< Nihemaia 12 >

1 Gobele salasu dunu amola Lifai dunu mugululi asi da Selababele (Sia: ladiele egefe) amola Yosiua (gobele salasu ouligisu) amola Yuda sogega sigi misi. Ilia dio da hagudu dedei,
Waɗannan su ne firistoci da Lawiyawa waɗanda suka komo tare da Zerubbabel ɗan Sheyaltiyel da kuma Yeshuwa. Serahiya, Irmiya, Ezra,
2 Gobele Salasu Dunu Silaia, Yelemaia, Esela, A:malaia, Ma: lage, Ha: dase, Sieganaia, Lihame, Melimode, Idou, Ginidone, Abidia, Midiamini, Ma: iadaia, Biliga, Siema: ia, Yoialibe, Yeda: ia, Sa: la: iai, A:imoge, Hiligaia amola Yeda: ia. Amo dunu da Yosiua ea eso amoga, gobele salasu fi ilima ouligisu agoane esalebe ba: i.
Amariya, Malluk, Hattush
3
Shekaniya, Rehum, Meremot,
4
Iddo, Ginneton, Abiya,
5
Miyamin, Mowadiya, Bilga,
6
Shemahiya, Yohiyarib, Yedahiya,
7
Sallu, Amok, Hilkiya da Yedahiya. Waɗannan su ne shugabannin firistoci da’yan’uwansu a kwanakin Yeshuwa.
8 Lifai Dunu Amo dunu da Godema nodomusa: gesami hea: su ouligisu. Ilia dio da hagudu dedei diala, Yesua, Binuai, Ga: demiele, Sielibaia, Yuda amola Ma: danaia.
Lawiyawan su ne Yeshuwa, Binnuyi, Kadmiyel, Sherebiya, Yahuda, da kuma Mattaniya, wanda tare da’yan’uwansa yake lura da waƙoƙin godiya.
9 Ilia da gesami hea: loba, hagudu dedei dunu da bu adole iasu agoane gesami hea: i, amo Ba: gabiugaia amola Unai amola ela na: iyado Lifai fi dunu.
Bakbukiya da Unni,’yan’uwansu sun tsaya ɗaura da su a hidimomi.
10 Yosiua egefe da Yoiagime amola Yoiagime egefe da Ilaiasibi amola Ilaiasibi egefe da Yoiada.
Yeshuwa ne mahaifin Yohiyakim, Yohiyakim shi ne mahaifin Eliyashib, Eliyashib shi ne mahaifin Yohiyada,
11 Yoiada egefe da Yonada: ne amola Yonada: ne egefe da Ya: idiua.
Yohiyada shi ne mahaifin Yonatan, Yonatan kuma mahaifin Yadduwa.
12 Yoiagime da gobele salasu Fi amo ganodini hina bagade (Gobele salasu ouligisu) esalea, gobele salasu dunu hagudu dedei da gobele salasu fi amoga ouligisu esalu. Gobele salasu dunu Gobele salasu Fi Mila: ia...Sila: ia Ha: nanaia...Yelemaia Misiala: me...Esela Yihouha: ina: ne...A: malaia Yonada: ne...Ma: lage Yousefe...Siebanaia A: dana...Ha: ilime Helega: iai...Mila: iode Segalaia...Idou Misiala: me...Ginidone Sigalai...Abidia (Dio hame dedei) ...Miniamine Bilidai...Ma: iadaia Sia: miua...Biliga Yihonada: ne ...Siema: ia Ma: dena: yai ...Yoialibe Asai...Yeda: ia Ga: la: iai...Sa: la: iai Ibe...A: imoge Ha: siabaia...Hiligaia Nida: niele...Yeda: ia
A kwanakin Yohiyakim, waɗannan su ne shugabannin iyalan firistoci, na iyalin Serahiya, Merahiya; na iyalin Irmiya, Hananiya;
na iyalin Ezra, Meshullam; na iyalin Amariya, Yehohanan;
na iyalin Malluk, Yonatan; na iyalin Shebaniya, Yusuf;
na iyalin Harim, Adna; na iyalin Merahiyot, Helkai;
na iyalin Iddo, Zakariya; na iyalin Ginneton, Meshullam;
na iyalin Abiya, Zikri; na iyalin Miniyamin da na Mowadiya, Filtai;
na iyalin Bilga, Shammuwa; na iyalin Shemahiya, Yehonatan;
na iyalin Yohiyarib, Mattenai; na iyalin Yedahiya, Uzzi;
na iyalin Sallu, Kallai; na iyalin Amok, Eber;
na iyalin Hilkiya, Hashabiya; na iyalin Yedahiya, Netanel.
22 Gobele salasu ouligisu dunu hagudu dedei, amo da esaloba, ilia da gobele salasu amola Lifai fi ilia sosogo fi ouligisu dunu dio huluane dedei. Amo gobele salasu ouligisu dunu ilia dio da, Ilaiasibi, Yoiada, Yonada: ne amola Ya: idiua. Da: liase da Besia hina bagade ouligisu hou hamonanea, amo dio dedei da dagoi ba: i.
Shugabannin iyalin Lawiyawa a kwanakin Eliyashib, Yohiyada, Yohanan da Yadduwa, da kuma na firistoci, an rubuta su a zamanin mulkin Dariyus mutumin Farisa.
23 Be Lifai sosogo fi ilia ouligisu dio da dedenanu, Yonada: ne (Ilaiasibi ea aowa) amo ea ouligisu esoga fisili, bu hame dedei.
Shugabannin iyali cikin zuriyar Lawi har zuwa lokacin Yohanan ɗan Eliyashib, an rubuta su a cikin littafin tarihi.
24 Gobele salasu hina dunu amo Ha: siabaia, Sielibaia, Yesua, Binuai amola Ga: demiele ilia da sia: beba: le, Lifai dunu fi da mogili, gilisisu afae afae hamosu. Gilisisu aduna eso afaega da Godema nodosu (ilia da hina bagade Da: ibidi, Gode ea hawa: hamosu dunu, amo ea olelei defele hamosu).
Shugabannin Lawiyawa kuwa su ne Hashabiya, Sherebiya, Yeshuwa ɗan Kadmiyel, da’yan’uwansu, waɗanda suka tsaya ɗaura da su don su yi yabo da kuma godiya, sashe ɗaya kan ba da amsa ga ɗaya sashen, kamar yadda Dawuda mutumin Allah ya umarta.
25 Debolo sosodo aligisu dunu ilia dio hagudu dedei, amo da modale ligisisisu sesei Debolo logo ga: su gadenene sosodo aligi. Ilia dio da Ma: danaia, Ba: gabiugaia, Oubadaia, Misiala: me, Da: lamone amola A: gabe.
Mattaniya, Bakbukiya, Obadiya, Meshullam, Talmon da Akkub su ne matsaran ƙofofi waɗanda suka yi tsaron ɗaukan ajiya a ƙofofi.
26 Amo dunu huluane da eso amoga Yoiagime (Yosiua egefe amola Yihosada: ge ea aowa), Nihemaia (eagene ouligisu dunu) amola Esela (gobele salasu dunu amo da sema hogolalu, bagade dawa: su), ilia da amo dunu ilia esalebe esoga esalebe ba: i.
Sun yi hidima a kwanakin Yohiyakim ɗan Yeshuwa, ɗan Yozadak, kuma a kwanakin Nehemiya gwamna da kuma na Ezra firist da kuma marubuci.
27 Ilia da moilai bai bagade gagoi dobea Godema imunusa: modale ligiagaloba, ilia da Lifai dunu huluane Yuda soge ganodini esalu amo ilia da gagoi modale ligiagasu gilisisu madelagima: ne, nodosu gesami hea: su amola gisila gisila: su amola sani baidama amoga fidima: ne, misa: ne hiougi.
A keɓewar katangar Urushalima, an nemi Lawiyawa daga inda suke zama aka kawo su Urushalima don su yi bikin miƙawa da farin ciki da waƙoƙin godiya da kuma kiɗin kuge, garaya da molo.
28 Amola Lifai gesami hea: su dunu ilia sosogo fi da ilia moilai Yelusaleme gadenene amo fisili, Yelusaleme moilai bai bagadega doaga: i.
Aka kuma tattara mawaƙa su ma daga yankin kewayen Urushalima, daga ƙauyukan Netofawa,
29 Ilia moilai amo Nidoufa amola Bede Giliga: le, Giba, A:sama: ifede amola moilai fonobahadi amo gadenene, amo fisili Yelusaleme moilaiga misi.
daga Bet-Gilgal, da kuma daga wuraren Geba da Azmawet, gama mawaƙan sun gina wa kansu ƙauyuka kewaye da Urushalima.
30 Gobele salasu dunu amola Lifai dunu ilia da Gode Ea sema defele, ilisu amola dunu huluane amola logo ga: su amola moilai bai bagade gagoi dobea, amoma Gode Ea sema dodofesu hamosu.
Sa’ad da firistoci da Lawiyawa suka tsarkake kansu da tsarki, sai suka tsarkake mutane, ƙofofi da kuma katanga.
31 Na da gagoi dobea gadodili, Yuda ouligisu dunu gilisi dagoi. Na da ilia dunu gilisisu aduna amo da moilai sisiga: le dadalele masa: ne amo gilisisu ouligima: ne sia: i. Amo dunu da dadalele mogodigili ahoanoba, ilia Godema nodoma: ne, na sia: i. Bisili gilisisu da gagoi gadodili fila heda: iwane lobodafa la: ididili, Isu Ga: su amoga doaga: musa: asi.
Sai na sa shugabannin Yahuda suka haura zuwa bisan katangar. Na kuma sa manyan ƙungiyoyi biyu na mawaƙa su miƙa godiya. Ɗaya ya haura zuwa bisan katangar zuwa dama, wajen Ƙofar Juji.
32 Housia: ia da gesami hea: su dunu ilima fa: no bobogele, mogodigili asi. Amalalu, Yuda ouligisu dunu dogoa mogili, gilisisu aduna hamoi. Gilisisu afae da ema fa: no bobogei.
Hoshahiya da rabin shugabannin Yahuda kuwa suka bi su,
33 Amalalu, gobele salasu dunu amo ilia dio da hagudu dedei, ilia da dalabede dusawane fa: no bobogele, mogodigili asi. A: salaia, Esela, Misiala: me, Yuda, Bediamini, Siema: ia, amola Yelemaia. Amo dunu ilia baligia, Segalaia (Yonada: ne egefe amola Siema: ia ea aowa) da fa: no bobogei. Segalaia ea aowalali eno mogili da Ma: danaia, Maiga: ia amola Sa: ge. Amo da A: isa: fe fi dunu.
tare da Azariya, Ezra, Meshullam,
Yahuda, Benyamin, Shemahiya, Irmiya,
da waɗansu firistoci kuma da ƙahoni, da kuma Zakariya ɗan Yonatan, ɗan Shemahiya, ɗan Mattaniya, ɗan Mikahiya, ɗan Zakkur, ɗan Asaf,
36 Segalaia ea baligia, ea fi dunu eno fa: no bobogei, amo Siema: ia, Asa: iliele, Miala: iai, Gilalai, Ma: iai, Nida: niele, Yuda amola Hana: inai. Amo huluane da gesami liligi amo Da: ibidi, Gode Ea fidisu dunu da dusu defele, amo gaguli ahoasu. Sema dawa: su dunu Esela da dunu huluane ilima bisili mogodigili asi.
da’yan’uwansa, Shemahiya, Azarel, Milalai, Gilalai, Ma’ai, Netanel, Yahuda da Hanani, tare da kayan kiɗi da Dawuda mutumin Allah ya umarta. Ezra malamin Doka ya jagoranci jerin gwanon.
37 Ilia da Hano Bubuga: su Logo Ga: su amoga doaga: loba, ilia da fa: gu amo da Da: ibidi Moilai Bai Bagadega heda: su amoba: le heda: le, Da: ibidi ea Ouligisu Diasu baligili, Hano Logo Ga: su (amo da Yelusaleme moilai eso mabe la: idi dialu) amoga doaga: i.
A Ƙofar Maɓuɓɓuga suka ci gaba kai tsaye suka haura matakalan Birnin Dawuda a kan hawa zuwa katangar suka wuce a bisa gidan Dawuda zuwa Ƙofar Ruwa wajen gabas.
38 Gesami hea: su dadalei gilisisu eno amo da Godema nodosu, da lobo fofadi la: ididili gagoi da: iya asi. Na amola dunu huluane mogili ilima fa: no bobogele mogodigili asi. Ninia da asili, Gobele Nasu Diasu Gagagula Heda: i amo baligili, Ba: de Gagoi amoga doaga: i.
Ƙungiyar mawaƙa ta biyu suka yi jerin gwano a ɗaya gefen. Na bi su a bisan katangar, tare da rabin mutanen, muka wuce Hasumiya Tanderu zuwa Katanga Mai Faɗi,
39 Amalalu, ninia da bu asili, Ifala: ime Logo Ga: su, Yesiana Logo Ga: su, Menabo Logo Ga: su amola Hana: niele Gado Gagagula Heda: i Diasu amo huluane baligili, Sibi Logo Ga: suga doaga: i. Bu asili ninia dadalele mogodigili ahoasu da Debolo logo ga: su gadenene dagoi ba: i.
bisa Ƙofar Efraim, Ƙofar Yeshana, Ƙofar Kifi, Hasumiyar Hananel da kuma Hasumiya ɗari, har zuwa Ƙofar Tumaki. A Ƙofar Matsara suka tsaya.
40 Gilisisu aduna amo da Godema nodosu iasu da Debolo sogebi amoga doaga: i. Na gilisisu da agoane ba: i.
Ƙungiyoyin mawaƙa biyu da suka yi godiya suka ɗauki wurarensu a gidan Allah, haka ma ni, tare da rabin shugabanni,
41 Ouligisu dunu amola na, gobele salasu dunu (ilia da dalabede fulabosa ahoanu) ilia dio da, Ilaiagime, Ma: iasia, Miniamine, Maiga: ia, Eliounai, Segalaia amola Ha: nanaia.
da kuma firistoci, Eliyakim, Ma’asehiya, Miniyamin, Mikahiya, Eliyohenai, Zakariya da Hananiya tare da ƙahoninsu,
42 Ilima fa: no bobogelalebe ba: i da Ma: iasia, Siema: ia, Elia: isa, Asai, Yihouha: ina: ne, Ma: lagaia, Ila: me amola Isa. Gesami hea: su gilisisu bisili asi dunu da Yesalahaia. Ilia da ha: giwane gesami hea: laluwane mogodigili ahoanebe ba: i.
haka ma Ma’asehiya, Shemahiya, Eleyazar, Uzzi, Yehohanan, Malkiya, Elam da Ezer. Mawaƙan suka rera waƙoƙi a ƙarƙashin kulawar Yezrahiya.
43 Amo esoga, ilia da gobele salasu bagohame hamosu. Amola, Gode da ilia dogo amoga hahawane hou bagade olelebeba: le, dunu huluane da hahawane bagadedafa ba: i. Uda amola mano amola huluane da amo hahawane hou gilisi dagoi. Amola ilia da ha: giwane hahawane nodosu hamobeba: le, dunu huluanedafa soge sedaga esalu ilia da nabi.
A rana ta uku kuma suka miƙa manyan hadayu, suna farin ciki domin Allah ya ba su farin ciki mai girma. Mata da yara suka yi farin ciki su ma. An ji ƙarar farin ciki da ake yi a Urushalima daga nesa.
44 Amo esoga, ilia da ouligisu dunu, amo da Debolo modale ligisisisu diasu amo ganodini ilia da ‘daide’, bisili fai gagoma amola ifa fage legesu, amo modale ligisisu ouligima: ne ilegesu. Ilia da ifabi moilai hisu hisu amo gadenene, liligi amo sema da Lifai dunu amola gobele salasu dunuma ima: ne sia: i, amo lale modale ligisisu diasu ganodini legesu. Yuda dunu huluane da gobele salasu dunu amola Lifai dunu hahawane ba: i.
A lokacin an naɗa mutane su lura da ɗakunan ajiya don sadakoki, nunan fari da kuma zakka. Daga gonakin garuruwan da suke kewaye za su kawo sassan da Dokar ta umarta zuwa ɗakunan ajiya domin firistoci da Lawiyawa, gama Yahuda ya ji daɗin aikin firistoci da Lawiyawa.
45 Bai ilia da sema dodofesu hou amola hou eno huluane Gode Ea hamoma: ne sia: i hou, amo hahawane hamosu. Debolo gesami hea: su dunu amola Debolo sosodo aligisu dunu da ilia hawa: hamosu, hina bagade Da: ibidi amola egefe Soloumane, amo ilia hamoma: ne sia: i defele hamosu.
Sun yi hidimar Allahnsu da kuma hidimar tsarkakewa, kamar yadda mawaƙa da matsaran ƙofofi suka yi, bisa ga umarnin Dawuda da ɗansa Solomon.
46 Musa: hemonega amo hina bagade Da: ibidi amola gesami hea: su dunu A: isa: fe ela esoga amola fa: no, gesami hea: su dunu da bisili Godema nodosu amo hea: lalu.
Gama tun dā, a kwanakin Dawuda da Asaf, akwai masu bi da mawaƙa da kuma na waƙoƙin yabo da na godiya ga Allah.
47 Selababele ea esoga amola Nihemaia ea esoga, Isala: ili dunu huluane da eso huluane ha: i manu amola eno liligi amo Debolo gesami hea: su dunu amola Debolo sosodo aligisu dunu fidima: ne iasu. Ilia da agoane iasu. Dunu huluane da sema iasu amo Lifai dunu ilima iasu. Amola, Lifai dunu da sema ilegei defele amo liligi la: idi, gobele salasu dunuma iasu.
Saboda haka a kwanakin Zerubbabel da Nehemiya, dukan Isra’ila suka ba da sashe na kowace rana domin mawaƙa da matsaran ƙofofi. Suka kuma keɓe sashe don sauran Lawiyawa, Lawiyawan kuma suka keɓe sashe don zuriyar Haruna.

< Nihemaia 12 >