< Idisu 18 >

1 Hina Gode da Elanema amane sia: i, “Dunu da Na Abula Diasu ganodini giadofale hawa: hamosea, di amola dia mano amola Lifai dunu da se dabe nabimu. Be dilia gobele salasu hawa: hamosu ganodini giadofale hamosea, di amola dia mano fawane da se dabe iasu ba: mu.
Ubangiji ya ce wa Haruna, “Kai da’ya’yanka, da kuma iyalin mahaifinka za ku ɗauki hakkin abin da ya shafi Tentin Sujada, kai da’ya’yanka kaɗai za ku ɗauki hakkin aikinku wanda ya shafi firistoci.
2 Dia fi dunu, Lifai dunu, amo di amola dia mano, Abula Diasu hawa: hamosu fidima: ne oule misa.
Ka kawo’yan’uwanka Lawiyawa daga kabilar kakanka tare da kai, don su taimake ka sa’ad da kai da’ya’yanka kuke hidima a gaban Tentin Sujada.
3 Ilia da dia hawa: hamosu noga: le hamoma: ne sia: ma, amola Abula Diasu hawa: hamosu noga: le hamoma: ne sia: ma. Be Hadigi liligi Hadigi Malei Sesei ganodini diala amola Oloda, ilia da hame digili ba: mu. Ilia da amo liligi digili ba: sea, ili amola di, gilisili medole legei dagoi ba: mu.
Za su kasance a ƙarƙashinka, su ne kuma za su yi dukan hidima ta Tenti, amma kada su je kusa da kayayyakin wuri mai tsarki, ko bagade, in ba haka ba, da kai da su, za ku mutu.
4 Ilia da di amola gilisili hawa: hamomu, amola Abula Diasu hawa: hamosu huluane amo noga: le hamoma: ne sia: ma. Be hame dawa: su dunu da di gilisili mae hamoma: ne sia: ma. Amo da hamedei.
Za su haɗa hannu tare da kai su ɗauki nauyin lura da Tentin Sujada, dukan ayyuka a Tenti, ba kuma wanda zai zo kusa da inda kake.
5 Di amola diagefelali fawane da Hadigi Malei Sesei amola Oloda amo hawa: hamosu hamomu. Bai Na ougi da Isala: ili dunuma bu heda: sa: besa: le, dilisu fawane hamoma.
“Kai ne za ka ɗauki nauyin lura da wuri mai tsarki da bagade, domin kada fushi yă sāke fāɗa a kan Isra’ilawa.
6 Na da Isala: ili fi amo ganodini, dia fi Lifai dunu amo ilegele, dima hahawane iasu agoane, dima iaha. Ilia da Abula Diasu ganodini hawa: hamoma: ne, Nama momogili gagai dagoi.
Ni da kaina na zaɓo’yan’uwanka Lawiyawa daga cikin Isra’ilawa a matsayin kyauta a gare ku, keɓaɓɓu don Ubangiji, domin su yi hidima a Tentin Sujada.
7 Be Na da di amola dia mano, dilisu da Oloda amola Hadigidafa Momei Sesei amoga gobele salasu hawa: hamosu hamoma: ne ilegei dagoi. Amo hawa: hamosu da dilia hawa: hamosu fawane. Bai gobele salasu hou Na da hahawane iasu fedege agoane dilima fawane i dagoi. Hame dawa: su amola hame ilegei dunu da hadigi liligi gadenene masea, amo dunu medole legema.”
Amma kai ne kaɗai da’ya’yanka za ku yi aiki a matsayin firistoci game da kowane abu a Tentin Sujada da kuma bayan labule. Ina ba ka aikin firist, yă zama naka. Duk wani kuma da ya zo kusa da wuri mai tsarki, dole a kashe shi.”
8 Hina Gode da Elanema amane sia: i, “Dawa: ma! Na da ha: i manu liligi Nama i amo da gobele salimusa: hame gobele sali, amo huluane Na da dima iaha. Amo da di amola digaga fi mae fisili, eso huluane lamu.
Sai Ubangiji ya ce wa Haruna, “Na ba ka aikin lura da hadayun da za a miƙa mini, dukan tsarkakan hadayun da Isra’ilawa suka ba ni, na ba ka su su zama rabonka da na’ya’yanka har abada.
9 Hadigidafa iasu amo da oloda da: iya hame gobele sali, amo liligi haguduga dedei da dia: :- Gala: ine Iasu; Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne Iasu; Dabe Imunu Iasu. Liligi huluane Nama hadigi iasu hamoma: ne i, da di amola dia gofelali, dilia:
Kai za ka riƙe sashe mafi tsarki na hadayun da suka ragu daga wuta. Daga dukan kyautai mafi tsarki na hadayun da suka miƙa mini, ko ta gari, ko don zunubi, ko kuma don laifi, wannan kashi naka ne da’ya’yanka.
10 Dilia amo liligi hadigi sogebi ganodini moma. Amo dunuga fawane manu. Amo liligi da hadigi gala dawa: ma.
Ku ci shi a matsayin abu mafi tsarki; kowane namiji zai ci. Dole ku ɗauke shi da tsarki.
11 Amola eno hahawane iasu liligi amo Isala: ili dunu da Nama iaha, amo di da lamu. Na da eso huluane, mae fisili di amola dia gofelali amola didiwilali ilima iaha. Dia sosogo fi huluane ledo dodofei dagoiba: le fawane amo manu da defea.
“Har yanzu kuma duk abin da aka keɓe daga kyautai na dukan hadayun kaɗawa na Isra’ilawa naka ne. Na ba da wannan gare ka da’ya’yanka maza da mata, a kowane lokaci. Kowa da yake da tsarki a gidanka zai iya ci.
12 Na da baligili noga: i degabo fai ha: i manu amo Isala: ili dunu da Nama ode huluane amoga iaha, amo Na da dilima iaha. Amo da olife susuligi, waini hano amola gagoma.
“Na ba ka duk man zaitun mafi kyau, da ruwan inabi mafi kyau duka, da hatsi mafi kyau duka na nunan farinsu da suke bayarwa ga Ubangiji.
13 Amo huluane da dia liligi ba: mu. Dia sosogo fi huluane ledo hamedei, da amo manu defea.
Dukan nunan fari na ƙasar da suke kawo wa Ubangiji, zai zama naka. Kowa da yake da tsarki a gidanka zai iya ci.
14 Liligi huluane Isala: ili soge ganodini amo ilia da Nama udigili momodale ligiagale ilegei, amo da dia:
“Kome a Isra’ila da aka keɓe wa Ubangiji, zai zama naka.
15 Magobo dunu mano o magobo ohe mano amo Isala: ili dunu da Nama iaha, amo da dia: Be dunu ilia da mano magobo bu bidi lamusa: dawa: sea, amo di bidiga lama: ne ilegema. Amola magobo ohe amo da sema ganodini ledo hamoi, amo amolawane bidiga lama: ne ilegema.
Kowane haihuwar fari, ta mutum, ko ta dabba da suka miƙa wa Ubangiji, naka ne. Amma ka fanshi kowace haihuwar fari ta mutum, ko ta dabbar da take haram.
16 Mano lalelegele, oubi afae doaga: sea, Isala: ili ilia malasu defele, silifa fage biyale gala amoga bu bidiga lama: ne ilegema: ma!
Sa’ad da suke wata ɗaya da haihuwa, dole a fanshe su a bakin shekel biyar-biyar, bisa ga ma’aunin shekel na tsattsarkan wuri da ake amfani da shi, wanda nauyinsa ya kai gera ashirin.
17 Be magobo bulamagau, sibi amola goudi amo dunu ilia da bu bidi lamu da hamedei. Ilia da dafawane Na: liligi fawane amola amo dilia gobele salima. Ilia maga: me amo oloda la: idi amoga galagama amola ilia sefe amo gobesima. Na da amo gobei gabusiga: hahawane nabimu.
“Amma kada ka fanshe ɗan fari na saniya, tunkiya, ko akuya; gama suna da tsarki. Ka yayyafa jininsu a bisan bagade, ka kuma ƙone kitsensu kamar hadayar da ka yi da wuta, mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji.
18 Ilia hu da dia: Amola sogogea amola baligili noga: i iasu ea lobodafadi emo amola da dia:
Namansu zai zama naka, haka ma ƙirji na kaɗawa da cinyar dama za su zama naka.
19 Na da di, dia gofelali amola didiwilali ilima baligili noga: i iasu Isala: ili dunu da Nama iaha, amo imunu. Amo da gousa: su (fimu da hamedei) Na da di amola digaga fi ilima hamoi dagoi.”
Kome da aka keɓe daga tsarkakakku hadayun da Isra’ilawa suka miƙa wa Ubangiji, na ba ka, da kai da’ya’yanka maza da mata a matsayin zaunannen rabo. Wannan madawwamin alkawarin gishiri ne a gaban Ubangiji dominka da zuriyarka.”
20 Hina Gode da Elanema amane sia: i, “Di da soge o diasu amo digaga fi ilima imunusa: hame lamu. Amola, soge afae Isala: ili soge ganodini da dima ilegei hame ba: mu. Bai Na, Hina Gode, da dia esaloma: ne liligi huluane defele esala.”
Ubangiji ya ce wa Haruna, “Ba ka da gādo a ƙasarsu, ba kuwa za ka sami rabo daga cikinsu ba; ni ne rabonka da gādonka a cikin Isra’ilawa.
21 Hina Gode da amane sia: i “Na da Lifai fi dunu ilima ‘daide’ (lai liligi huluane nabuane mogili, afae) amo huluane Isala: ili dunu da Nama iaha, amo Lifai dunu ilima i dagoi. Ilia da Na Abula Diasu ouligima: ne hawa: hamobeba: le, Na da amo bidi ilima iaha.
“Na ba wa Lawiyawa dukan zakka na Isra’ilawa a matsayin gādonsu, saboda aikin da suke yi yayinda suke hidima a Tentin Sujada.
22 Isala: ili dunu eno da Na Abula Diasu gadenene hamedafa misunu. Bai ilia da bogosu se dabe iasu lasa: besa: le.
Daga yanzu zuwa gaba, kada Isra’ilawa su yi kusa da Tentin Sujada, in ba haka ba kuwa su sha hukuncin zunubinsu, su kuma mutu.
23 Waha winini, Lifai dunu ilia fawane da Na Abula Diasu ouligimu. Amola, noga: le hame ouligisia, Na da ilima fawane sia: mu. Amo da eso huluane dialumu sema amola amo sema da digaga fi ilima dialumu. Lifai dunu da soge o diasu Isala: ili soge ganodini hame gagui dialumu.
Lawiyawa ne za su yi aikin Tentin Sujada, su kuma ɗauki nauyin kowane laifin da aka aikata a wurin. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla ce daga yanzu har tsararraki masu zuwa. Ba za su sami gādo a cikin Isra’ilawa ba.
24 Bai Na da ilima ‘daide’ amo Isala: ili dunu da Nama iaha, amo ilima i dagoi. Amaiba: le Na da ili da Isala: ili soge ganodini liligi hame gagui dialumu, ilima sia: i dagoi.
A maimako haka, na ba wa Lawiyawa zakka da Isra’ilawa suka kawo domin hadaya ga Ubangiji, a matsayin gādonsu. Shi ya sa na ce game da su, ‘Ba su da gādo a cikin Isra’ilawa.’”
25 Hina Gode da Mousesema amane hamoma: ne sia: i,
Ubangiji ya ce wa Musa,
26 “Lifai dunu ilima amane sia: ma, ‘Dilia da Isala: ili dunu ilima ‘daide’ amo Hina Gode da dili lama: ne sia: i, amo lasea, dilia amoga ‘daide’ amo bu Hina Godema ima.
“Ka yi wa Lawiyawa magana, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka karɓi zakka daga Isra’ila da na ba ku gādo, dole ku miƙa kashi ɗaya bisa goma na wannan zakka a matsayin hadaya ga Ubangiji.
27 Na da dilia iasu amo ifabi ouligisu dunu ea iasu (gagoma gaheabolo amola waini hano gaheabolo) amo defele ba: mu.
Za a lissafta hadayarku kamar hatsin da aka sussuka daga masussuka, ko ruwan inabi daga wurin matsewar inabi.
28 Amo iasu (Isala: ili dunu ilia ‘daide’ dilima i) da Hina Gode Ea: Amola amoga dilia ‘daide’ lale, gobele salasu dunu Elanema ima: ma.
Ta haka za ku miƙa hadaya ga Ubangiji daga cikin dukan zakkar da kuka karɓa daga wurin Isra’ilawa. Daga waɗannan zakka kuwa dole ku ba Haruna firist rabon Ubangiji.
29 Amo liligi noga: idafa fawane, amoga amo ‘daide’ lama.
Dole ku miƙa wa Ubangiji rabo mafi kyau da kuma sashi mafi tsarki na kowane abin da aka ba ku.’
30 Ifabi ouligisu dunu da ‘daide’ ia dagosea, eno la: idi hi gagusa. Amo defele dilia ‘daide’ noga: idafa la: idi amo Hina Godema (amola Elanema) ia dagosea, eno la: idi dilisu lama.
“Ka faɗa wa Lawiyawa cewa, ‘Sa’ad da kuka miƙa sashi mafi kyau, za a lissafta shi a matsayin abin da ya fito daga masussuka, ko wurin matsewar ruwan inabi ne.
31 Dilia amola dilia sosogo fi da nasu sogebi mae dawa: le, udigili manu da defea. Bai amo da dilia hawa: hamosu Abula Diasu ganodini, amo ea bidi lasu gala.
Da kai da gidanka, za ku iya cin abin da ya rage a ko’ina, gama ladan aikinku ne a Tentin Sujada.
32 Dilia da amo huluane nasea, wadela: i hame hou hamosa. Be hidadea baligili noga: idafa ‘daide’ Hina Godema ima. Be Isala: ili dunu ilia hadigi sema iasu noga: le dawa: ma. Dilia da Hina Godema Ea baligili noga: idafa ‘daide’ hidadea mae iawane, amo liligi manu da sema bagade. Agoane hamosea, dilia da medole legei dagoi ba: mu.”
Ta wurin miƙa masa sashi mafi kyau, ba za ku zama masu laifi a wannan batu ba; ta haka ba za ku ƙazantar da tsarkakakkun hadayu na Isra’ilawa ba, ba kuwa za ku mutu ba.’”

< Idisu 18 >