< Ma:diu 7 >

1 “Gode da dima gasa bagadewane fofada: sa: besa: le, dunu eno ilia hou ba: beba: le, udigili amola hihini mae fofada: ma.
Kada ku yi hukunci, domin ku ma kada a hukunta ku. Domin da irin hukuncin da ku kan hukunta da shi za a hukunta ku.
2 Bai dia fofada: su eno dunuma hamoi amo defele, Gode da dima fofada: mu. Dia da eno dunuma sema hamosea, amo defele Gode da amo sema defele dima fofada: mu.
Mudun da kukan auna, da shi za a auna maku.
3 Dia abuliba: le ifa su dia sama ea si ganodini dialebe, amo higale ba: sala: ? Be ifa da: fe dia si ganodini dialebe, di abuli hame ba: sala: ?
Don me kake duban dan hakin da ke idon dan'uwanka, amma ba ka kula da gungumen da ke naka idon ba?
4 Di da ifa da: fe dia si ganodini dialebe hame ba: beba: le, dia samama, ‘Ifa su dia si ganodini dialebe na fadegale fasimu,’ amane sia: mu da hamedei galebe.
Ko kuwa yaya za ka iya ce wa dan'uwanka, 'Bari in cire maka dan hakin da ke idon ka,' alhali ga gungume a cikin naka idon?
5 Di da dabua fawane molole ogogosu dunu! Hidadea, ifa da: fe dia si ganodini dialebe fadegale fasili, bu noga: iwane ba: beba: le, fa: no ifa su dia sama ea si sa: i amo fadegale fasimu da defea.
Kai munafiki! Ka fara cire gungumen da ke idonka, sa'annan za ka iya gani sosai yadda za ka cire dan hakin da ke idon dan'uwanka.
6 Liligi ida: iwane wa: megili imunu da defea hame. Dia su gebogili mae ima. Agoane hamosea, gebo da dia su osa: la heda: le, sinidigili, dia da: i hodo dodosa: ne dagomu.
Kada ku ba karnuka abin da ke tsattsarka. Kada kuma ku jefa wa aladu, lu'u lu'anku. Idan ba haka ba za su tattake su a karkashin sawunsu, su kuma juyo su kekketa ku.
7 “Adole boba: sea, dilia da lamu. Hogoi helesea, dilia da ba: mu. Logoga lulufigisia, dilia da logo doasibi ba: mu.
Roka, kuma za a ba ku. Nema, kuma za ku samu. Kwankwasa kuma za a bude maku.
8 Nowa da adole boba: sea da lamu. Nowa da hogoi helesea da ba: mu. Nowa da mae yolele, logoga lulufigisia, e da logo doasibi ba: mu.
Ai duk wanda ya roka, zai karba, kuma duk wanda ya nema zai samu, wanda ya kwankwasa kuma za a bude masa.
9 Osobo bagade ada, ea mano da ha: i manusa: ema menabo adole ba: sea, e da medosu sania ima: bela: ? Hame mabu!
Ko, kuwa wane mutum ne a cikin ku, dan sa zai roke shi gurasa, ya ba shi dutse?
10 E da ha: i manusa: menabo adole ba: beba: le, ada da sania ima: bela: ? Hame mabu!
Ko kuwa in ya roke shi kifi, zai ba shi maciji?
11 Amaiba: le, dilia wadela: i hamosu dunu da dilia mano ilima liligi ida: iwane gala imunu dawa: beba: le, dilia Hebene ganodini esala Ada da dilima liligi ida: iwane baligiliwane imunusa: dawa:
Saboda haka, idan ku da ku ke miyagu, kun san yadda za ku ba da kyautai masu kyau ga 'ya'yanku, ina kimanin yadda Ubanku na sama zai ba da abubuwa masu kyau ga duk wadanda suke rokon sa?
12 Adi hou, eno dunu dilima hamomu dili da hanai galea, amo hou defele ilima hamoma. Mousese ea Sema sia: amola balofede dunu ilia sia: ea bai da goea.
Saboda haka, duk abinda ku ke so mutane su yi maku, ku ma sai ku yi masu, domin wannan shi ne dukan shari'a da koyarwar annabawa.
13 “Logo Holei fonobahadi amoga golili masa. Helo amoga ahoasu logo da holei bagade amola logo da ba: dedafa. Dunu bagohame da amo logoga ahoa.
Ku shiga ta matsattsiyar kofa, don kofar zuwa hallaka na da fadi, hanyar ta mai saukin bi ce, masu shiga ta cikin ta suna da yawa.
14 Be Fifi Ahoanusu logo da holei fonobahadi amola logo da gasa bagade. Dunu bagahame fawane da amo logo hogole ba: sa.
Domin kofar zuwa rai matsattsiya ce, hanyar ta mai wuyar bi ce, masu samun ta kuwa kadan ne.
15 “Ogogosu olelesu balofede dunu dawa: ma. Ilia dabuagado da sibi ea gadofoagoane ba: sa, be ganodini da gasonasu wa: me esala.
Ku kula da annabawan karya, wadanda su kan zo maku da siffar tumaki, amma a gaskiya kyarketai ne masu warwashewa.
16 Dilia da ilia dulu legei ba: sea, ilia hou dawa: mu. Dunu da nebaiyaga waini hame faisa, amola gisiga, esalo dulu hame faisa.
Za ku gane su ta irin ''ya'yansu. Mutane na cirar inabi a jikin kaya, ko kuwa baure a jikin sarkakkiya?
17 Ida: iwane ifa da dulu noga: iwane legesa. Wadela: i ifa da dulu wadela: i fawane legesa.
Haka kowanne itace mai kyau yakan haifi kyawawan 'ya'ya, amma mummunan itace kuwa yakan haifi munanan 'ya'ya.
18 Ida: iwane ifa da dulu wadela: i gala legemu hamedei galebe. Wadela: i ifa da dulu ida: iwane hame legesa.
Kyakkyawan itace ba zai taba haifar da munanan 'ya'ya ba, haka kuma mummunan itace ba zai taba haifar da kyawawan 'ya'ya ba.
19 Ifa huluane da dulu noga: iwane hame legesea, ilia da amo ifa abusa: le, laluga galadigimu.
Duk itacen da ba ya ba da 'ya'ya masu kyau, sai a sare shi a jefa a wuta.
20 Amaiba: le, dilia da ilia dulu legei ba: sea, ilia hou dawa: mu.
Domin haka, ta irin 'ya'yansu za a gane su.
21 “Dunu huludafa da Nama ‘Hina! Hina!’ sia: beba: le, ilia udigili Hebene soge ganodini hame masunu. Be nowa dunu da Gode Ea hou nabawane hamobeba: le, amo dunu fawane da heda: mu.
Ba duk mai ce mani, 'Ubangiji, Ubangiji,' ne, zai shiga mulkin sama ba, sai dai wanda ya yi nufin Ubana da yake cikin sama.
22 Na bu misunu esoga, dunu bagohame da Nama agoane sia: mu, ‘Hina! Hina! Ninia Dia dioba: le sia: gasa bagade olelesu. Ninia da Dia Dioba: le, Gode Ea Sia: olelei. Ninia da Fio liligi bagohame dunu ilia dogoga aligila sa: i fadegale fasi, amola musa: hame ba: su hou gasa bagade hamosu!’
A ranar nan da yawa za su ce mani, 'Ubangiji, Ubangiji,' ashe ba mu yi annabci da sunanka ba, ba mu fitar da aljanu da sunanka ba, ba mu kuma yi manyan ayyuka masu yawa da sunanka ba?'
23 Amasea, Na da ilima amane sia: mu, ‘Na da dili hame dawa: i galu. Dilia wadela: le hamosu dunu! Dilia masa!’
Sa'annan zan ce masu 'Ni ban taba saninku ba! Ku rabu da ni, ku masu aikata mugunta!'
24 “Amaiba: le, nowa dunu da Na sia: noga: le nababeba: le, noga: le hamosa, e da bagade dawa: su dunu ea diasu igi bai da: iya gagui agoai ba: sa.
Saboda haka, dukan wanda yake jin maganata, yake kuma aikata ta, za a kwatanta shi da mutum mai hikima, wanda ya gina gidan sa a bisa dutse.
25 Gibu bagade sa: ili, hano amola heda: le, isu bagade misini, amo diasu ha: giwane fai. Be diasu da igi da: iya gaguiba: le hame mugului.
Da ruwa ya sauko, ambaliyar ruwa ta zo, iska ta taso ta buga gidan, amma bai fadi ba, domin an gina shi bisa dutse.
26 Be nowa dunu da Na sia: naba be hame hamosa, e da gagaoui dunu amo da dasai sa: i da: iya ea diasu gagui agoane.
Amma duk wanda ya ji maganar nan tawa, bai aikata ta ba, za a misalta shi da wawan mutum da ya gina gidansa a kan rairayi.
27 Gibu bagade sa: ili, hano heda: le, isu bagade misini, diasu da ha: giwane fabeba: le, diasu da hedolowane mugululi, bu hamedafa ba: i.”
Ruwa ya sauko, ambaliyar ruwa ta zo, sai iska ta taso ta buga gidan. Sai kuma ya rushe, ya kuwa yi cikakkiyar ragargajewa.''
28 Yesu da amo sia: olelei dagoiba: le, dunu huluane da fofogadigi.
Ya zama sa'adda Yesu ya gama fadin wadannan maganganu, sai taro suka yi mamakin koyarwarsa,
29 E da ilia musa: sema olelesu dunu agoane hame olelei. E da Hina Bagadedafa ea hou agoane oleleiba: le, ilia da fofogadigi.
Domin yana koya masu da iko, ba kamar marubuta ba.

< Ma:diu 7 >