< Ma:diu 23 >
1 Amalalu, Yesu da Ea fa: no bobogesu dunu amola dunu huluane ilima amane sia: i,
Sai Yesu yayi wa taron da alamajiransa magana.
2 “Sema Olelesu dunu amola Fa: lisi dunu, ilia da Mousese ea Sema olelemusa: ilegei dagoi.
Ya ce, “Marubuta da Farisawa suna zaune a mazaunin Musa.
3 Amaiba: le, ilia olelei huluane nabawane hamoma. Be ilia hou amoma mae fa: no bobogema. Ilia da udigili lafidili olelesa. Be ilia hou da ilia olelesu amo defele hame ba: sa.
Don haka, duk abinda suka umarceku kuyi, kuyi wadannan abubuwa ku kuma kiyaye su. Amma kada kuyi koyi da ayyukansu, gama suna fadar abubuwa amma kuma ba su aikata su.
4 Ilia da eno dunuga aguni masa: ne, dioi bagade sema ilia baligia la: gisa. Be ilia da amo dioi liligi dunu fidima: ne gaguia gadomusa: , ilia age da hame molosa.
I, sukan daura kaya masu nauyi, masu wuyar dauka, daga nan su dauka su jibga wa mutane a kafada. Amma su kan su baza su mika danyatsa ba su dauka.
5 Ilia da dunu eno siga ba: ma: ne, hawa: hamosa. Ilia abula fe nodomene, bagade hamosa. Amola ilia esa mano gisa: gi amo ganodini da Gode Sia: Dedei Buga sia: dedei diala, amo ilia da bagade hamosa.
Duk ayyukan su suna yi ne don mutane su gani, suna dinka aljihunan nassinsu da fadi, suna fadada iyakokin rigunansu.
6 Ilia da lolo nasu amoga ahoasea amola sinagoge diasuga ahoasea, ilia da hedolo fisu ida: iwane fawane lasa.
Su na son mafifitan wuraren zama a gidan biki, da mafifitan wuraren zama a majami'u,
7 Ilia da bidi lama: ne legesu diasuga ahoasea, dunu eno da ilima beguduli, ‘Olelesu!’ dio ilima sia: ma: ne, ilia da bagadewane hanai gala.
da kuma gaisuwar musamman a wuraren kasuwanci, a kuma rika ce da su 'mallam.'
8 Be dilia! Eno dunu da dilima ‘Olelesu’ dio asulimu da defea hame. Bai dilia da Olelesu afadafa fawane esala. Amola dilia huluane da yolalali agoane gilisili esala.
Amma ba sai an kira ku 'mallam, ba' domin malami daya kuke da shi, ku duka kuwa 'yan'uwan juna ne.
9 Osobo bagade dunu ilima ‘Ada!’ dio mae asulima. Dilia Ada da afadafa fawane Hebene ganodini esala.
Kada ku kira kowa 'Ubanku' a duniya, domin Uba daya ne ku ke da shi, kuma yana sama.
10 Eno dunu da dilima ‘Hina!’ dio asulimu da defea hame galebe. Dilia da Hina afadafa fawane esala, amo Yesu Gelesu.
Kada kuma a kira ku malamai, saboda malamin ku daya ne, shi ne Almasihu.
11 Nowa dunu da baligi bagade dilia fi amo ganodini esalea, e da dilia hawa: hamosu dunu defele ba: ma: mu.
Amma wanda yake babba a cikin ku zaya zama bawanku.
12 Nowa dunu da gasa fi hou hamosea, Gode da amo dunu gudu banenesimu. Nowa da ea hou fonobosea, Gode da amo dunu gaguia gadomu,”
Duk wanda ya daukaka kansa za a kaskantar dashi. Duk wanda ya kaskantar da kansa kuma za a daukaka shi.
13 Yesu E amane sia: i, “Dilia Sema olelesu dunu amola Fa: lisi dunu da se iasu bagade ba: mu! Dabua fawane molole ogogosu dunu! Gode Ea Hinadafa Hou heda: su logo dilia ga: sisa. Dilia da ganodini hame golili ahoa. Amola dilia da eno hanai dunu ilia logo hedofasa.
Amma kaiton ku marubuta da Farisawa, munafukai! Kun toshewa mutane kofar mulkin sama. Baku shiga ba, kuma ba ku bar wadanda suke so su sami shiga ba.
14 Dilia Sema olelesu amola Fa: lisi dunu da se iasu bagade ba: mu! Dabua fawane molole ogogosu dunu! Dilia didalo ilia labe wadela: sa. Amalalu, mae gogosianewane, dunu eno ilia siga ba: ma: ne, dilia da ogogole sia: ne gadosu seda hiougisa. Amaiba: le, dilia se iasu da bagade baligimu.
kaiton ku marubuta da Farisawa, domin kuna hallaka gwauraya -
15 Dilia Sema olelesu dunu amola Fa: lisi dunu da se iasu bagade ba: mu! Dabua fawane molole ogogosu dunu! Dilia lalegagui dunu afadafa hamomusa: , hano wayabo bagadega amola osobo bagadega lala. Dunu afadafa dilia hou lalegaguli, ea Helo sa: imu logo dilia fodobeba: le, ea wadela: i hou da dilia wadela: i hou baligisa. (Geenna )
Kaiton ku marubuta da Farisawa, munafukai! Kuna tafiya ketaren tekuna da kasashe domin samun almajiri daya tak, in kwa kun samu kukan mai da shi biyunku danwuta. (Geenna )
16 Si dofoi logo olelesu dunu! Dilia da se bagade nabimu! Dilia amane olelesa, ‘Nowa dunu e Debolo Diasu dioba: le, ‘amo da dafawane’ ilegele sia: sea, e da ea sia: i liligi fisimu da defea. Be e da gouli Debolo Diasu ganodini gala amoga ‘amo da dafawane’ ilegele sia: sea, ea sia: i yolemu da sema bagade.’
Kaiton ku, makafin jagora, kuda kuke cewa, Kowa ya rantse da Haikali, ba komai. Amma duk wanda ya rantse da zinariyar Haikalin, rantsuwarsa ta daure shi.'
17 Dilia si dofoi gagaoui dunu! Dilia da hamedafa ba: sa. Debolo Diasu ea hadigi hou da gouli amo hadigi hamobeba: le, Debolo Diasu ea hou da gouli ea hou baligi dagoi.
Ku wawayen makafi! wanene yafi girma, zinariyar ko kuwa Haikalin da yake tsarkake zinariyar?
18 Dilia olelesu eno da agoaiwane gala, ‘Nowa da oloda ea dioba: le ilegele sia: sea, ea sia: i liligi fisimu da defea. Be oloda da: iya Godema imunusa: liligi, amoba: le ilegele sia: sea, ea sia: i yolemu da sema bagade, dilia da sia: sa.
Kuma, 'Kowa ya rantse da bagadi, ba komai bane. Amma duk wanda ya rantse da baikon da aka dora a kai, sai rantsuwarsa ta kama shi.'
19 Dilia si dofoi dunu! Oloda ea hadigi hou da iasu liligi amo hadigi hamobeba: le, oloda ea hou da amo da: iya iasu liligi baligi dagoi.
Ku makafi! Wanene yafi girma, baikon ko kuwa bagadin da yake kebe baikon ga Allah?
20 Nowa da olodaba: le ilegele sia: sea, e da oloda amola oloda da: iya ligisi liligi amoga gilisili ilegele sia: sa.
Saboda haka, duk wanda ya rantse da bagadi, ya rantse da shi da duk abinda ke kansa.
21 Nowa da Debolo Diasuba: le ilegele sia: sea, e da Debolo Diasu amola Debolo Diasu ganodini esala dunu Gode, amoga gilisili ilegele sia: sa
Kuma duk wanda ya rantse da Haikali ya rantse dashi da kuma wanda yake cikin sa.
22 Nowa da Hebeneba: le ilegele sia: sea, e da Gode Ea Fisu amola Gode amo fisuga fibi amoba: le ilegele sia: sa.
Kuma duk wanda ya rantse da sama, ya rantse da kursiyin Allah da kuma wanda yake zaune akai.
23 Dilia Sema olelesu dunu amola Fa: lisi dunu da se iasu bagade ba: mu! Dabua fawane molole ogogosu dunu! Dilia fonobahadi hedama: ne fodole nasu liligi (amo ‘minede’, ‘dili’ amola ‘gamini’) amo dawa: le, amo nabuane mogili, afadafa Godema iaha. Be bagade liligi, amo semadafa, moloiwane fofada: su hou, gogolema: ne olofosu hou amola dafawaneyale dawa: su hou, dilia hame hamosa. Amo fonobahadi liligi mae gogolema. Be bagade liligi amola, dilia gilisili hamomu da defea galu.
Kaiton ku Farisawa da marubuta, munafukai! Kukan fitar da zakkar doddoya, da karkashi, da lamsur, amma kun yar da al'amuran attaura mafi nauyi-, wato, hukunci, da jinkai da bangaskiya. Wadannan ne ya kamata kuyi, ba tare da kunyi watsi da sauran ba.
24 Si dofoi logo olelesu dunu! Dilia wadela: i liligi nasa: besa: le, waini dabaga sogadigili, afe fadegasa. Be dilia da ga: mele bagade da: gisa.
Makafin jagora, ku kan burtsar da kwaro dan mitsil, amma kukan hadiye rakumi!
25 Dilia Sema olelesu amola Fa: lisi dunu da se iasu bagade ba: mu! Dabua fawane molole ogogosu dunu! Dilia faigelei amola yaeya dabuagado fawane dodofesa. Be ganodini da ledo agoane uasu amola hanaiba: le lasu hou bagade diala.
Kaiton ku marubuta da Farisawa, munafukai! kuna wanke bayan moda da kwano, amma aciki cike suke da zalunci da keta.
26 Si dofoi Fa: lisi dunu! Hidadea faigelei ea gelabo ganodini dodofema! Amasea, dilia da dabuagado amola dodofei dagoi ba: mu.
Kai makahon Bafarise! Sai ka fara tsarkake cikin modar da kwanon domin bayansu ma su tsarkaka.
27 Dilia Sema olelesu amola Fa: lisi dunu da se iasu bagade ba: mu! Dabua fawane molole ogogosu dunu! Dilia da bogoi ea gele gelabo soa: iai legesu amoga legei agoane diala. Dabuagado da ida: iwane ba: sa. Be ganodini da bogoi ea gasa, gaha amola ledo fawane diala.
Kaiton ku marubuta da Farisawa, munafukai! Kamar kaburburan da aka shafa wa farar kasa kuke, masu kyaun gani daga waje, daga ciki kuwa sai kasusuwan matattu da kazanta iri iri.
28 Dilia amola dabuagado da ida: iwane ba: sa. Be ganodini, dilia dogo da ogogosu amola hame nabasu hou amoga nabai diala.
Haka nan kuke a idanun mutane ku adalai ne, amma a ciki sai munafunci da mugun aiki.
29 Dilia Sema olelesu dunu amola Fa: lisi dunu da se iasu bagade ba: mu! Dilia Dabua fawane molole ogogosu dunu! Dilia da balofede dunu bogoi amo ilia gele gelabo hamosa, amola hou ida: iwane dunu bogoi ilia gele gelabo nina: hamosa.
Kaiton ku marubuta da Farisawa, munafukai! Ku kan gina kaburburan annabawa, kuna kuma kawata kaburburan adalai.
30 Dilia da amane sia: sa, ‘Ninia da ninia aowalalia ilia esoga esalu ganiaba, ninia da balofede dunu amo ilia medole legei amo hame medole legela: loba.’
Kuna cewa, 'Da muna nan a zamanin Ubanninmu, da bamu basu goyon baya ba wajen zubar da jinin annabawa.'
31 Dilia da amo sia: sia: beba: le, dilia da balofede dunu ilia fasu dunu amo ilia mano esala, dilia da olelesa.
Domin haka kun shaida kanku ku ne 'ya'yan masu kisan annabawa.
32 Defea, dilia hemone aowalalia hemosu hou dagoma!
Sai kuma kuka cika ma'aunin ubanninku!
33 Wadela: i sania fi! Dilia da Helo se iasu sogega mae doaga: ma: ne, hobeamu logo hamedafa ba: mu. (Geenna )
macizai, Ku 'ya'yan ganshekai, Yaya zaku tsere wa hukuncin Gidan wuta? (Geenna )
34 Na da balofede dunu, bagade dawa: su dunu, amola gaheabolo sema olelesu dunu dilima asunasimu. Mogili dilia da fane legele, bulufalegeiga dabagala: mu. Mogili dilia sinagoge diasu ganodini fegasuga fane, diasu enoga diasu enoga, mae yolele sefasimu.
Saboda haka, duba, ina aiko maku da annabawa, da masu hikima da marubuta. Za ku kashe wadansun su kuma ku gicciye su. Zaku yiwa wasu bulala a majami'un ku, kuna bin su gari gari.
35 Amaiba: le, se iasu da dilima doaga: mu! Hemonega A: ibele bogoi, amalalu, asili Sa: galaia (Belegaia egefe) dilia aowalalia da Debolo Diasu amola oloda dogoa sogebiga medole legei. Dilia aowalalia da amo hou ida: iwane dunu medole legeiba: le, amo se dabe iasu da dilima doaga: mu.
Sakamakon hakan alhakin jinin dukkan adalai da aka zubar a duniya ya komo a kan ku, tun daga jinin Habila adali har ya zuwa na Zakariya dan Barakiya, wanda kuka kashe a tsakanin Haikali da bagadi.
36 Na dilima dafawane sia: sa! Amo maga: me se iasu dabe huluane, wali fi diala da ba: mu.”
Hakika, Ina gaya maku, duk wannan zai auko wa mutanen wannan zamani.
37 “Yelusaleme fi! Yelusaleme fi! Dilia da balofede dunu medole legesa. Dilia da Gode asunasi dunu igiga medosa. Gagala ea mano fidima: ne, ea ougia hagudu gilisisa, amo defele Na da dili gaga: ma: ne gilisimusa: hanai galu. Be dilia da higa: i.
Urushalima, Urushalima, keda kika kashe annabawa kika kuma jejjefi wadanda aka turo maki da duwatsu! Sau nawa ne naso in tattaro ki kamar yadda kaza take tattara 'yan tsakinta cikin fukafukanta, amma kin ki.
38 Amaiba: le, dilia Debolo Diasu da fisi dagoi amola gelabai ba: mu.
Ga shi an bar maku gidan ku a yashe!
39 Na dilima sia: sa! Dilia da Na hamedafa ba: mu amogainini dilia da ‘Gode da Hina Gode Ea Dio lai Dunuma hahawane bagade dogolegele hamosa!’ amo sia: mu.
Ina dai gaya maku, ba za ku kara gani na ba, sai ran da kuka ce, 'Albarka ta tabbata ga mai zuwa cikin sunan Ubangiji.”'