< Nihemaia 5 >

1 Fa: no, eso afaega, dunu amola uda bagohame da ilia Yu na: iyado dunu ilima ougili fofada: su.
To, sai maza da matansu suka tā da fara gunaguni mai tsanani a kan’yan’uwansu Yahudawa.
2 Mogili da amane sia: i, “Ninia da sosogo fi bagade. Amaiba: le, ninima ha: i manu gagoma moma: ne imunu da defea.”
Waɗansu suka ce, “Mu da’ya’yanmu maza da mata muna da yawa, muna bukatar hatsi domin mu ci mu rayu.”
3 Eno mogili da amane sia: i, “Ninia da ha: i mae nawene bogosa: besa: le, ninia ifabi, waini sagai amola gagoma bidi lama: ne, amoga ninia eno dunuma muni lai. Be amo muni lai fa: no dabema: ne iasu dabe hame iasea, ilia da ninia ifabi amola waini sagai huluane samogemu.”
Waɗansu kuwa suka ce, “Saboda yunwa mun jinginar da gonakinmu, da gonakin inabinmu, da gidajenmu don mu sami hatsi.”
4 Eno mogili da amane sia: i, “Ninia da eagene soge su (da: gisi) ima: ne muni hame gala. Amaiba: le, amo muni ima: ne, ninia da eno dunu amoga muni amo fa: no dabe ima: ne, ilima lai.
Har illa yau waɗansu suka ce, “Mun ci bashin kuɗi don mu biya haraji a kan gonakinmu, da gonakin inabinmu.
5 Ninia amola da Yu dunudafa. Ninia mano da eno Yu dunu ilia mano defele esala. Be ninia da muni hameba: le, ninia mano da udigili se dabe hawa: hamoma: ne, ninia da enoma bidi lasa. Ninia uda mano mogili amo ninia bidi lai dagoi. Ninia ifabi amola waini sagai da ilia samogeiba: le, ninia da gasa hame ba: sa.”
Ga shi kuwa, mu da su dangin juna ne,’ya’yanmu da nasu kuma ɗaya ne, duk da haka an tilasta mu mu sa’ya’yanmu mata da maza su zama bayi. Har ma an riga an bautar waɗansu daga cikin’ya’yanmu mata, amma ba mu da iko mu ce kome, domin gonakinmu da gonakin inabinmu suna a hannun waɗansu mutane.”
6 Na da ilia sia: gesu nababeba: le, ougi bagade ba: i.
Sa’ad da na ji kukansu da waɗannan koke-koke, na husata ƙwarai.
7 Na da amo hou hahamomusa: ilegei. Na da dunu fi ouligisu hina dunu amola ouligisu dunu eno ilima gagabole sia: i, “Dilia da dilia diolalali amo banenesilala,” na amane sia: i. Na da dunu huluane amo hou sia: sa: imusa: gilisima: ne sia: i.
Na yi tunaninsu a zuciyata sa’an nan na zargi manyan gari da shugabanni. Na ce musu, “Kuna musguna wa’yan’uwanku ta wurin ba su rance da ruwa!” Saboda haka na kira babban taro gaba ɗaya don a magance wannan.
8 Na da amane sia: i, “Musa: ninia olalali Yu fi da muni hameba: le, ilisu da ilia da: i hodo amo ga fi dunuma bidi lasu. Be ninia da wali ninia gasa defele, amo dunu bu bidilala. Be wali dilia ouligisu dunu da hame gagui dunu banenesibiba: le, dilia Yu yolalali da ilisu ga fi dunuma hame, be eno Yu dunuma ilia da: i hodo udigili se dabe hawa: hamoma: ne bidi lasa,” na amane gagabole sia: i. Yu ouligisu dunu ilia bu adole imunu gogoleiba: le, ouiya: i.
Na ce, “Da dukan iyakar ƙoƙarinmu, mun fanshi’yan’uwanmu Yahudawan da aka sayar wa Al’ummai. Amma ga shi kuna sayar da’yan’uwanku ga Al’ummai, don kawai a sāke sayar mana da su!”
9 Amalalu, na amane sia: i, “Dilia hou wali hamosu da wadela: i. Dilia Gode Ea sia: nabimu amola moloidafa hou hamomu da defea galu. Amasea, ninima ha lai Dienadaile dunu, ninima oufesega: ma: ne bai hame ba: mu galu.
Saboda haka na ci gaba na ce, “Abin da kuke yi a yanzu ba daidai ba ne. Bai kamata ku yi tafiya cikin tsoron Allahnmu don mu guji ba’ar Al’ummai abokan gābanmu ba?
10 Na da eno dunuma muni amola gagoma amo fa: no dabe bu hame lama: ne i dagoi. Amola na sama amola gilisili hawa: hamosu dunu da amo defele hamoi. Na hanai da ninia bu fa: no dabe lama: ne sia: su yolemu.
Ni ma da’yan’uwana da kuma mutanena muna ba wa mutane bashin kuɗi da kuma hatsi. Sai mu daina sha’anin ba da rance da ruwa!
11 Ilia da dilima dabe imunu hou-amo muni o gagoma o waini o olife susuligi-amo huluane yolesima. Amola ilia liligi dabe dilia lai huluane ilima bu ima. Wahadafa amo ifabi, waini sagai, olife ifa sagai amola diasu huluane ilima bu ima,” na sia: i.
Yau sai ku mayar musu da gonakinsu, da gonakin inabinsu, da na zaitunsu, da gidajensu, da kashi ɗaya bisa ɗari na kuɗi, da na hatsi, da na ruwan inabi, da na mai, waɗanda kuka karɓa a wurinsu.”
12 Ouligisu dunu ilia bu adole i, “Defea! Dia sia: ninia nabi dagoi. Ninia da liligi lai bu ianu, dabe lamu galea amo dabe hame lamu.” Na da gobele salasu dunu misa: ne sia: i. Amola gobele salasu dunu ba: ma: ne, ouligisu dunu da amo hou dafawane hamoma: ne, Hina Gode Ea Dio: ba: le ilegele sia: musa: , na da sia: i.
Suka ce, “Za mu mayar musu, kuma ba za mu bukaci wani abu daga gare su ba. Za mu yi yadda ka faɗa.” Sai na tattara firistoci na kuma sa manyan gari da shugabanni su yi rantsuwa don su yi abin da suka yi alkawari.
13 Amalalu, na da abula beano fonobahadi buluyale idinigi amo fadegale fasili, duduli fasi. Na da amane sia: i, “Nowa dunu da ea dafawane waha sia: i liligi hame hamosea, Gode da amo defele duduli fasimu. Gode da dilia diasu amola dilia gagui liligi huluane samogele, dilia da da: i nabado agoane ba: mu,” na amane sia: i. Dunu huluane gilisili esalu da “Ama” sia: i amola Godema nodoi. Amola Yu ouligisu dunu da ilia dafawane ilegele sia: i defele hamosu.
Na kuma kakkaɓe hannuna, na ce, “Duk wanda ya karya wannan alkawari, haka Allah zai kakkaɓe shi daga gidansa da aikinsa. Allah zai kakkaɓe shi, yă wofintar da shi!” Da jin wannan, sai dukan taron suka ce, “Amin,” suka kuma yabi Ubangiji. Mutane kuwa suka yi kamar yadda suka yi alkawari.
14 Ode fagoyale gala, amo da Adasegesisi da Besia sogega hina bagade esalu ea ouligisu hou da ode 20 gidigi amo ode mui asili Adasegesisi ea ouligisu ode 32 gidigi, ode fagoyale amoga na da Yu sogega eagene ouligisudafa dunu esalu. Na amola na sosogo fi da ha: i manu amo eagene ouligisu ilima ilegei, amo manu da defea galu. Be ninia da hame nasu.
Ban da haka ma, daga shekara ta ashirin ta Sarki Artazerzes, sa’ad da aka naɗa ni in zama gwamnansu a ƙasar Yahuda, har zuwa shekara ta talatin da biyu na mulkinsa, shekara sha biyu ke nan, ko ni, ko’yan’uwana, ba wanda ya ci abincin da akan ba wa gwamna.
15 Eagene ouligisu dunu musa: na mae aligili, ilia hou hamoiba: le, Yu dunu da da: i dioi bagade nabi. Ilia da Yu dunuma eso huluane silifa muni fage 40 agoane ilia ha: i manu amola waini lamusa: edegesu. Ilia hawa: hamosu dunu amola da Yu dunu banenisisu. Be na hou da hisu hamoi. Bai na da Godema nodone fa: no bobogei.
Amma gwamnonin farko, waɗanda suka riga ni, sun ɗaura wa mutane kaya mai nauyi suka karɓi shekel arba’in na azurfa daga gare su haɗe da abinci da kuma ruwan inabi. Har bayin masu mulki ma sun nawaya wa mutane. Amma ni ban yi haka ba, saboda ina tsoron Allah.
16 Na da gagoi mugului amo bu gagomusa: fawane dawa: i galu. Na da soge lamu hame dawa: i galu. Na hawa: hamosu dunu amola da moilai gagoi fidi.
A maimakon haka, na miƙa kaina ga aiki a kan wannan katanga. Na tattara dukan mutanena a can don aikin; ba mu samar wa kanmu wata gona ba.
17 Eso huluane, Yu dunu 150 amola ilia ouligisu dunu da na diasuga ha: i namasu. Amola, ninia na: iyado ga fi dunu bagohame da misini, na diasuga ha: i nasu.
Bugu da ƙari, Yahudawa da shugabanni ɗari da hamsin suna ci daga teburina, haka ma waɗanda suka zo wurinmu daga ƙasashen da suke kewaye.
18 Eso huluane, na da bulamagau afae, sibi noga: idafa gafeyale amola gagala bagohame gobele moma: ne iasu. Be na da dunu ilia da: i diomu amo dawa: beba: le, eagene muni nama ilegei amo hame lasu.
Kowace rana akan shirya mini saniya ɗaya, zaɓaɓɓun tumaki shida da waɗansu kaji, kuma kowace kwana goma akan tanadar da ruwan inabi na kowane iri a yalwace. Duk da haka, ban taɓa nemi a ba ni abincin da akan ba wa gwamna ba, domin wahala ta yi wa jama’a yawa.
19 Gode! Na da dima sia: ne gadosa. Na da dunu huluane fidima: ne hawa: hamosu amo mae gogolema. Amola nama hahawane ima.
Ka tuna da ni, ka yi mini alheri, ya Allah, saboda dukan abubuwan da na yi saboda waɗannan mutane.

< Nihemaia 5 >