< Ma:diu 15 >
1 Amalalu, Fa: lisi dunu amola Sema Olelesu dunu da Yelusalemeganini misini, Yesuma doaga: i. Ilia da amane sia: i,
Sa’an nan waɗansu Farisiyawa da malaman dokoki suka zo wurin Yesu daga Urushalima suka yi tambaya suka ce,
2 “Dia ado ba: su dunu da abuli ninia aowalalia sia: hame nabala: ? Ilia da ha: i nasea, lobo dodofema: ne sema hame hamosa.”
“Me ya sa almajiranka suke karya al’adun dattawa? Ba sa wanke hannuwansu kafin su ci abinci!”
3 Yesu E bu adole i, “Dilia amolawane da abuliba: le Gode Ea Semadafa wadela: sala: ? Dilia da dilisu olelesu amoma fawane fa: no bobogesa.
Yesu ya amsa ya ce, “Ku ma me ya sa kuke karya dokar Allah saboda al’adarku?
4 Gode Ea sia: da agoane diala, ‘Dilia ada amola ame elama asigima.’ Amola ‘Nowa dunu ea ada o ame amoma lasogole sia: sea, amo dunu fane legema.
Gama Allah ya ce, ‘Ka girmama mahaifinka da mahaifiyarka, kuma duk wanda ya zagi mahaifinsa ko mahaifiyarsa dole a kashe shi.’
5 ‘Be dilia da dilia ada amola ame amoma imunu liligi amo lale, Godema imunusa: sia: sa.
Amma ku kukan ce, in wani ya ce wa mahaifinsa ko mahaifiyarsa, ‘Duk taimakon da dā ya kamata za ku samu daga gare ni an ba wa Allah,’
6 Amaiba: le, dilia giadofale dilia ada hame fidimu da defea sia: sa. Dilia da dilisu hou amoma fa: no bobogebeba: le, Gode Ea hou hame dawa:
ba zai ‘girmama mahaifinsa’ da shi ba. Ta haka kun yi banza da maganar Allah saboda al’adarku.
7 Dilia dabua fawane molole ogogosu dunu! Aisaia da musa: moloiwane dilia hou agoane olelei,
Ku munafukai! Daidai ne Ishaya ya yi annabci a kanku da ya ce,
8 ‘Gode da amane sia: sa, Amo dunu da ilia lafidili Nama nodone sia: sa. Be ilia dogo da Nama hame gadenena misi.
“‘Waɗannan mutane da baki kawai suke girmama ni, amma zukatansu suna nesa da ni.
9 Ilia udigili Nama nodosa. Ilia da ogogole osobo bagade sema, amo da Gode Ea Sema ilia olelesa.’”
A banza suke mini sujada, koyarwarsu, dokoki ne kawai da mutane suke koyarwa.’”
10 Yesu da dunu huluane Ema misa: ne sia: i. Amalalu, E da ilima amane sia: i, “Nabima amola dawa: ma!
Sai Yesu ya kira taron wurinsa ya ce, “Ku saurara ku kuma gane.
11 Ea lafi ganodini dabe liligi da dunu ea hou ledo agoane hame hamosa. Be liligi da dunu ea lafidili ga ahoasea, amo fawane da ea hou ledo agoane hamosa.”
Abin da yake shiga bakin mutum ba ya ƙazantar da shi, sai dai abin da yake fitowa daga bakinsa, shi ne yake ƙazantar da shi.”
12 Ea ado ba: su dunu da Ema misini, amane sia: i, “Dia sia: nababeba: le, Fa: lisi dunu da bagadewane se nabi. Amo Di da dawa: bela: ?”
Sai almajiran suka zo wurinsa suka ce, “Ka san cewa Farisiyawa ba su ji daɗi sa’ad da suka ji wannan ba?”
13 E da bu adole i, “Bugi huluane Na Hebene Ada hame bugi galea, amo bugi E da a: le fasimu.
Ya amsa ya ce, “Duk tsiron da Ubana na sama bai shuka ba, za a tumɓuke shi daga saiwoyi.
14 Fa: lisi dunu yolema! Ilia da si dofoi dunu agoane. Amola si dofoi dunu da eno si dofoi dunuma logo olelesea, ela da gilisili hano ogai ganodini dafamu,”
Ku ƙyale su, ai, makafin jagorai ne. In makaho ya yi wa makaho jagora, dukansu za su fāɗa a rami.”
15 Bida e amane sia: i, “Fedege sia: ea dawa: loma: ne amo ninima olelema.”
Bitrus ya ce, “Ka bayyana mana wannan misali.”
16 Yesu E bu adole i, “Dilia da ili defele, dawa: su hamela: ?
Yesu ya tambaye su ya ce, “Har yanzu ba ku gane ba ne?
17 Dilia da hame dawa: bala? Liligi da dunu ea lafidili ganodini ahoabeba: le, hagomoga sa: ili, fa: no agoane ea da: i hodo yolesili gadili ahoa.
Ba ku gane cewa duk abin da ya shiga baki yakan wuce ciki ne daga nan kuma yă fita daga jiki ba?
18 Be liligi lafidili ga ahoabeba: le, amo da dogoganini mahabeba: le, dunu ea hou ledo agoane hamosa.
Amma abubuwan da suke fitowa ta baki suna fitowa ne daga zuciya, su ne kuma suke ƙazantar da mutum.
19 Dunu ilia dogo asigi dawa: su amoga da wadela: i asigi dawa: su, fane legesu, inia: uda adole lasu, wamolasu, ogogosu, amola gadesu, amo wadela: i hou huluane da dunu ea dogoganini maha.
Gama daga zuciya ne mugayen tunani, kisankai, zina, fasikanci, sata, shaidar ƙarya, ɓatan suna, suka fitowa.
20 Amo liligi da dunu ea hou ledo agoane hamosa. Be lobo mae dodofeiwane ha: i nasea, amo dunu ilia sia: defele, amo da dunu ea hou ledo agoane hame hamosa.”
Waɗannan su ne suke ƙazantar da mutum; amma cin abinci ba tare da wanke hannuwa ba, ba ya ƙazantar da mutum.”
21 Amo soge yolesili, Yesu da soge amo da Daia amola Saidone moilai gadenene dialebe asi.
Barin wurin ke nan, sai Yesu ya janye zuwa yankin Taya da Sidon.
22 Ga: ina: ne soge uda amogawi esala da Yesuma misini, amane wele sia: i, “Da: ibidi Egefe! Nama asigima! Nadiwi amo ea dogo ganodini Fio liligi da aligila sa: iba: le, e da se bagade naba.”
Wata mutuniyar Kan’ana daga wajajen ta zo wurinsa, tana ihu tana cewa, “Ubangiji, Ɗan Dawuda, ka yi mini jinƙai!’Yata tana shan wahala ƙwarai daga aljanin da yake cikinta.”
23 Be Yesu da amo udama bu hame adole i. Yesu Ea fa: no bobogesu dunu da Ema amane sia: i, “Amo uda masa: ne sia: ma! E da bagade wele sia: sa!”
Yesu bai ce mata uffam ba. Saboda haka almajiransa suka zo wurinsa suka roƙe shi suka ce, “Ka kore ta tă tafi, tana ta binmu tana damunmu da ihu.”
24 Yesu E bu adole i, “Na da Isala: ili sibi fi fisi dagoi, amo fawane gaga: ma: ne, Gode da Na asunasi.”
Ya amsa ya ce, “An aiko ni wurin ɓatattun tumakin Isra’ila ne kaɗai.”
25 Amo sia: nababeba: le, uda da bu misini, osoboga gala: lasa: ili, amane sia: i, “Hina! Dia na fidima!”
Sai macen ta zo ta durƙusa a gabansa ta ce, “Ubangiji, ka taimake ni!”
26 Yesu E bu adole i, “Manodafa ilia ha: i manu lale, wa: megili udigili imunu da defea hame galebe.”
Ya amsa ya ce, “Ba daidai ba ne a ɗauki abincin yara a jefa wa karnukansu.”
27 Uda da bu sia: i, “Dafawane! Be wa: me da ilia eda ea ha: i manu fafaiganini osoboga dala dabe amo naha.”
Ta amsa, ta ce, “I, Ubangiji, amma karnuka ma sukan ci gutsattsarin da sukan fāɗi daga teburin maigidansu.”
28 Amalalu, amo udama Yesu E amane sia: i, “Dia dafawaneyale dawa: su hou da bagadedafa. Di da dia hanai liligi ba: mu.” Amalalu, uda ea idiwi da uhi dagoi ba: i.
Sa’an nan Yesu ya amsa ya ce, “Mace, kina da bangaskiya mai yawa! An biya miki bukatarki.”’Yarta kuwa ta warke nan take.
29 Amo soge yolesili, Yesu da Ga: lili hano bega: lalu. E agoloba: le heda: le, esalu.
Yesu ya tashi daga nan ya bi ta gefen Tekun Galili. Sa’an nan ya haura gefen wani dutse ya zauna.
30 Dunu bagohame da oloi dunu, si dofoi, emo gasuga: igi amola sia: hamedei dunu Ema oule misini, Yesu Ea emo gadenene ligisiba: le, Yesu da amo huluane uhinisisi dagoi.
Taron mutane mai girma kuwa suka zo wurinsa, suna kawo masa guragu, makafi, shanyayyu, kurame da dai waɗansu da yawa, suka kuwa kwantar da su a gabansa; ya kuma warkar da su.
31 Sia: hamedei da bu sia: baoui, da: i wadela: i da bu ida: iwane hamoi, emo gasuga: igi da bu noga: le lalu, si dofoi da bu ba: i. Amo hou ba: beba: le, dunu huluane da fofogadigili, Isala: ili Gode Ema nodone sia: i.
Mutanen kuwa suka yi mamaki sa’ad da suka ga kurame suna magana, shanyayyu suna samun lafiya, guragu suna takawa, makafi kuma suna ganin gari. Sai suka yabi Allah na Isra’ila.
32 Yesu da Ea fa: no bobogesu dunu Ema misa: ne sia: i. Amalalu, E da ilima amane sia: i, “Na da dunu huluane ilima bagade asigisa. Eso udiana ilia da Na sia: nabalu, be wali ha: i manu da hame gala. Na da ili ha: i mae nawane asula ahoasea, ilia da logoga sidisa: besa: le Na da beda: i galebe.”
Yesu ya kira almajiransa wurinsa ya ce, “Ina jin tausayin mutanen nan; gama kwana uku ke nan suke tare da ni ba abin da za su ci. Ba na so in sallame su da yunwa, don kada su kāsa a hanya.”
33 Be Yesu Ea ado ba: su dunu da amane sia: i, “Ninia da dunu hame esalebe wadela: i hafoga: i sogega esala. Amo dunu bagohame sadima: ne, ninia habidili ha: i manu lama: bela?”
Sai almajiransa suka amsa suka ce, “Ina za mu sami isashen burodi a wannan wurin da babu kowa mu ciyar da irin taron nan?”
34 Yesu E amane adole ba: i, “Dilia da agi ga: gi habodayane ganabela: ?” Ilia da bu adole i, “Fesuale! Amola menabo fonobahadi bagahame diala.”
Yesu ya tambaye su, “Burodi guda nawa kuke da shi?” Suka amsa suka ce, “Guda bakwai da’yan ƙananan kifaye.”
35 Amaiba: le, Yesu da dunu huluane osobo da: iya fima: ne sia: i.
Ya sa taron su zazzauna a ƙasa.
36 Amalalu, E da agi ga: gi fesuale amola menabo lale, Godema nodone sia: ne gadole, fifili, Ea ado ba: su dunuma sagoi. Ilia da dunu enoma bu sagoi.
Sa’an nan ya ɗauki burodi guda bakwai da kuma kifayen nan, da ya yi godiya, sai ya kakkarya su ya ba wa almajiran, su kuma suka ba wa mutane.
37 Ilia huluane da sadigia: i. Ilia da hame mai dialu liligi lale, daba lobofaseleyale gala ba: i.
Duk kuwa suka ci, suka ƙoshi. Daga baya almajiran suka kwashe ragowar gutsattsarin cike da kwanduna bakwai.
38 Nasu dunu da 4,000 amola eno uda amola mano gigilisi.
Yawan waɗanda suka ci kuwa, maza dubu huɗu ne, ban da mata da yara.
39 Yesu da dunu huluanema masa: ne sia: i. Amalalu, E da dusagaiga fila heda: le, asili, Magadane sogega doaga: i.
Bayan Yesu ya sallami taron, sai ya shiga jirgin ruwa ya tafi wajajen Magadan.