< Ma:diu 24 >
1 Yesu da Debolo Diasu yolesili, ahoanoba, Ea ado ba: su dunu da Ema Debolo Diasu ea hou ida: iwane olelemusa: misi.
Yesu ya fita daga cikin haikalin ya kama hanyar sa. Almajiran sa suka zo suna nuna masa ginin haikali.
2 Yesu E bu adole i, “Defea! Diasu noga: le ba: ma! Be Na da dilima sia: sa! Debolo Diasu da gugunufinisi dagoi ba: mu. Amasea, igi afadafa da eno igi da: iya ligisi dialebe hame ba: mu.”
Amma ya amsa masu yace, “kun ga dukkan wadannan abubuwan? Ina gaya maku gaskiya, ba ko dutse daya da za'a bari akan dan'uwansa wanda ba za'a rushe shi ba.”
3 Yesu da Olife Goumia esaloba, Ea ado ba: su dunu da wamowane Ema misini, amane adole ba: i, “Dia waha olelei da habogala doaga: ma: bela: ? Dia bu misunu eso amola soge wadela: mu eso da gadenene doaga: lalu, ninia adi dawa: digima: ne olelesu ba: ma: bela: ?” (aiōn )
Yayin da ya zauna a kan dutsen zaitun, almajiran sa suka zo wurin sa a boye suka ce, “me zai zama alamar zuwanka da kuma na karshen duniya?” (aiōn )
4 Yesu E bu adole i, “Dawa: ma! Ogogosu dunu da dilia hou wadela: sa: besa: le, dawa: ma!
Yesu ya amsa yace dasu, “Ku kula kada wani yasa ku kauce.”
5 Dunu bagohame ilia da ogogole Na sia: olelemusa: misi, sia: mu. Ilia da ‘Na da Mesaia,’ sia: beba: le, eno dunu da ilima giadofale fa: no bobogemu.
Gama da yawa za su zo da sunana. Za su ce, “ni ne almasihu,” kuma za su sa da yawa su kauce.
6 Dilia da gegesu amola gegesu fada: i sia: bagohame nabimu. Be mae beda: ma! Amo hou da misunu! Be soge wadela: mu eso da amo esoga hame, be fa: no ba: mu.
Za ku ji labarin yake-yake da kuma shelar yake-yake. Ku kula kar ku tsorata, domin dole abubuwan nan su faru; amma karshen dai tukunna.
7 Dunu fi da heda: le, dunu fi eno ilima bagadewane gegemu. Soge eno amola soge eno amola da ha: i bagade ba: mu. Bebeda: nima bagohame amola ba: mu.
Gama al'umma zata tayarwa al'umma, kuma mulki zai tayarwa mulki. Za'a yi yunwa da girgizar kasa a wurare dabam dabam.
8 Amo liligi da uda ea mano lalelegemu da gadenesa, se nabasu hemosu agoane.
Amma dukkan wadannan farkon ciwon haihuwa ne kawai.
9 Amasea, dilia da Nama asigiba: le, dunu huluane da dili higale ba: mu. Ilia da dili afugili, fane lelegemu.
Bayan haka za'a bada ku ga tsanani a kuma kashe ku. Dukkan al'ummai za su tsane ku saboda sunana.
10 Mogili da se nababeba: le, ilia dafawaneyale dawa: su hou fisili, sadenane dafamu. Dilia fi dunu da dili higamu amola hohonomu.
Daga nan da yawa za su yi tuntube, kuma su ci amanar juna, su kuma tsani juna.
11 Ogogosu balofede dunu bagohame da ba: mu. Dunu bagohame da ilia ogogosu sia: dafawaneyale dawa: mu.
Annabawan karya da yawa za su taso kuma susa da yawa su kauce.
12 Wadela: i hou da bagadewane heda: beba: le, dunu bagohame ilia Godema asigi hou da bu anegagiwane hamomu.
Domin mugunta zata ribambanya, kaunar masu yawa zata yi sanyi.
13 Be nowa dunu da mae yolele, soge wadela: mu esoga doaga: sea, e da Gode Ea gaga: su hou ba: mu.
Amma duk wanda ya jure har karshe, zai sami ceto.
14 Na fa: no bobogesu dunu da Gode Ea Hinadafa Hou Sia: Ida: iwane gala amo dunu fifi asi gala huluanedafa ilima olelemu. Amasea, soge wadela: mu eso da doaga: i dagoi ba: mu.
Za'a yi wa'azin wannan bisharar mulkin a dukkan duniya don ya zama shaida akan dukkan al'ummai. Daganan karshen zai zo.
15 Dilia da Wadela: idafa Liligi (musa: balofede dunu Da: niele da olelei) amo Hadigi Malei Sesei ganodini lelebe ba: sea (Idisu dunu! Noga: le dawa: ma),
Don haka, idan kun ga abin kyama mai lalatarwa, wanda Annabi Daniyel ya yi maganar sa, Ya tsaya a wuri mai tsarki (bari mai karatu ya fahimta),
16 Yudia sogega esalebe dunu, dilia goumia doaga: musa: hobeama!
bari wadanda ke yahudiya su gudu zuwa kan duwatsu,
17 Dunu da diasu dabuagado esalea, ea liligi diasu ganodini galebe amo lamusa: mae masa.
Bari wanda yake kan bene kada ya sauko don daukar wani abu a cikin gidansa,
18 Dunu da ifabi ganodini hawa: hamonanebe ba: sea, e da ea abula lamusa: diasuga mae sinidigima: ne sia: ma.
kuma wanda yake gona kar ya dawo gida domin daukar babbar rigarsa.
19 Amo esoga, uda da abula agui galea, amola uda ilia mano da dodo nanebe, amo da se bagade nabimu.
Amma kaito ga wadanda suke dauke da yaro, ko masu shayarwa a wannan kwanakin!
20 Dilia hobeale masunu da anegagi esoga hame amola Sa: bade esoga hame ba: ma: ne, Godema sia: ne gadoma.
Ku yi addu'a kada gudun ku ya zama lokacin hunturu, ko ranan asabaci.
21 Amo esoga se nabasu bagadedafa ba: mu. Amo eso da musa: se nabasu eso huluane baligimu. Amola agoaiwane eso da bu hame ba: mu.
Domin za'ayi tsanani mai girma, wanda ba'a taba yin irin shi ba, tun farkon duniya har ya zuwa yau, a'a ba za ayi irin shi ba kuma.
22 Amo esoga, Gode da hame fidisa ganiaba, dunu huludafa da bogogia: la: loba. Be Gode da Ea ilegei dunuma asigiba: le, E da amo se nabasu eso hedofamu.
In ba don an rage kwanakin ba, da ba mahalukin da zai tsira. Amma albarkacin zababbun, za a rage kwanakin.
23 Amo esoga, dunu ilia ‘Guiguda: Mesaia ba: ma!’ o ‘Mesaia da goea!’ amo sia: sea, ilia sia: mae nabima.
Sa'annan idan wani yace maku, duba, “ga Almasihu a nan!” ko, “ga Almasihu a can!” kar ku gaskata.
24 Ogogosu mesaia amola ogogosu balofede dunu ilia da heda: le, gasa bagade hou Gode Ea hou agoane hamomu. Ilia da Gode Ea ilegei dunuma ogogosea, Gode Ea fi dunu da gadenenewane ilia ogogosu sia: dafawaneyale dawa: mu - be Gode Ea Fidafa ilegei dunu da dafamu hamedei.
Gama annabawan karya da almasihan karya za su zo suna nuna alamu da al'ajibai, don su yaudari masu yawa zuwa ga bata, in ya yiwuma har da zababbun.
25 Dawa: ma! Na da dilima hidadea olelei dagoi.
Kun gani, na gaya maku kafin lokacin ya zo.
26 Amaiba: le, ilia da dilima, ‘Mesaia da sogega esala!’ amo sia: sea, mae ba: la masa. Ilia da ‘Mesaia da diasu ganodini esala!’ amo dilima sia: sea, ilia sia: mae nabima.
Saboda haka, idan suka ce maku, “ga shi a jeji,” kar ku je jejin. Ko, “ga shi a can cikin kuryar daki,” kar ku gaskata.
27 Ha: ha: na hadigi gusudili nene gala: sea, guma: dili doaga: sea, amo hou defele Dunu Egefe Ea bu misunu hou dilia da ba: mu.
Yadda walkiya ke haskakawa daga gabas zuwa yamma, haka nan zuwan Dan mutum zai zama.
28 Sonani sio ilia da bogoi da: i hodo ba: beba: le, amoga gilisisa.
Duk inda mushe yake, nan ungulai suke taruwa.
29 Amo se nabasu eso dagosea, fonobahadi ouesalu, eso da gasiwane ba: mu. Oubi da hadigi hame diga: mu. Gasumuni huluane da gudu sa: ili, mu da bagadewane ugugumu.
Amma nan da nan bayan kwanakin tsananin nan, rana za ta duhunta, wata kuma ba zai ba da haskensa ba, taurari kuma za su fado daga sama, ikokin sammai za su girgiza.
30 Amasea, Dunu Egefe Ea dawa: digima: ne olelesu da muagado ba: mu. Osobo bagade fifi asi gala dunu da se nababeba: le, ilia dogo dalega: ma: ne bida: igia famu. Amasea, ilia Dunu Egefe hadigi amola gasa bagade hamoi, mu mobi ganodini osobo bagadega manebe ba: mu.
Sa'annan alamar Dan Mutum za ta bayyana a sararin sama, kuma dukkan kabilun duniya za su yi bakin ciki. Za su ga Dan Mutun na zuwa a gajimarai da iko da daukaka mai girma.
31 Dalabede bagade dusu da nabimu galebe. Amasea, Dunu Egefe da Ea a: igele dunu amo osobo bagade bega: asili eno bega: doaga: le, Ea ilegei dunu huluane amo lidimusa: , asunasimu.
Zai aiki mala'ikunsa, da karar kaho mai karfi, kuma za su tattara dukkan zababbu daga dukkan kusurwoyi hudu, daga karshen sararin sama har zuwa wani karshen.
32 Figi ifa fedege sia: dawa: ma! Maga: me heda: le, lubi lasea, mugi oubi da gadenesa galebe dawa: ma!
Kuyi koyi da itacen baure. Da zaran reshen sa ya yi toho ya fara bada ganye, za ku sani bazara ta kusa.
33 Amo defele, dilia da Na olelei liligi ba: sea, Dunu Egefe Ea bu misunu eso da gadenesa galebe dawa: ma. E da logo holeiga doaga: i dagoi, dawa: ma!
Haka kuma, idan kun ga dukkan wadannan abubuwa, ya kamata ku sani, Ya yi kusa, ya na bakin kofa.
34 Na da dafawane sia: sa! Amo osobo bagadega esalebe dunu, ilia da mae bogole, amo hou huluane ba: mu!
Ina gaya maku gaskiya, wannan zamanin ba zai wuce ba, sai dukkan wadannan abubuwan sun faru.
35 Mu amola osobo bagade da mugululi, bu hamedafa ba: mu. Be Na sia: da mae mugululi, dialalalumu.
Sama da kasa za su shude, amma kalmomina ba za su shude ba.
36 Be dunu huluane da Na bu misunu eso hame dawa: Na amola a: igele dunu Hebene ganodini esala, ninia da hame dawa: Ada Gode Hi fawane dawa:
Amma game da ranan nan ko sa'a ba wanda ya sani, ko mala'ikun sama, ko Dan, sai Uban kadai.
37 Dunu Egefe Ea bu misunu eso da Nowa: ea eso agoane ba: mu.
Kamar yadda kwanakin Nuhu suke, haka zai zama game da zuwan Dan Mutum.
38 Amo esoga, hano bagade mae misini, ilia udigili ha: i nanu, adini nanu, uda lasu. Amalalu, Nowa: da dusagaiga fila heda: le,
A wadannan kwankin kafin zuwan ruwan tsufana suna ci suna sha, suna aure suna aurarwa har ranar da Nuhu ya shiga jirgin,
39 hano hedolowane heda: beba: le, ilia huluane hanoga na dagoiba: le, bogogia: i. Dunu Egefe misunu da agoaiwane ba: mu.
ba su san kome ba har ruwan ya zo ya cinye su haka ma zuwan Dan Mutun zai zama.
40 Amo esoga, dunu aduna da ifabi ganodini hawa: hamonanebe ba: mu. Na da afae lale, eno yolesimu.
Sa'annan mutane biyu zasu kasance a gona za a dauke daya, a bar daya a baya.
41 Uda aduna da gagoma goudalebe ba: mu. Na da afae lale, eno yolesimu.
Mata biyu na nika a manika za a dauke daya, za a bar dayar.
42 Dilia Hina Gode Ea bu misunu eso hame dawa: beba: le, eso huluane dawa: iwane sosodo aligima!
Don haka sai ku yi zaman tsaro, domin baku san ranar da Ubangijinku zai zo ba.
43 Diasu hina da wamolasu dunu ea misunu dawa: sa ganiaba, e da dawa: iwane liligi ouligima: ne, mae golale ea diasu gaga: la: loba.
Amma ku san wannan, idan maigida ya san lokacin da barawo zai zo, zai zauna a shirye ba zai bar gidan sa har a balle a shiga ba.
44 Amaiba: le, dilia amola eso huluane dawa: iwane ha: esaloma. Dilia hame dawa: iwane esalea, Dunu Egefe da dilia hame dawa: eso amoga doaga: mu.
Don haka sai ku shirya, domin Dan Mutum zai zo a sa'ar da ba ku yi zato ba.
45 “Asigi amola ida: iwane bagade dawa: su hawa: hamosu dunu da nowala: ? E da dunu amoma ea hina da eno hawa: hamosu dunuma ouligisu amola ha: i manu iasu hou ema iaha.
To wanene amintaccen bawannan mai hikima, wanda maigidan sa ya sa ya kula mar da gida, domin ya ba su abinci a kan lokaci?
46 Ea hina da bu doaga: sea, amo dunu hahawane hawa: hamosu hamonanebe ba: sea, e da hahawane bagade ba: mu.
Mai albarka ne bawan, da mai gidan zai same shi a kan aikin sa a lokacin da ya dawo.
47 Dafawane! Hina da amo ida: iwane ouligisu dunuma ea soge amola liligi bu ouligima: ne, sia: mu.
Ina gaya maku gaskiya mai gidan zai dora shi a kan dukkan a binda yake da shi.
48 Be wadela: i dunu da ea hina liligi ouligisia, e da ea asigi dawa: su ganodini agoane sia: mu, ‘Na hina da hedolo hame misunu!’
Amma idan mugun bawa ya ce a zuciyarsa, “maigida na ya yi jinkiri,”
49 Amaiba: le, e da eno hawa: hamosu dunu famu. E amola wadela: i adini nasu dunu da gilisili lolo manu amola adini manu.
sai ya fara dukan sauran barorin, ya yi ta ci da sha tare da mashaya,
50 Ea hina da ea hame dawa: i esoga bu doaga: sea, e da fofogadigimu.
uban gidan bawan zai dawo a ranar da bawan bai zata ba, a lokacin da bai sani ba.
51 Amasea, ea hina da ea da: i hodo dadega: le, e da ogogosu dunu ilia se iasu defele lamu. E da bese ini dinanebe ba: mu.
Uban gidansa zai datsa shi biyu, karshen sa zai zama daidai da na munafukai, za a sashi inda a ke kuka da cizon hakora.