< Ma:diu 28 >
1 Sa: bade eso galu, Sada: i hahabedafa, Meli Ma: gadala amola Meli eno da Yesu Ea bogoi gele gelabo amo ba: la asi.
Bayan ranar Asabbaci, da sassafe, a ranar farko ta mako, Maryamu Magdalin tare da ɗaya Maryamun, suka je don su ga kabarin.
2 Bebeda: nima da hedolowane mabeba: le, osobo bagade da ugugui dagoi. Gode Ea a: igele dunu e Hebene fisili, gele gelabo ea gele logo ga: su bebesola asili, amo gele da: iya esalu.
Sai aka yi wata babbar girgizar ƙasa. Don wani mala’ikan Ubangiji ya sauka daga sama, ya je kabarin, ya gungurar da dutsen, ya kuma zauna a kai.
3 Ea odagi da ha: ha: na agoane ba: su. Ea abula da ahea: iai mugene ofo agoane ba: su.
Kamanninsa yana kama da walƙiya, tufafinsa kuma fari fat kamar dusan ƙanƙara.
4 Gele gelabo ouligisu dadi gagui da amo hou ba: beba: le, bagadewane yagugui amola bogoi dunu defele ba: su.
Masu gadin kabarin kuma suka ji tsoro ƙwarai, suka yi rawan jiki, suka zama kamar matattu.
5 A: igele da uda elama amane sia: i, “Mae beda: ma! Na dawa: ! Alia da Yesu bulufalegeiga medoi dunu amo ba: la misi!
Mala’ikan ya ce wa matan, “Kada ku ji tsoro, domin na san cewa kuna neman Yesu wanda aka gicciye ne.
6 Be E da guiguda: hame diala. Ea musa: sia: i defele, Gode da E uhini wa: legadolesi dagoi. Ea golai sogebi ba: la misa!
Ai, ba ya nan, ya tashi kamar yadda ya faɗa. Ku zo ku ga inda ya kwanta.
7 Hedolo masa! Ea ado ba: su dunuma agoane olelema, ‘Yesu bogole, Gode da E bu uhini wa: legadolesi dagoi. E da Ga: lili sogega dilima bisili masunu. Dilia da E amogawi ba: mu!’ Alia na sia: mae gogolema!”
Sai ku tafi da sauri ku gaya wa almajiransa cewa, ‘Ya tashi daga matattu, ya kuma ya sha gabanku zuwa Galili. Can za ku gan shi.’ Ga shi na faɗa muku.”
8 Amaiba: le, uda da gele gelabo hedolowane yolesili, beda: iwane amola hahawane, hehenane, Yesu Ea fa: no bobogesu dunuma adodomusa: asi.
Sai matan suka bar kabarin da hanzari, da tsoro, sai dai cike da farin ciki, suka tafi a guje don su gaya wa almajiransa.
9 Amalalu, hedolowane, Yesu da elama doaga: i. E da elama hahawane asigi sia: sia: i. Ela da Ema misini, ea emo gaguli, Ema nodosu.
Kwaram, sai ga Yesu ya gamu da su ya ce, “Gaisuwa.” Sai suka zo kusa da shi, suka rungumi ƙafafunsa, suka yi masa sujada.
10 Amalalu, Yesu da amane sia: i, “Mae beda: ma! Naeya huluane ilima Ga: lili sogega masa: ne sia: ma! Na da amo sogega, ili yosia: mu!”
Sai Yesu ya ce musu, “Kada ku ji tsoro, ku tafi ku gaya wa’yan’uwana, su tafi Galili. A can za su gan ni.”
11 Uda da ahoanoba, gele gelabo sosodo aligisu dadi gagui dunu mogili da moilai bai bagadega asili, gobele salasu hina dunu ilima ilia ba: i liligi huluane olelei.
Yayinda matan nan suna cikin tafiya, sai waɗansu daga cikin masu gadin suka shiga gari, suka ba wa manyan firistoci labarin duk abin da ya faru.
12 Amalalu, gobele salasu amola sema olelesu dunu da gilisili fofada: lalu, muni bagadedafa dadi gagui dunuma i.
Da manyan firistoci da dattawa suka taru, sai suka ƙulla wata dabara, suka ba wa sojojin kuɗi mai yawa.
13 Ilia da dadi gagui dunuma amane sia: i, “Dilia eno dunu ilima agoane sia: ma, ‘Gasia, ninia da golai dialoba, amo Dunu Ea fa: no bobogesu dunu da Ea da: i hodo wamolai dagoi.
Suka ce musu, “Ku, za ku ce, ‘Almajiransa ne sun zo da dare suka sace shi, lokacin da muke barci.’
14 Mae dawa: ma! Gamane hina da amo sia: nabasea, ninia da dilia da hamedafa giadofai ema sia: mu.”
In wannan labari ya kai kunnen gwamna, za mu lallashe shi, mu kuma kāre ku daga duk wata wahala.”
15 Amalalu, dadi gagui sosodo aligisu dunu da amo muni lale, gobele salasu ilia sia: defele hamoi. Amaiba: le, Yu dunu huluane da amo ilia sia: i nabi dagoi. Wali eso amola, Yu dunu da amo sia: olelesa.
Sai sojojin suka karɓi kuɗin, suka kuma yi kamar yadda aka umarce su. Wannan labarin kuwa shi ne ake bazawa ko’ina a cikin Yahudawa, har yă zuwa yau.
16 Yesu Ea musa: adoi defele, Yesu Ea fa: no bobogesu dunu gidalisi gala da agolo Ga: lili soge ganodini diala amoga asi.
Sa’an nan almajiransa goma sha ɗaya, suka tafi Galili, suka je dutsen da Yesu ya gaya musu.
17 Ilia da Yesu ba: i dagoiba: le, Ema nodosu. Be mogili ilia dafawaneyale hame dawa: i.
Da suka gan shi, sai suka yi masa sujada, amma waɗansu suka yi shakka.
18 Be Yesu da ilima misini, amane sia: i, “Gode Ea Hinadafa hou huluanedafa, Hebene amola osobo bagade amo ganodini, Nama i dagoi.
Sai Yesu ya zo wurinsu ya ce, “An ba ni dukan iko a sama da kuma ƙasa.
19 Amaiba: le, dilia dunu fifi asi gala huluane, Na fa: no bobogesu fi hamoma: ne masa. Dilia da lalegagui dunu huluane amo Ada Ea Dioba: le, Egefe Ea Dioba: le amola Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala Ea Dioba: le, hanoga fane salima.
Saboda haka ku tafi, ku mai da dukan al’umman duniya su zama almajiraina, kuna yi musu baftisma a cikinsunan Uba, da na Ɗa, da na Ruhu Mai Tsarki,
20 Ilia da Na dilima olelei liligi huluane nabawane hamoma: ne, amo ilima olelema. Dilia ba: ma! Na da dili mae yolelewane ouligilalea, soge wadela: mu eso da doaga: mu.” Sia: Ama Dagoi (aiōn )
kuna kuma koya musu, su yi biyayya da duk abin da na umarce ku, kuma tabbatacce, ina tare da ku kullum, har ƙarshen zamani.” (aiōn )