu.
Suka kama hanya daga Dutsen Hor ta hanya zuwa Jan Teku, don su kauce wa Edom. Amma mutane suka rasa haƙuri a hanya;
5 Ilia da Godema amola Mousesema amane egai, “Dia abuliba: le nini Idibidi sogega fisili masa: ne, amo wadela: i ha: i manu amola hano hame hafoga: i sogega nini bogoma: ne, nini oule misibala: ?”
suka yi wa Allah da Musa gunaguni, suka ce, “Me ya sa kuka fitar da mu daga Masar, kuka kawo mu mu mutu a wannan hamada? Babu abinci! Babu ruwa! Mu dai mun gaji da wannan abinci marar amfani!”
6 Amalalu, Hina Gode da wadela: i medosu sania Isala: ili dunuma asunasi. Isala: ili dunu bagohame da amoga gasomaiba: le, bogogia: i.
Sai Ubangiji ya aiko da macizai masu dafin a cikinsu, suka sassari mutane, Isra’ilawa masu yawa kuwa suka mutu.
7 Isala: ili dunu da Mousesema misini, amane sia: i, “Dafawane! Ninia da di amola Hina Gode alima ougili egane sia: beba: le, wadela: i bagade hamoi. Wali, Hina Gode da amo sania fadegama: ne, Ema sia: ne gadoma!” Amaiba: le, Isala: ili dunu fidima: ne, Mousese da sia: ne gadoi.
Mutanen suka zo wurin Musa, suka ce, “Mun yi zunubi, da muka yi wa Ubangiji da kai gunaguni. Ka yi addu’a don Ubangiji yă ɗauke mana macizan nan.” Saboda haka Musa ya yi addu’a domin mutane.
8 Amalalu, Hina Gode da Mousesema e da balasega sania hamoma: ne sia: i. E da amo sania, ifa amoga gosagisima: ne sia: i. Amalalu, nowa dunu da saniaga gasomai galea, e da amo sania ifaga gosagisi ba: beba: le, e da uhi dagoi ba: mu.
Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka ƙera siffar maciji ka rataye shi a bisa doguwar sanda; kowa da maciji ya sare shi, idan ya dubi macijin nan da ka rataye, zai rayu.”
9 Amaiba: le, Mousese da balasega sania hamone, ifaga gosa: gisi. Nowa da sania amoga gasomai galea, e da amo sania balasega hamoi ba: loba, uhinisi dagoi ba: i.
Saboda haka Musa ya ƙera macijin tagulla, ya kuma rataye shi bisa doguwar sanda. Sa’an nan duk wanda maciji ya sare shi, ya kuma dubi macijin tagullar, zai warke.
10 Isala: ili dunu da bu asili, Oubode sogebi fonobahadi ouesalu,
Isra’ilawa suka kama hanya, suka yi sansani a Obot.
11 asili, ilia da wadela: i hafoga: i soge Moua: be soge ea gusu la: idi diala, A:balime sogebi amoga fi esalu.
Sai suka tashi daga Obot, suka yi sansani a Iye Abarim a hamadar da take fuskantar Mowab, wajen fitowar rana.
12 Amalalu, bu asili, ilia da Silede Fago amoga fi galu.
Daga nan kuma suka ci gaba, suka yi sansani a Kwarin Zered.
13 Amo yolesili, asili, ilia da Anone Hano ea ga (north) bega: fisisu hamoi. Amo sogebi da wadela: i hafoga: i soge A: moulaide soge ganodini diala. (Anone Hano da alalo amo da Moua: be soge amola A: moulaide soge afafasa.)
Suka tashi daga nan, suka sauka kusa da Arnon wanda yake a hamadar da ta miƙe zuwa iyakar Amoriyawa. Arnon shi ne iyakar Mowab, wanda yake tsakanin Mowab da Amoriyawa.
14 Amaiba: le, ‘Hina Gode Ea Gegesu Buga’ amo ganodini da agoane dedei gala, “moilai Wahebe amo da Soufa soge ganodini amola fago soge ganodini amola Anone Hano,
Shi ya sa Littafin Yaƙoƙin Ubangiji ya ce, “Waheb ta cikin yankin Sufa, da kwaruruka na tuddan Arnon,
15 amola fago ilia bega: asili A moilai amola Moua: be alalo defei gadenene diala.”
da gangaren kwaruruka, wanda ya nausa zuwa garin Ar, ya kuma dangana da kan iyakar Mowab.”
16 Amo yolesili, ilia da sogebi ea dio amo Si Hano amoga asi. Amogawi, Hina Gode da Mousesema amane sia: i, “Dunu huluane gilisima! Amasea, Na da ilima hano imunu!”
Daga can, suka gangara zuwa Beyer, wato, rijiyar da Ubangiji ya ce wa Musa, “Ka tattara mutane duka, zan kuwa ba su ruwa.”
17 Amo esoga, Isala: ili dunu da amane gesami hea: i, “Si hano! Dilia hano hamoma! Amasea, ninia da amo hano gesami hea: suga yosia: mu!
Sai Isra’ilawa suka rera wannan waƙa, “Ki ɓuɓɓugo da ruwa, Ke rijiya! Rera waƙa game da ita,
18 Amo si hano uli dogoi da hina bagade ilia mano amola ouligisu dunu ilia dogoi. Ilia da hina bagade ea galiamo amoga, amola ilia dagulu amoga dogoi.” Isala: ili dunu da wadela: i hafoga: i soge yolesili, Ma: dana sogega asi.
game da rijiyar da’ya’yan sarki suka haƙa, rijiyar da manyan mutane masu sandunan sarauta suka nuna da sandunansu.” Sa’an nan suka tashi daga hamadar, suka tafi Mattana,
19 Amo yolesili, ilia da Naha: iliele sogebiga asili esalu, asili Ba: imode sogega asi.
daga Mattana, suka tafi Nahaliyel, daga Nahaliyel, suka tafi Bamot,
20 Amalalu, ilia da Ba: imode fisili, asili, Moua: be dunu ilia sogega asi. Amo soge da Bisiga Goumi ea gouha dialu. Midadi da wadela: i hafoga: i soge ba: i.
daga Bamot kuma suka tafi kwarin da yake cikin Mowab inda ƙwanƙolin Fisga yake fuskantar hamada.
21 Amalalu, Isala: ili dunu da A: moulaide hina bagade Saihone ema sia: ne iasu dunu asunasi.
Isra’ila suka aiki manzanni wurin Sihon sarkin Amoriyawa su ce,
22 Ilia da amane sia: i, “Ninia da dia sogedili baligili masa: ne, ninima logo doasima! Ninia amola ninia ohe da logo bagade hame yolesimu. Ninia da dia ifabi amola waini sagai amoga hame heda: mu. Ninia da dia hano uli dogoi amoga, hano hame manu. Ninia da dia soge ganodini, logodili fodoma: ne fasimusa: fawane ahoanumu.”
“Ka bari mu ratsa ta ƙasarka. Ba za mu shiga wata gona ba, ba za mu kuma shiga gonar inabi, ko mu sha ruwa daga wata rijiya ba. Za mu bi ta babbar hanyar sarki, har mu fita ƙasarka.”
23 Be Saihone da Isala: ili dunu ilia logo hedofai dagoi. E da ea dadi gagui dunu gagadole, gadili asili, Ya: iha: se sogebi wadela: i hafoga: i sogega amogawi Isala: ili dunu doagala: i.
Amma Sihon bai bar Isra’ila su ratsa ta yankinsa ba. Sai ya tara dukan sojojinsa, suka fita zuwa cikin hamada, su yaƙi Isra’ila. Da ya kai Yahaz, sai ya yaƙi Isra’ila.
24 Be Isala: ili dunu da amo gegesu ganodini, ilia ha lai dunu bagohame medole legei. Ilia da A: moulaide soge amo Anone Hano asili Ya: boge Hano amo soge dogoa dialu huluane fedelale, fi dialu. Ya: boge Hano da A: monaide dunu fi ilia soge alalo defei gala. Ilia da amo hame giadofai, bai A: monaide dunu da amo alalo defei gasawane gaga: su.
Isra’ila fa suka kashe shi da takobi, suka ƙwace ƙasarsa, tun daga kogin Arnon har zuwa kogin Yabbok, zuwa kan iyakar Ammonawa kawai, gama sun yi wa iyakansu katanga.
25 Isala: ili dunu da A: moulaide dunu ilia moilai huluane amo doagala: le, fedelai dagole, amo ganodini fi. Ilia da Hesiabone amola moilai huluane amo sisiga: le dialu, fedelai dagoi.
Isra’ila suka ci dukan biranen Amoriyawa, suka kuma zauna a cikinsu, haɗe da babban birnin Heshbon da dukan ƙauyukanta.
26 Hesiabone da A: moulaide hina bagade Saihone, amo ea bisili moilai bai bagade. Saihone da musa: Moua: be hina bagade ema gegei galu. E da ea soge huluane asili Anone hano, amo huluane fedelai dagoi.
Sihon sarkin Amoriyawa ya yi mulkin Heshbon, bayan ya ci sarkin Mowab na dā da yaƙi, ya kuma ƙwace dukan ƙasarsa har zuwa arewancin kogin Arnon.
27 Amaiba: le, gesami hea: su dunu da amane gesami hea: sa, ‘Hesiabone moilai bai bagade, hina bagade Saihone ea moilai, amoga misa. Ninia da amo moilai bu hiougi amola bu hahamoi dagoi ba: mu, amo hanai gala.
Shi ya sa Amoriyawa suka rubuta wannan waƙa game da Heshbon suka ce, “Ku zo mu sāke gina Heshbon, birnin Sihon.
28 Hemonega, Saihone ea dadi gagui dunu da lalu ea ahoabe defele, Hesiabone moilai bai bagadega asi. Ea dadi gagui dunu da lalu agoane, A moilai bai bagade Moua: be soge ganodini wadela: lesi, amola Anone Hano ea banuguma agolo soge da lalu nebe agoane nei dagoi.
“Mayaƙansa sun fito kamar harshen wuta suka ƙone birnin Ar na Mowab suna hallaka’yan ƙasar tuddan Arnon.
29 Moua: be fi dunu! Dilia da se bagade naba! Dilia ogogosu ‘gode’ Gimosie amoma nodone sia: ne gadosu dunu! Dilia da wadela: lesi dagoi. Dilia ‘gode’ da dilia dunu amo mugululi asi dunu hamoma: ne, logo doasi dagoi. Amola dilia uda ilia da A: moulaide hina bagade ea udigili hawa: hamosu uda hamoi.
Kaitonki, Mowab! Gunkinki Kemosh ya yashe mutanenki; aka kuma kama su, aka kai su bauta wajen Sihon sarkin Amoriyawa.
30 Be wali iligaga fi da wadela: lesi dagoi. Soge amo da Hesiaboneganini muni asili Daibone amola Noufa (Mediba gadenene), amo soge huluane ganodini fi, iligaga fi da wadela: lesi dagoi ba: sa.”
“Amma mun tumɓuke su, mun hallaka garuruwan Heshbon har zuwa Dibon. Mun ragargaza su har zuwa Nofa wanda ya miƙe zuwa Medeba.”
31 Amaiba: le, Isala: ili fi dunu da A: moulaide fi dunu ilia soge ganodini fi.
Ta haka Isra’ila suka zauna a ƙasar Amoriyawa.
32 Amola Mousese da Ya: isa moilai bai bagade doagala: ma: ne, logo noga: i amo hogomusa: , desega ahoasu dunu asunasi. Isala: ili dunu da Ya: isa moilai bai bagade amola e sisiga: le dialu moilai huluane amo moilai doagala: le fedelai dagoi. Ilia da A: moulaide dunu amogawi esalu amo sefasi dagoi.
Sai Musa ya aika’yan leƙen asiri zuwa Yazer. Daga baya, sai Isra’ilawa suka ci ƙauyukan da suke kewaye, suka kuma kori Amoriyawa da suke zaune a can.
33 Amalalu, Isala: ili dunu da sinidigili, Ba: isia: ne sogega doaga: musa: logoga asi. Oge (Ba: isia: ne hina bagade) da ea dadi gagui dunu gagadole, Edeliai moilai bai bagadega Isala: ili dunu ilima doagala: musa: , mogodigili asi.
Sai suka juya suka haura kan hanya ta zuwa Bashan, inda Og yake sarauta, ya kuwa fito tare da dukan sojojinsa suka yi yaƙi da Isra’ila a Edireyi.
34 Hina Gode da Mousesema amane sia: i, “Ema mae beda: ma! Na da di amo Oge amola ea dunu huluane amola ea soge amo hasalima: ne, Na da amo hou dima imunu. Dia da Saihone, A:moulaide hina bagade amo da Hesiabone amoga ouligisu hou hamosu, dia da ema hamoi defele, Oge ema hamoma.”
Ubangiji ya ce wa Musa, “Kada ka ji tsoronsa, gama na ba da shi a gare ka, da dukan sojojinsa da kuma ƙasarsa. Ka yi da shi yadda ka yi da Sihon sarkin Amoriyawa, wanda ya yi mulki a Heshbon.”
35 Amaiba: le, Isala: ili dunu da Oge amola egefelali amola ea fi dunu huluanedafa medole lelegei dagoi. Dunu afae esalebe hame ba: i. Amalalu, ilia da ea soge gesowale fi dialu.
Ta haka suka kashe shi, tare da’ya’yansa maza da kuma dukan sojojinsa, ba wanda ya ragu. Suka kuma mamaye ƙasarsa.

< Idisu 21 >