< Ma:diu 15 >

1 Amalalu, Fa: lisi dunu amola Sema Olelesu dunu da Yelusalemeganini misini, Yesuma doaga: i. Ilia da amane sia: i,
Sai wadansu Farisawa da malamai suka zo wurin Yesu daga Urushalima. Su ka ce,
2 “Dia ado ba: su dunu da abuli ninia aowalalia sia: hame nabala: ? Ilia da ha: i nasea, lobo dodofema: ne sema hame hamosa.”
“Meyasa almajiranka suke karya al'adar dattawa? Don ba su wanke hannayen su kafin su ci abinci.”
3 Yesu E bu adole i, “Dilia amolawane da abuliba: le Gode Ea Semadafa wadela: sala: ? Dilia da dilisu olelesu amoma fawane fa: no bobogesa.
Yesu ya amsa masu ya ce, “Kuma don me ku ke karya dokar Allah saboda al'adunku?
4 Gode Ea sia: da agoane diala, ‘Dilia ada amola ame elama asigima.’ Amola ‘Nowa dunu ea ada o ame amoma lasogole sia: sea, amo dunu fane legema.
Domin Allah ya ce, 'Ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka; 'Shi wanda ya yi muguwar magana ga mahaifinsa ko mahaifiyarsa, lallai zai mutu.
5 ‘Be dilia da dilia ada amola ame amoma imunu liligi amo lale, Godema imunusa: sia: sa.
Amma kun ce, “Duk wanda ya ce wa mahaifinsa ko mahaifiyarsa, “Kowanne taimako da za ka samu daga gare ni yanzu baiko ne ga Allah,'”
6 Amaiba: le, dilia giadofale dilia ada hame fidimu da defea sia: sa. Dilia da dilisu hou amoma fa: no bobogebeba: le, Gode Ea hou hame dawa:
wannan mutum ba ya bukatar ya girmama mahaifinsa. Ta wannan hanya kun maida maganar Allah wofi saboda al'adunku.
7 Dilia dabua fawane molole ogogosu dunu! Aisaia da musa: moloiwane dilia hou agoane olelei,
Ku munafukai, daidai ne Ishaya ya yi annabci akan ku da ya ce,
8 ‘Gode da amane sia: sa, Amo dunu da ilia lafidili Nama nodone sia: sa. Be ilia dogo da Nama hame gadenena misi.
“Wadannan mutane girmama ni da baki kawai suke yi, amma zukatansu nesa suke da ni.
9 Ilia udigili Nama nodosa. Ilia da ogogole osobo bagade sema, amo da Gode Ea Sema ilia olelesa.’”
Suna mani sujada a banza, domin suna koyar da dokokin mutane a matsayin rukunansu.”
10 Yesu da dunu huluane Ema misa: ne sia: i. Amalalu, E da ilima amane sia: i, “Nabima amola dawa: ma!
Sai ya kira taron mutane zuwa gare shi ya ce masu, “Ku saurara ku fahimta,
11 Ea lafi ganodini dabe liligi da dunu ea hou ledo agoane hame hamosa. Be liligi da dunu ea lafidili ga ahoasea, amo fawane da ea hou ledo agoane hamosa.”
ba abin da ke shiga baki ke kazantar da mutum ba. Sai dai, abin da ke fitowa daga baki, wannan shi ya ke kazantar da mutum.”
12 Ea ado ba: su dunu da Ema misini, amane sia: i, “Dia sia: nababeba: le, Fa: lisi dunu da bagadewane se nabi. Amo Di da dawa: bela: ?”
Sai al'majiran suka zo suka ce masa, “Ka san Farisawa ba su ji dadi ba da suka ji maganan nan?”
13 E da bu adole i, “Bugi huluane Na Hebene Ada hame bugi galea, amo bugi E da a: le fasimu.
Yesu ya amsa ya ce, “Kowace shuka wadda ba Ubana na sama ya shuka ba za a tuge ta.
14 Fa: lisi dunu yolema! Ilia da si dofoi dunu agoane. Amola si dofoi dunu da eno si dofoi dunuma logo olelesea, ela da gilisili hano ogai ganodini dafamu,”
Ku kyale su kawai, su makafin jagora ne. In makaho ya ja wa wani makaho gora dukan su za su fada rami.”
15 Bida e amane sia: i, “Fedege sia: ea dawa: loma: ne amo ninima olelema.”
Bitrus ya amsa ya ce wa Yesu, “Ka bayyana wannan misali a garemu,”
16 Yesu E bu adole i, “Dilia da ili defele, dawa: su hamela: ?
Yesu ya ce, “Ku ma har yanzu ba ku da fahimta?
17 Dilia da hame dawa: bala? Liligi da dunu ea lafidili ganodini ahoabeba: le, hagomoga sa: ili, fa: no agoane ea da: i hodo yolesili gadili ahoa.
Ko baku gani ba duk abin da ke shiga baki zuwa ciki ta haka yake fita zuwa salga?
18 Be liligi lafidili ga ahoabeba: le, amo da dogoganini mahabeba: le, dunu ea hou ledo agoane hamosa.
Amma abubuwan da ke fita daga baki suna fitowa ne daga zuciya. Su ne abubuwan da ke kazantar da mutum.
19 Dunu ilia dogo asigi dawa: su amoga da wadela: i asigi dawa: su, fane legesu, inia: uda adole lasu, wamolasu, ogogosu, amola gadesu, amo wadela: i hou huluane da dunu ea dogoganini maha.
Domin daga zuciya mugayen tunani suke fitowa, kisan kai, zina, fasikanci, sata, shaidar zur, da zage-zage.
20 Amo liligi da dunu ea hou ledo agoane hamosa. Be lobo mae dodofeiwane ha: i nasea, amo dunu ilia sia: defele, amo da dunu ea hou ledo agoane hame hamosa.”
Wadannan su ne abubuwan da ke kazantar da mutum. Amma ci da rashin wanke hannu baya kazantar da mutum.”
21 Amo soge yolesili, Yesu da soge amo da Daia amola Saidone moilai gadenene dialebe asi.
Sai Yesu ya tafi daga nan ya nufi yankin biranen Taya da Sidon.
22 Ga: ina: ne soge uda amogawi esala da Yesuma misini, amane wele sia: i, “Da: ibidi Egefe! Nama asigima! Nadiwi amo ea dogo ganodini Fio liligi da aligila sa: iba: le, e da se bagade naba.”
Sai wata mace Bakan'aniya ta zo daga wannan yanki. Ta daga murya ta ce,” Ka yi mani jinkai, Ubangiji, Dan Dauda; 'yata tana cikin bakar azaba da aljani.”
23 Be Yesu da amo udama bu hame adole i. Yesu Ea fa: no bobogesu dunu da Ema amane sia: i, “Amo uda masa: ne sia: ma! E da bagade wele sia: sa!”
Amma Yesu bai ce mata kome ba. Almajiransa suka zo suka roke shi, suna cewa, “Ka sallame ta, domin tana bin mu da ihu.”
24 Yesu E bu adole i, “Na da Isala: ili sibi fi fisi dagoi, amo fawane gaga: ma: ne, Gode da Na asunasi.”
Amma Yesu ya amsa ya ce, “Ba a aike ni gun kowa ba sai dai ga batattun tumakin gidan Isra'ila.”
25 Amo sia: nababeba: le, uda da bu misini, osoboga gala: lasa: ili, amane sia: i, “Hina! Dia na fidima!”
Amma ta zo ta durkusa a gabansa, tana cewa, “Ubangiji ka taimake ni.”
26 Yesu E bu adole i, “Manodafa ilia ha: i manu lale, wa: megili udigili imunu da defea hame galebe.”
Ya amsa ya ce, “Ba daidai bane a dauki gurasar yara a jefa wa kananan karnuka.
27 Uda da bu sia: i, “Dafawane! Be wa: me da ilia eda ea ha: i manu fafaiganini osoboga dala dabe amo naha.”
Ta ce, “I, Ubangiji, amma ko kananan karnuka suna cin barbashin da ke fadowa daga teburin maigida.”
28 Amalalu, amo udama Yesu E amane sia: i, “Dia dafawaneyale dawa: su hou da bagadedafa. Di da dia hanai liligi ba: mu.” Amalalu, uda ea idiwi da uhi dagoi ba: i.
Sai Yesu ya amsa ya ce mata, “Mace, bangaskiyarki tana da girma. Bari ya zamar maki yadda ki ke so.”'Yarta ta warke a lokacin.
29 Amo soge yolesili, Yesu da Ga: lili hano bega: lalu. E agoloba: le heda: le, esalu.
Yesu ya bar wurin ya tafi kusa da tekun Galili. Sai ya hau tudu ya zauna a can.
30 Dunu bagohame da oloi dunu, si dofoi, emo gasuga: igi amola sia: hamedei dunu Ema oule misini, Yesu Ea emo gadenene ligisiba: le, Yesu da amo huluane uhinisisi dagoi.
Taro mai yawa suka zo gunsa. Suka kawo masa guragu, makafi, bebaye da nakasassun mutane da yawa, da wadansu marasa lafiya. Suka kawo su gaban Yesu, sai ya warkar da su.
31 Sia: hamedei da bu sia: baoui, da: i wadela: i da bu ida: iwane hamoi, emo gasuga: igi da bu noga: le lalu, si dofoi da bu ba: i. Amo hou ba: beba: le, dunu huluane da fofogadigili, Isala: ili Gode Ema nodone sia: i.
Don haka mutane da yawa suka yi mamaki a lokacin da suka ga bebaye suna magana, nakasassu sun warke, guragu suna tafiya, makafi suna gani. Sai suka daukaka Allah na Isra'ila.
32 Yesu da Ea fa: no bobogesu dunu Ema misa: ne sia: i. Amalalu, E da ilima amane sia: i, “Na da dunu huluane ilima bagade asigisa. Eso udiana ilia da Na sia: nabalu, be wali ha: i manu da hame gala. Na da ili ha: i mae nawane asula ahoasea, ilia da logoga sidisa: besa: le Na da beda: i galebe.”
Yesu ya kira almajiransa zuwa gun sa sai ya ce, “Ina jin tausayin taron, sun kasance tare da ni kwana uku ke nan kuma ba su da abin da za su ci. Bana so in sallame su ba tare da sun ci abinci ba, domin kada su suma a hanya.”
33 Be Yesu Ea ado ba: su dunu da amane sia: i, “Ninia da dunu hame esalebe wadela: i hafoga: i sogega esala. Amo dunu bagohame sadima: ne, ninia habidili ha: i manu lama: bela?”
Almajiran suka ce masa, “A ina zamu sami isasshiyar gurasa a wannan wuri da babu kowa har ta ishi babban taron nan.”
34 Yesu E amane adole ba: i, “Dilia da agi ga: gi habodayane ganabela: ?” Ilia da bu adole i, “Fesuale! Amola menabo fonobahadi bagahame diala.”
Yesu ya ce masu, “Gurasa nawa ku ke da ita?” Suka ce, “Bakwai da 'yan kifi marasa yawa.”
35 Amaiba: le, Yesu da dunu huluane osobo da: iya fima: ne sia: i.
Sai Yesu ya umarci taron su zauna a kasa.
36 Amalalu, E da agi ga: gi fesuale amola menabo lale, Godema nodone sia: ne gadole, fifili, Ea ado ba: su dunuma sagoi. Ilia da dunu enoma bu sagoi.
Ya dauki gurasar nan bakwai da kifin, bayan ya yi godiya, ya kakkarya gurasar ya bada ita ga almajiran Sai almajiran suka ba taron.
37 Ilia huluane da sadigia: i. Ilia da hame mai dialu liligi lale, daba lobofaseleyale gala ba: i.
Jama'a duka suka ci suka koshi. Suka tattara gutsattsarin abincin da ya rage, kwando bakwai cike.
38 Nasu dunu da 4,000 amola eno uda amola mano gigilisi.
Wadanda suka ci su dubu hudu ne maza, banda mata da yara.
39 Yesu da dunu huluanema masa: ne sia: i. Amalalu, E da dusagaiga fila heda: le, asili, Magadane sogega doaga: i.
Sai Yesu ya sallami taron ya shiga cikin jirgin ruwa ya tafi yankin Magadan.

< Ma:diu 15 >