< Maga 2 >
1 Eso afae aligili, Yesu da Gabena: iame moilaiga bu hagi. Dunu huluane da E bu misi amo nabi dagoi.
Da ya dawo Kafarnahum bayan yan kwanaki kadan, aka ji cewa yana gida.
2 Dunu bagohame gilisibiba: le, diasu da nabai galu. Logo holei amoga golili sa: imu da hamedei galu. Yesu da Gode Ea sia: olelelaloba,
Da yawa suka taru a can, ba wuri har kofa, sai Yesu ya yi masu magana.
3 dunu biyaduyale da gadoi dialu dunu Yesuma doaga: musa: gisa misi.
Sai wadansu mutane su ka zo wurinsa dauke da wuni mutum shanyayye, mutane hudu na dauke da shi.
4 Be dunu bagohame gilisibiba: le, amola diasu ganodini golili sa: imu hamedeiba: le, ilia da diasu gado da: iya heda: le, figi hoga: le, efe bagele, oloi ea debea diasu ganodini sanasi.
Lokacin da ba su iya zuwa kusa da shi ba domin yawan jama'a, sai su ka daye jinkar dakin daidai da inda ya ke. Bayan da suka huda ramin suka saukar da gado wanda shanyayyen ke kwance a kai.
5 Yesu da ilia dafawaneyale dawa: su hou dawa: beba: le, gadoi dialu dunuma amane sia: i, “Nagofe! Na da dia wadela: i hou gogolema: ne olofoi dagoi!”
Da ganin bangaskiyarsu, Yesu ya ce wa shanyayyen mutumin, “Da, an gafarta maka zunuban ka”.
6 Be sema olelesu dunu mogili gadenene bulagi dialu, ilia asigi dawa: su ganodini amane dawa: i.
Amma wadansu marubuta da ke zaune a nan, suka yi tunani aransu.
7 “Defea hame galebe! E da lasogole sia: sa! Gode Hi fawane da gogolema: ne olofosu dawa: !”
Yaya wannan mutum zai yi magana haka? Ya yi sabo! wa ke iya gafarta zunubi “sai Allah kadai?”
8 Be Yesu, ilia asigi dawa: su dawa: beba: le, ilima amane sia: i, “Dilia abuliba: le dilia dogo ganodini agoane dawa: lalabala?
Nan da nan Yesu ya sani a ruhunsa, abinda suke tunani a tsakaninsu. Ya ce masu, “Me ya sa kuke tunanin wannan a zuciyarku?
9 Dilia adi dawa: bela: ? Na da gadoi dialebe dunuma sia: mu, `Dia wadela: i hou Na da gogolema: ne olofoi dagoi!’ o `wa: legadole, dia debea gisawane masa!’ Adi sia: da asaboila: ?
Me yafi sauki a cewa shanyayyen mutumin, 'An gafarta maka zunuban ka' ko kwa a ce masa, 'tashi, ka dauki shinfidarka, ka yi tafiyarka'?
10 Be Dunu Egefe da osobo bagade dunuma gogolema: ne olofosu ima: ne gasa defele gala. Amo dilia dawa: ma: ne, Na da hamomu.”
Amma domin ku san cewa Dan mutum na da ikon gafarta zunubi a duniya, ya ce wa shanyayyen,
11 Amalalu, E da gadoi dialu dunuma amane sia: i, “Wa: legadole, dia debea gisawene diasuga masa.”
''Na ce maka, tashi, dauki tabarmanka, ka tafi gidan ka.”
12 Amalalu, gadoi dialu dunu da amogaluwane wa: legadole, dunu huluane odagiaba, ea debea gaguia gadole, gisawane, asi. Amo hou dunu huluane fofogadigili ba: i. Ilia beda: iwane Godema nodone, amane sia: i, “Dafawane! Wali eso musa: hame ba: su hou da degabo ba: i dagoi.”
Sai nan da nan ya tashi ya dauki tabarmarsa, ya fita gidan a gabansu, dukansu su ka yi mamaki, su ka girmama Allah, ''suka ce ba mu taba ganin abu irin wannan ba.”
13 Amalalu, Yesu da bu Ga: lili Hano Wayabo bega: asi. Dunu bagohame da Ema doaga: beba: le, E da Gode Sia: ilima olelei.
Ya sake fita gefen tafki, dukan taron jama'a suka zo wurinsa, sai ya koya masu.
14 Laloba, Yesu da A: lafiase ea mano amo ea dio Lifai, su lidisu sesei ganodini esalebe ba: i. Yesu da ema amane sia: i, “Nama fa: no bobogema!” Amalalu, Lifai da wa: legadole, Yesuma fa: no bobogei.
Sa'adda ya na wucewa, ya ga Levi dan Halfa yana zaune a wurin karbar haraji, sai ya ce masa, “Ka biyo ni.” Ya tashi, ya bi shi.
15 Amalalu, fa: no, Yesu amola Ea ado ba: su dunu da Lifai ea diasuga ha: i manusa: doaga: i. Su lidisu dunu amola wadela: i hamosu dunu bagohame da Ea sia: nabimu hanaiba: le, ilima gilisi.
Sa'adda Yesu ya shiga gidan Levi yana cin abinci, masu karbar haraji da masu zunubi da yawa su ka zo wurinsa da almajiransa, jama'a masu yawan gaske suka ka bi shi.
16 Fa: lisi fi dunu ilia Sema olelesu dunu esalebe ba: i. Ilia da Yesu amola wadela: i hamosu dunu gilisili ha: i nanebe ba: beba: le, Yesu Ea fa: no bobogesu dunuma amane adole ba: i, “Yesu da abuliba: le su lidisu dunu amola wadela: i hamosu dunu amoea gilisili ha: i nanabela: ?”
Da Marubuta wadanda su ke Farisawa, sun ga cewa Yesu na cin abinci da masu zunubi da masu karbar haraji, sai su ka ce wa almajiransa, “Me ya sa ya ke ci da masu karbar haraji da mutane masu zunubi?”
17 Yesu da ilia sia: nabi. E amane sia: i, “Hame oloi dagumui dunu da manoma legesu dunuma hame maha, - oloi dunu fawane. Na da ida: iwane gasa fi dunu lidimusa: hame misi. Be Na da wadela: i dunu ilia hou sinidigima: ne, amo lidimusa: misi dagoi.”
Da Yesu ya ji wannan ya ce masu, “Mutane wadanda ke da lafiya a jiki ba su bukatar likita; sai dai ko marasa lafiya ke bukatarsa. Ban zo domin in kira mutane masu a dalci ba, amma mutane masu zunubi.”
18 Yone Ba: bodaise ea fa: no bobogesu dunu amola Fa: lisi dunu ilia ha: i mae nawane sia: ne gadosu amo hou hamonanu. Amo hou dawa: beba: le, dunu eno da Yesuma doaga: le, amane sia: i, “Yone amola Fa: lisi dunu ilia fa: no bobogesu dunu da ha: i mae nawane sia: ne gadosu hou hamonana. Be dia ado ba: su dunu da amo hou hame hamosa. Abolebela: ?”
Almajiran Yahaya da Farisawa suna azumi, sai wadansu mutane suka zo suka ce, “Don me almajiran Yahaya da almajiran Farisawa na azumi amma na ka almajiran ba su yi?”
19 Yesu E bu adole i “Uda lamu dunu da esalebeba: le, ea uda lamu fidisu dunu abuliba: le ha: i manu hame moma: bela: ? E esalebeba: le, amo hou da hamedei.
Sai Yesu yace masu, “Abokan ango, za su yi azumi sa'adda ango yake tare da su? muddin suna tare da ango ba za su yi azumi ba.
20 Be eso da misunu amoga Gode da uda lamu dunu Hi samogemu. Amasea, amo esoga, ilia da ha: i mae nawene sia: ne gadosa esalumu.
Amma kwanaki za su zo da za a dauki angon daga gare su, a wadancan kwanakin ne, za su yi azumi.
21 Dunu da da: i salasu hea gadelai amoga nodomemusa: , da: i salasu gaheabolo hame gadelasa. Agoane hamosea, e da gaheabolo abula gadelai agoane ba: mu amola gaheabolo abula da hea amoga noga: le hame madelagi ba: mu.
Babu wanda zai dinka sabuwar riga ya hada ta da tsohuwar riga, sai rigar ta yage, kuma ta yi mummunar yagewa.
22 Amola dunu ilia da waini gaheabolo amo ohe gadofo waini hano dili nasu hea amo ganodini hame sala. Amasea, waini gaheabolo da dena heda: sea, gadofo da fudagala: le, waini da udigili sogadigili, gadofo amola wadela: lesi dagoi ba: mu. Waini gaheabolo amo ohe gadofo waini hano dili nasu gaheabolo ganodini salimu da defea.
Babu wanda zai sa sabon ruwan inabi a cikin tsohuwar salka, ai sai salkar ta fashe kuma ruwan inabin ya zube. duka biyu ruwan inabin da salkar arasa su. A maimakon haka, sai ka sanya sabon ruwan inabi cikin sabuwar salka.”
23 Sa: bade eso amoha, Yesu amola Ea ado ba: su dunu da gagoma bugi ganodini lalu. Ea ado ba: su dunu da gagoma faili nanu.
A ranar asabar Yesu ya tafi cikin gonakin hatsi, sai almajiransa su ka fara zagar hatsi,
24 Fa: lisi dunu ilia da Yesuma amane adole ba: i, “Dia ado ba: su dunu da abuliba: le Sa: bade sema wadela: sala: ?”
Sai Farisawa su ka ce masa, “Duba, don me suke yin abin da bai dace a yi ranar Asabar ba?”
25 Yesu E bu adole i, “Dilia Gode Sia: Dedei idibala: ? Da: ibidi amola ea baligiga aligisu dunu ilia ha: i nababeba: le,
Yace masu, Ba ku karanta ba abinda Dauda ya yi sa'adda yake jin yunwa, shi da mutanen da ke tare da shi?
26 Gode Ea diasu ganodini golili sa: ili, (amo esoga Abaia: da da Godema gobele salasu dunu hina esalu) agi ga: gi Godema imunusa: ligisi, amo lale nanu, ea fidisu dunuma i dagoi. Amo agi ga: gi da sema bagade. Gobele salasu dunu fawane nasu. Be Da: ibidi da lale nanu amola ea fidisu dunu ilima i dagoi.”
Yadda ya shiga gidan Ubangiji, sa'adda Abiyata ya ke babban firist, ya ci gurasa da ke ta firist wadda bai dace wani ya ci ba sai Firistoci. Har kuma ya ba wadanda ke tare da shi.”
27 Sia: dagomusa: , E amane sia: i, “Gode da osobo bagade dunu fidima: ne, Sa: bade sema hamosu. Be Gode da Sa: bade eso hou fidima: ne, dunu fi hame hamoi.
Yesu yace, “Asabar an yi ta don mutum ne, ba a yi mutum don Asabar ba.
28 Amaiba: le, Dunu Egefe da liligi huluane amola Sa: bade eso amoma Hina esala!”
Saboda haka, Dan Mutum Ubangiji ne, har da na Asabar.”