< Idisu 15 >

1 Hina Gode da Mousesema hamoma: ne sia: i. E da amo sema Isala: ili dunu da soge E da ilima imunu amo ganodini noga: le fa: no bobogema: ne sia: i. Hamoma: ne sia: i da agoane,
Ubangiji ya ce wa Musa,
2
“Ka yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Bayan kun shiga ƙasar da nake ba ku a matsayin gida,
3 “Bulamagau gawali, sibi gawali sibi o goudi da Hina Godema Gobei Iasu (Wadela: i Hou Dabe Ima: ne Iasu) o dafawane ilegele sia: i hahamoma: ne gobele salasu o udigili iasu o Godema nodoma: ne lolo Nasu iasu amo Hina Godema imunu da defea. Hina Gode da amo ha: i manu iasu gabusiga: agoane hahawane naba.
kuka yi hadayar da akan yi da wuta ga Ubangiji, daga cikin shanu, ko tumaki, abin ƙanshi mai daɗi ga Ubangiji, ko hadaya ta ƙonawa, ko hadayu don alkawura na musamman, ko hadayar yardar rai, ko kuma hadaya ta biki,
4 Nowa da sibi o goudi Hina Godema Gobei Iasu hamoma: ne gaguli masea, e da ohe afae gaguli masea, gilisili gilogala: me afae falaua amola olife susuligi lida afae amola waini hano lida afae gaguli misa: ne sia: ma.
sai shi wanda ya kawo hadayar yă miƙa wa Ubangiji hadaya ta gari mai laushi mai kyau, kashi ɗaya bisa goma na efa wanda aka kwaɓa da kwalaba ɗaya na mai.
5
Da kowane ɗan rago don hadaya ta ƙonawa, a shirya kwalaba ɗaya na ruwan inabi, a matsayin hadaya ta sha.
6 Sibi gawali iasea, falaua gilogala: me aduna amola olife susuligi 1 1/2 lida (gala: ine iasu) amola waini hano 1 1/2 lida gaguli misa: ne sia: ma. Hina Gode da amo iasu ea gabusiga: hahawane naba.
“‘In da rago ne za a miƙa, to, sai a shirya hadaya ta gari mai laushi, garin yă zama kashi biyu bisa goma na efa. A kwaɓa shi da kashi ɗaya bisa uku na garwan mai,
7
da kashi ɗaya bisa uku na garwan ruwan inabi, a matsayin hadaya ta sha. A miƙa ta abin ƙanshi mai daɗi ga Ubangiji.
8 Dilia bulamagau gawali gobei iasu o dafawane ilegei sia: hahamoma: ne o Hahawane Gilisili Olofole Iasu Hina Godema iasea,
“‘Sa’ad da kuka shirya rago don hadaya ta ƙonawa saboda alkawari na musamman, ko hadaya ta salama ga Ubangiji,
9 gala: ine iasu amo falaua3 gilogala: me amola olife susuligi 2 lida amola waini hano 2 lida gilisili ima. Amo gobele salasu ea gabusiga: amo Hina Gode da hahawane naba.
sai ku kawo hadaya ta gari tare da bijimi, kashi ɗaya bisa uku na gari mai laushi kwaɓaɓɓe da rabin garwan mai.
A kuma kawo rabin garwan ruwan inabi na hadaya ta sha. Za tă zama hadayar da aka yi da wuta mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji.
11 Amola bulamagau gawali o sibi gawali o sibi o goudi iasea, amo liligi gilisili ima.
Haka za a yi da kowane bijimi, ko rago, ko ɗan rago, ko bunsuru.
12 Ohe afae iasu baligisia, gilisili iasu amola amo defele baligili ima.
Haka za a yi da kowannensu bisa ga abin da aka shirya.
13 Isala: ili dunudafa da ha: i manu iasu Hina Gode ea gabusiga: hahawane nabima: ne amo iasea, agoane ima: ne sia: ma.
“‘Duk wanda yake ɗan ƙasa, ta haka ne dole zai aikata waɗannan abubuwa sa’ad da ya kawo hadaya da akan yi da wuta mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji.
14 Amola ga fi dunu dilia fi amo ganodini esala (eso huluane esaloma: ne o sofe misi fawane), e da Hina Godema gabusiga: hahawane nabima: ne ha: i manu iasu iasea, e amola da amo hamoma: ne sia: i defele hamomu.
Idan baƙon da yake baƙunci a cikinku, ko kowane ne da yake tare da ku a dukan zamananku, yana so yă ba da hadayar da akan yi da wuta don a yi ƙanshi mai daɗi ga Ubangiji, dole yă yi kamar yadda kuke yi.
15 Isala: ili dunu amola ga fi dilia fi amo ganodini esala dilia amo hamoma: ne sia: i mae fisili, eso huluane hamonanoma: mu. Dilia Isala: ili dunu amola ga fi dunu da hisu hame - Hina Gode da dilia huluane defele ba: sa.
Ƙa’ida ɗaya ce ga jama’a da kuma baƙin da suke zama a cikinku, wannan za tă zama dawwammamiyar farilla a dukan tsararraki masu zuwa. Da ku, da baƙi, za ku zama ɗaya a gaban Ubangiji.
16 Hamoma: ne sia: i amola malasu da dili huluane defele agoane dialumu.
Doka ɗaya da ƙa’ida ɗaya za a yi aiki da ita a kan ku da kuma baƙin da suke zama a cikinku.’”
17 Hina Gode da Mousesema eno hamoma: ne sia: i. E da amo hamoma: ne sia: i Isala: ili dunu da soge E da ilima imunu amo ganodini noga: le fa: no bobogema: ne sia: i. Hamoma: ne sia: i da agoane.
Ubangiji ya ce wa Musa,
“Ka yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘Sa’ad da kuka shiga ƙasar da ina kai ku,
19 Ha: i manu Ga: ina: ne sogega heda: i amo nasea, mogili amo Hina Godema imunusa: la: ididili ligisima.
kuka ci abincin ƙasar, ku miƙa wani sashe na amfanin ƙasar a matsayin hadaya ga Ubangiji.
20 Dilia agi gobesea, bisili ga: gi gagoma gaheabolo amoga hamoi, amo Hina Godema iasudafa hamoma: ne ima. Amo Ema iasea, gagoma dilia faili daba sali, amo iasu defele Ema ima.
Ku kawo waina daga nunan fari na ɓarzajjen hatsinku, ku kuma miƙa shi a matsayin hadaya daga masussuka.
21 Dilia amo agi gobei iasu amo eso huluane mae fisili sema agoane hamonanoma: mu.
A duk tsararraki masu zuwa, za ku miƙa wannan hadaya daga nunan fari na ɓarzajjen hatsinku ga Ubangiji.
22 Be dunu da mae hanane amola mae dawa: le, sema amo Hina Gode da Mousesema i, amo mogili hame hamosea,
“‘To, in ku a matsayin jama’a, da gangan kuka ƙi kiyaye waɗannan ƙa’idodi da Ubangiji ya ba wa Musa ba,
23 amola eso enoga hobea, Isala: ili dunu fi da Hina Gode Ea Mousesema sia: i liligi amo hame hamosea,
ko wani daga cikin umarnan da Ubangiji ya ba ku ta wurinsa, daga ranar da Ubangiji ya ba da su, har zuwa tsararraki masu zuwa,
24 ilia hame dawa: beba: le, giadofale hamoi galea, agoane hamoma. Ilia da bulamagau gawali gobei iasu (Hina Gode da gabusiga: agoane hahawane nabima: ne) gobele salima: ne sia: ma. Amoga ilia da gala: ine iasu amola waini iasu sema defele imunu. Amola amoga ilia da goudi gawali Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne Iasu gilisimu.
in kuwa aka yi haka ba da gangan ba, kuma da rashin sani, sai duk jama’a su miƙa ɗan bijimi don hadaya ta ƙonawa mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji, tare da ƙayyadadden hadaya ta gari, da hadaya ta sha, da kuma bunsuru na hadaya don zunubi.
25 Gobele salasu dunu da Isala: ili fi dodofema: ne hou hamonanu, ilia wadela: i hou da gogolema: ne olofoi dagoi ba: mu. Bai ilia da mae dawa: le giadofai amola ilia Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne Iasu ilia da Ha: i Manu iasu agoane Hina Godema i.
Firist kuwa zai yi kafara domin dukan jama’ar Isra’ilawa, za a kuma gafarta musu, gama ba da gangan ba ne suka aikata, kuma sun kawo wa Ubangiji hadayar da akan yi da wuta da kuma hadaya don zunubi saboda laifinsu.
26 Isala: ili fi dunu huluane amola ga fi ilia gilisisu ganodini esala da gogolema: ne olofosu ba: mu. Bai dunu huluanedafa da amo giadofasu hamoi dagoi.
Za a gafarta wa dukan jama’ar Isra’ilawa, da baƙin da suke zama a cikinsu, gama duk laifin da aka yi da rashin sani, yakan shafi dukan mutane.
27 Dunu afae fawane da mae dawa: le giadofasea, e da ode afae lalelegei goudi aseme amo Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne Iasu amo ima: mu.
“‘Amma in mutum ɗaya ne kaɗai ya yi laifi ba da gangan ba, dole yă kawo akuya domin hadaya don zunubi.
28 Gobele salasu dunu da oloda amoga asili, amo dunu ea wadela: i hou fadegama: ne, wadela: i hou dodofesu hou hamomu. Amasea, amo dunu da gogolema: ne olofoi dagoi ba: mu.
Firist zai yi kafara a gaban Ubangiji saboda mutumin nan da ya aikata laifi ba da gangan ba, in kuwa an yi kafara saboda shi, za a gafarta masa.
29 Dunu huluanedafa, Isala: ili dunudafa o ga fi Isala: ili ganodini misi esala, e da mae dawa: le giadofasea, da amo sema hamomu.
Ƙa’ida dai za tă zama ɗaya ga duk wanda ya yi laifi ba da gangan ba, ko shi ɗan ƙasa ne, ko kuma baƙon da yake zama a cikinku.
30 Be nowa dunu, Isala: ili dunudafa o ga fi Isala: ili fi ganodini misi esala, da hi dawa: i amoane wadela: i hou hamosea, e da Hina Gode Ea hou higabeba: le, medole legei dagoi ba: ma: mu.
“‘Amma duk wanda ya yi zunubi da gangan, ko shi ɗan ƙasa ne, ko baƙo, ya saɓi Ubangiji, dole a ware wannan mutum daga mutanensa,
31 Bai e da Hina Gode Ea sia: i liligi higale, Ea sema afae hame hamoi. E da hi giadofale hamobeba: le, bogosu ba: mu.
gama ya rena maganar Ubangiji, ya kuma karya umarninsa. Tabbatacce za a kashe wannan mutum, alhakinsa laifinsa kuwa yana wuyansa.’”
32 Eso afaega, Isala: ili dunu fi da wadela: i hafoga: i sogega esaloba, dunu afae da Sa: bade esoga lalu habelalebe ba: i.
Yayinda Isra’ilawa suke ciki hamada, sai aka sami wani mutum yana tattara itace a ranar Asabbaci.
33 Ilia da amo dunu Mousese, Elane amola Isala: ili fi gilisisu amoga oule misi.
Waɗanda suka gan shi, suka kawo shi wurin Musa da Haruna da dukan taro,
34 Ilia da amo dunu mae hobeama: ne, sosodo ouligisu dunuga ouligima: ne sia: i. Bai ilia da amo dunuma adi hou hamoma: bela: le gogolei.
sai suka sa shi a gidan waƙafi don ba su riga sun san abin da za a yi da shi ba tukuna.
35 Amalalu, Hina Gode da Mousesema amane sia: i, “Amo dunu medole legema! Isala: ili fi dunu huluanedafa da amo dunu fisisu gadili oule asili igiga gala: le, medole legema: ne sia: ma.”
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Dole mutumin yă mutu. Dole dukan taron su jajjefe shi a bayan sansani.”
36 Amaiba: le, Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i defele, Isala: ili fi dunu huluane da amo dunu fisisu gadili oule asili, igiga gala: le, medole legei.
Saboda haka taron suka ɗauke shi zuwa bayan sansani, suka kuma jajjefe shi har ya mutu, yadda Ubangiji ya umarci Musa.
37 Hina Gode da Mousesema amane sia: i,
Ubangiji ya ce wa Musa,
38 “Isala: ili dunuma amane sia: ma, ‘Dilia abula hegomai fe amoga sosofe nodomema. Sosofe huluane amoga haisewe efe la: gima. Eso huluane mae fisili, amo hou hamonanoma: ma.
“Ka yi magana da Isra’ilawa, ka ce musu, ‘A dukan tsararraki masu zuwa, za ku sa tuntaye a gefen rigunarku, su sa zare mai ruwan shuɗi a bisan kowane tuntu.
39 Amo sosofe ilia bai da Na sema bu dawa: ma: ne dialumu. Amo ba: sea, dilia da Na sema bu dawa: le, nabawane hamomu. Amasea, dilia da Nama fa: no bobogesu fisili, dilia hanai amoga fa: no bobogesu amo hamedafa hamomu.
Tuntayen za su zama muku abin dubawa don ku riƙa tunawa da dukan umarnan Ubangiji, don kada ku bi son zuciyarku, da sha’awar idanunku yadda kuka taɓa yi.
40 Sosofe ba: sea, dilia da Na sia: i liligi huluane noga: le hamoma: ne bu dawa: mu. Amola, dilia da dafawane Na: fi dunu fawane esalumu.
Sa’an nan za ku riƙa tuna, ku kuma aikata dukan umarnaina ku zama tsarkaka ga Allahnku.
41 Na da dilia Hina Gode! Na da dilia Gode esaloma: ne, dili Idibidi sogega fisili masa: ne, ga oule asi. Na da Hina Gode!”
Ni ne Ubangiji Allahnku, da ya fitar da ku daga Masar, don in zama Allahnku. Ni ne Ubangiji Allahnku.’”

< Idisu 15 >