< Maiga 5 >

1 Yelusaleme fi dunu dilia! Dadi gagui dunu gagadoma! Ninima ha lai dunu da nini sisiga: le doagala: musa: eale disi! Ilia da Isala: ili bisilua dunu ema doagala: sa.
Ki tattara sojojinki, ya ke birnin mayaƙa, gama an kewaye mu da yaƙi. Za su bugi kumatun mai mulkin Isra’ila da sandar ƙarfe.
2 Hina Gode da amane sia: sa, “Bedeleheme Efala: da moilai! Di da Yuda soge ganodini moilai fonobahadidafa gala. Be dilia fi amo ganodini, Na da Isala: ili fi ouligima: ne Hina Bagade dunu oule misunu. Egaga fifi misi da hemonegadafa mui.”
“Amma ke, Betlehem ta Efrata, ko da yake ke ƙarama ce daga cikin zuriyarki a Yahuda, daga cikinki wani zai zo domina wanda zai yi mulkin Isra’ila, wanda asalinsa tun fil azal ne.”
3 Amaiba: le, Hina Gode da Ea fi dunu amo ilia ha lai dunu ilima osa: le heda: ma: ne yolesi dialeawane, uda da ea Dunu Mano lalelegemu. Amasea, Isala: ili dunu mugululi asi da ilia fidafa amoga bu gilisi dagoi ba: mu.
Saboda haka za a yashe Isra’ila har sai wadda take naƙuda ta haihu sauran’yan’uwansa kuma sun dawo su haɗu da Isra’ilawa.
4 E da masea, E da Hina Gode Ea gasa amola Ea Hadigidafa amoga Ea fi dunu ouligimu. Ea fi dunu ilia da gaga: iwane esalumu. Bai osobo bagade fifi asi gala huluane da Ea gasa bagade amola Ea Hadigi dawa: digimu.
Zai tsaya yă yi kiwon garkensa da ƙarfin Ubangiji, cikin girman sunan Ubangiji Allahnsa. Za su kuma zauna lafiya, gama girmansa za tă kai har ƙarshen duniya.
5 Amola E da olofosu gaguli misunu. Asilia dunu da ninia soge doagala: musa: golili dasea, amola ninia gaga: le aligi amo fili masea, ninia da ninia gasa bagade dadi gagui ouligisu dunu ilima gegema: ne asunasimu.
Zai kuma zama salamarsu. Sa’ad da Assuriyawa suka kawo wa ƙasarmu hari suka tattake kagarunmu, za mu tā da makiyaya bakwai, har ma shugabannin mutane takwas su yi gāba da su.
6 Isala: ili gasa bagade dadi gagui dunu ilia da Asilia (Nimolode ea soge) amoga doagala: le, ili hasalasimu. Amalu, Asilia fi dunu ilia ninima doagala: musa: ninia alalo amo giadofale masea, amo Isala: ili gasa bagade gegesu dunu ilia da nini gaga: mu.
Za su yi mulkin ƙasar Assuriya da takobi, ƙasar Nimrod kuma da zaran takobi. Zai cece mu daga hannun Assuriyawa sa’ad da suka kawo wa ƙasarmu hari suka kuma tattake zuwa cikin iyakokinmu.
7 Isala: ili fi dunu gegesu ganodini hame bogoi esalebe, ilia da oubi baea amo da Hina Gode Ea fifi asi gala amo iligili nasegagima: ne iaha, amola gibu amo da ifalobo heda: ma: ne dabe agoai ba: mu. Ilia da dunu eno ilia fidisu mae dawa: le, Gode Ea fidisu amo fawane dawa: mu.
Raguwar Yaƙub za tă kasance a tsakiyar mutane masu yawa kamar raɓa daga Ubangiji, kamar yayyafi a kan ciyawa, wanda ba ya jiran mutum ko kuma yă dakata wa ɗan adam.
8 Fifi asi gala amo ganodini hame bogoi esalebe dunu, ilia da laione wa: me sogeba: le ha: i manu hohogola lalebe agoai ba: mu. Amo laione wa: me da sibi wa: i amo ganodini sa: ili, ilima doagala: le, ilia da: i dadega: le, fofonobone sala. Sibi hobeale masunu logo da hame ba: sa.
Raguwar Yaƙub za tă kasance tare da al’ummai, a cikin mutane masu yawa, kamar zaki a cikin sauran namun jeji, kamar ɗan zaki cikin garken tumaki, wanda yake tattaka yă kuma yi kaca-kaca da su sa’ad da yake ratsa a cikinsu, ba kuwa wanda zai cece su.
9 Isala: ili fi da ilima ha lai huluanedafa hasalasimu amola ili huluane gugunufinisimu.
Za a ɗaga hannunka cikin nasara a kan abokan gābanka, za a hallaka maƙiyanka duka.
10 Hina Gode da amane sia: sa, “Amo esoga, Na da dilia hosi sasamogene, dilia sa: liode amo wadela: lesisimu.
“A wannan rana,” in ji Ubangiji “Zan hallaka dawakanku daga cikinku, in kuma rurrushe kekunan yaƙinku.
11 Na dilia soge ganodini moilai bai bagade huluane mugululi fasimu. Amola, gaga: le gagoi liligi amo huluane dusa: le fasimu.
Zan hallaka biranen ƙasarku in yi rugu-rugu da dukan katangunku.
12 Na da dilia gabi amoga dilia wadela: le hamonanebe, amo wadela: lesili, dilima fa: no misunu hou adolalusu dunu da bu hame ba: mu.
Zan kawar da maitarku, ba za a ƙara yin sihiri ba.
13 Na da dilia loboga hamoi ogogosu ‘gode’ amola sema gele mogomogoi amo wadela: lesimu. Dilia da bu dilia loboga hamoi liligi amoma hame nodone sia: ne gadomu.
Zan sassare dukan gumakan da kuka sassaƙa da keɓaɓɓun duwatsunku a cikinku, nan gaba ba za ku ƙara rusuna wa aikin hannuwanku ba.
14 Na ogogosu uda ‘gode’ Asila e agoaila dilia soge ganodini dialebe, amola dilia moilai bai bagade huluane amo mugululi sasalimu.
Zan tumɓuke daga gare ku ginshiƙan Asheranku in kuma rurrushe biranenku.
15 Na da ougi bagadeba: le, Na da fifi asi gala huluane amo da Na sia: hame nabi, ilima dabe imunu galebe.”
Zan yi ramuwa cikin fushi da hasala a kan al’umman da ba su yi mini biyayya ba.”

< Maiga 5 >