< Nihemaia 2 >

1 Oubi biyadu uduli, eso afaega hina bagade Adasegesisi da ea diasuga ha: i naha esaloba, na da waini ema gaguli misini iasu. Na da da: i dioiwane esalebe ba: i. Be e da musa: na hou amo ganodini fofagi hame ba: i.
A watan Nisan a shekara ta ashirin ta mulkin Sarki Artazerzes, sa’ad aka kawo masa ruwan inabi, sai na karɓa na ba shi. Ban taɓa ɓata fuskata a gabansa ba, sai wannan karo.
2 Amaiba: le, e da nama amane adole ba: i, “Di da abuliba: le da: i dioiwane ba: sala: ? Di da oloi hame. Amaiba: le di da hahawane hame ganabela: ?” Na da ea sia: nababeba: le, fofogadigi.
Saboda haka sarki ya tambaye ni ya ce, “Me ya sa fuskarka ta ɓaci, ga shi, ba ciwo kake ba? Ba abin da ya kawo wannan, in ba dai kana baƙin ciki ba.” Sai na ji tsoro ƙwarai,
3 Na da ema bu adole i, “Hina bagade! Di eso huluane esalalalumu da defea. Moilai bai bagade amo ganodini na aowalali da bogole uli dogoi, amo da mugululi, wadela: lesi dagoi diala amola ea logo ga: su da laluga nei dagoi. Amaiba: le, na da da: i dioi.”
na amsa na ce wa sarki, “Ran sarki yă daɗe! Me zai hana fuskata ta ɓaci, sa’ad da birnin da aka binne kakannina tana zaman kango, aka kuma rushe ƙofofinsa da wuta?”
4 Hina bagade da bu adole ba: i, “Di da adi hanai ganabela: ?” Na da Gode Hebene ganodini esala Ema sia: ne gadole,
Sai sarki ya ce mini, “Me kake so?” Sai na yi addu’a ga Allah na sama,
5 ema amane sia: i, “Di da na hahawane ba: sea amola na edegesu amo nama imunusa: dawa: sea, defea, na da Yuda soge ganodini moilaiga na aowalali da uli dogoi, amoga amo moilai mugului bu gagumusa: masa: ne, na logo doasima.”
na kuwa ba wa sarki amsa, na ce, “In ya gamshi sarki, in kuma bawanka ya sami tagomashi a idonka, bari ka aike ni in tafi ƙasar Yahuda, birnin da aka binne kakannina, domin in sāke gina shi.”
6 Hina bagade ea uda da e dafulili esalebe ba: i. Adasegesisi da na edegei amo hahawane nabi. E da nama amane adole ba: i, “Di da habowali asili esaloma: bela: ? Amola habogala buhagima: bela: ?” Na da na hou hamomu ema adole i.
Sai sarki, a lokacin sarauniya da tana zama kusa da shi, ya tambaye ni, ya ce, “Kwana nawa tafiyar za tă ɗauke ka, kuma yaushe za ka dawo?” Ya gamshi sarki ya aike ni; saboda haka na shirya lokaci.
7 Amalalu, na da ema eno adole ba: i amo, e da Iufala: idisi Guma: dini Soge eagene ouligisu dunu ilima meloa dedene nama imunusa: edegei. Amo meloa ganodini, e da amo dunuma, na da Yuda sogega masa: ne logo doasima: ne e da sia: mu, na edegei.
Na kuma ce masa, “In ya gamshi sarki, zai yi kyau in sami wasiƙu zuwa ga gwamnonin Kewayen Kogin Yuferites, domin su tanada kāriya har sai na isa Yahuda?
8 Na meloa dedei eno edegei. Amo da hina bagade ea ifa iwila ouligisu dunu A: isa: fema dedene ima: ne, na edegei. Amo meloa ganodini, e da A: isa: fe amoma e da ifa amo da logo ga: su gagoi dobea amo da Debolo diasu sisiga: sa, moilai bai bagade gagoi dobea amola diasu amo ganodini na da esalumu amo huluane gaguma: ne, e da amo nama ima: ne A: isa: fema adoma: ne, na da edegei. Gode da na noga: le fidibiba: le, na edegei huluane, hina bagade da nama i dagoi.
A kuma ba ni wasiƙa zuwa ga Asaf, sarkin daji, yă ba ni katako don yin ƙofofin kagara na kusa da fadar haikali da kuma don katangar birni, da na wurin da zan zauna?” Sarki kuwa ya ba ni abin da na roƙa, gama Allah yana tare da ni.
9 Adasegesisi da dadi gagui ouligisu dunu amola dadi gagui dunu gilisisu hosi amoga fila heda: i dunu, amo na fidila asunasi. Na da asili, Iufala: idisi Guma: dini Sogega doaga: i. Amalalu, na da hina bagade ea meloa dedei amo eagene ouligisu dunuma i.
Saboda haka na tafi wurin gwamnonin Kewayen Kogin Yuferites, na ba su wasiƙun sarki. Sarki kuma ya aika da hafsoshin mayaƙa da kuma mahayan dawakai tare da ni.
10 Be eagene dunu ea dio amo Sa: naba: la: de (e da moilai Bede Houlone amoga esalu) amola Doubaia (A: mone soge eagene ouligisu dunu) ela da dunu da Isala: ili dunu fidimusa: misi, amo sia: nababeba: le, mi hanai galu.
Da Sanballat mutumin Horon da Tobiya wakilin ƙasar Ammon suka ji cewa wani ya zo domin yă ƙarfafa zaman lafiyar mutanen Isra’ila, sai suka damu ƙwarai.
11 Na da baligili asili, Yelusalemega doaga: i. Eso udiana ouesalu,
Sai na je Urushalima, bayan na zauna a can na kwanaki uku,
12 Gode da nama Yelusaleme moilai amo fidima: ne sia: i, amo na dunu enoma hame adoi. Be gasimogoa, na da wa: legadole amola na fidisu dunu mogili oule asili, soge abodemusa: asi. Ohe afae amo dougi amoga na fila heda: i, ninia da amo fawane oule asi.
sai na fita da dare tare da mutane kalila. Ban faɗa wa wani abin da Allahna ya sa a zuciyata in yi don Urushalima ba. Ba waɗansu dabbobi kuma tare da ni, sai dai dabbar da na hau.
13 Be amo gasi da mae hagili dialobawane, na da moilai fisili, gagoi dobea logo ga: su amo ea dio da Fago Ga: su amoga guma: dini golili, gadili asili, Da: la: gone Hano bubuga: su amo baligili, Isu Salasu Logo Ga: su amoga doaga: i. Na da ahoana ba: loba, moilai gagoi dobea amo mugului amola logo ga: su laluga nei dagoi ba: i.
Da dare na fita ta Ƙofar Kwari wajen Rijiyar Dila da Ƙofar Juji, ina dudduba katangar Urushalima waɗanda aka rushe da kuma ƙofofinta waɗanda aka ƙone da wuta.
14 Amalalu, moilai ea eso mabe la: ididili, na da ganogoe (north) asili, Hano Bubuga: su Logo Ga: su amoga asili, hina bagade Wayabo amoga doaga: i. Be isu bagade dialebeba: le, dougi amoga na fila heda: i, da logo hame ba: beba: le, masunu gogolei.
Sa’an nan na ci gaba zuwa wajen Ƙofar Maɓuɓɓuga da kuma Tafkin Sarki, amma babu isashen wuri saboda abin da na hau yă bi;
15 Amaiba: le, na da Gidalone Fago amoga asili, gagoi dobea amo boba: la asi. Amalalu, na da buhagili, na musa: asi logoga amodili asili, Fago Logo Ga: su amoga moilaiga golili sa: i.
saboda haka na haura ta kwarin da dad dare, ina dudduba katangar. A ƙarshe, na juya na sāke shiga ta Ƙofar Kwari.
16 Yelusaleme eagene dunu amo ilia da na da habi asi, amola adi hamonana, ilia hame dawa: i. Amola na da na na: iyado Yu dunu, gobele salasu dunu amola hina dunu eno dunu ilia fa: no hawa: hamoma: ne amoma hame adosu.
Shugabanni ba su san inda na tafi, ko abin da nake yi ba, domin ban riga na faɗa wa Yahudawa, ko firistoci, ko manyan gari, ko shugabanni, ko sauran waɗanda za su yi aiki, kome ba.
17 Be wali na da ilima amane sia: i, “Yelusaleme moilai da mugului dagoiba: le, amola ea logo ga: su da wadela: lesi dagoiba: le, ninia se bagade naba. Ninia da amo gogosiasu fisili, gagoi dobea mugului bu gagomu da defea.”
Sai na ce musu, “Kun ga matsalar da muke ciki, yadda Urushalima ta zama kango, an kuma ƙone ƙofofinta da wuta. Ku zo mu sāke gina katangar Urushalima, ba za mu ƙara shan kunya ba.”
18 Amola Gode da na noga: le fidi amola hina bagade da nama asigiba: le fidi, nama na hanaiga hamoma: ne sia: i, amo amola na da ilima olelei. Amo sia: nababeba: le, ilia da amane nodone sia: i, “Ninia da bu buga: le muni hawa: hamola: di!” Amola ilia amo hawa: hamomusa: , liligi momagele ouesalu.
Na kuma faɗa musu game da yadda alherin Allahna yake tare da ni da kuma abin da sarki ya faɗa mini. Suka amsa, suka ce, “Mu tashi, mu kama gini.” Sai suka fara wannan aiki mai kyau.
19 Be Sa: naba: la: de, Doubaia amola A: la: be dunu ea dio amo Giseme ilia da ninia hawa: hamomusa: sia: sa: i nabaloba, ilia da niniba: le oufesega: lu, amane sia: i, “Dia hamobe go da adi dawa: bela: ? Di da eagene hina bagade ea sia: mae nabawane, ema odoga: sala: ?”
Amma sa’ad da Sanballat mutumin Horon da Tobiya wakilin ƙasar Ammon da kuma Geshem mutumin Arab suka ji game da wannan, sai suka yi mana ba’a suka kuma yi mana dariya. Suka ce, “Me kuke tsammani kuke yi? Kuna so ku yi wa sarki tawaye ne?”
20 Be na da bu adole i, “Hebene Gode da ninima gasa defele imunu. Ninia da Ea hawa: hamosu dunu. Amaiba: le, ninia da amo hawa: hamosu muni hamomu. Be Yelusaleme moilai amo ganodini, soge da dilima hame ilegei. Amola Isala: ili dunu ilia hou dilia hame dawa:”
Na amsa musu na ce, “Allah na sama zai ba mu nasara. Mu bayinsa za mu tashi mu fara gini, amma game da ku kam, ba ku da rabo cikin Urushalima, ba ku da wani hakki ko wani abin tunawa.”

< Nihemaia 2 >