< Maga 16 >

1 Sa: bade eso aligili, amogalu, Meli Ma: gadala, Ya: mese ea ame Meli amola Saloumi, ilia da manoma Yesu Ea da: i hodo legemusa: bidi lai.
Bayan ranar assabaci, Maryamu Magadaliya da Maryamu uwar Yakubu da Salomi, suka sayo man shafawa mai kamshi domin shafe jikin Yesu saboda jana'iza.
2 Ilia da Sada: i hahabedafa Yesu Ea gele gelaboga doaga: musa: asi.
Da safiyar ranar farko ta mako sai suka tafi kabarin a dai dai fitowar rana.
3 Asili, ilia da amane sia: dasu, “Nowa da nini fidili, logo ga: su bebesole doasima: bela: ?” (Bai gele da bagadedafa ba: i.)
Suna magana a tsakaninsu suna cewa, wanene zai gangarar da dutsen da aka rufe bakin kabarin da shi?”
4 Be ilia ba: le gadole, logo ga: su bagade da bebesole fasili, logo da doasi dagoi ba: i.
Da suka daga ido, sai suka ga an riga an gangarar da dutsen, domin yana da girma.
5 Amalalu, ilia da gele gelabo ganodini golili sa: i. Ilia da beda: ga fofogadigi galu, ayeligi dunu ahea: ya: i abula amoga idiniginisi, gele gelabo lobodafa la: ididili esalebe ba: i.
Da suka shiga cikin kabarin sai ga wani saurayi saye da farar tufa, yana zaune a hannun dama, suna mamaki.
6 E da ilima amane sia: i, “Mae beda: ma! Na dawa: dilia da Na: salede dunu Yesu bulufalegeiga medoi, amo hogosa. E da guiguda: hame. E da uhini wa: legadoi. Ba: ma! Sogebi amoga ilia da E ligisi da goea!
Sai ya ce masu, “Kada ku ji tsoro. Kuna neman Yesu banazare, wanda aka giciye. Ya tashi! Baya nan. Ku duba wurin da aka kwantar dashi.
7 Be wali dilia Ea ado ba: su dunu amola Bida ilima amo hou olelela masa! ‘Yesu da Ga: lili sogega dilima bisili masunu. Amo sogega dilia da Ea musa: sia: i defele, Yesu ba: mu.’ Amo sia: olelela masa!”
Sai ku je, ku gaya wa almajiransa da Bitrus cewa ya rigaya ya yi gabanku zuwa Galili. A can zaku ganshi, kamar yadda ya fada maku.”
8 Amalalu, uda ilia beda: ga fofogadigili yaguguiba: le, gele gelabo yolesili, hobea: i dagoi. Ilia da beda: iba: le, eno dunuma hame sia: i. (Maga 16:9-20 da musa: dafa meloa dedei amo ganodini hame dedene legei. Amabela: ? Eno dunu da fa: no amo meloa dedebela: ?)
Suka fita daga cikin kabarin da gudu suna rawar jiki da mamaki, ba su cewa kowa komai ba domin suna jin tsoro.
9 (note: The most reliable and earliest manuscripts do not include Mark 16:9-20.) Yesu da Sada: i hahabedafa uhini wa: legadoloba, Meli Ma: gadala da Ea da: i hidadea ba: i. Musa: , Yesu da Fio a: silibu fesuale gala, Meli ea dogo ganodini aligila sa: i, amo fadegale fasi dagoi.
(note: The most reliable and earliest manuscripts do not include Mark 16:9-20.) Da safiyar ranar farko ta mako ya fara bayyana kansa ga Maryamu Magadaliya wadda ya kori aljannu guda bakwai daga cikinta.
10 Meli da asili, Yesu Ea sigi ahoasu dunu disa esalu, ilima Yesu da wa: legadoi dagoi, amo olelei.
Sai ta tafi ta shaida wadanda suke tare da shi suke makoki da kuka.
11 Be Meli da Yesu da esalebe amola e da Ea da: i ba: i dagoi, amo oleleiba: le, ilia da ea sia: dafawaneyale hame dawa: i.
Sai suka ji cewa ya tashi kuma ta ganshi, amma basu gaskata ba.
12 Fa: no, Yesu da da: i hisuwane hamone, misini, Ea ado ba: su dunu aduna soge enoga lalebe, elama misi dagoi.
Bayan wadannan al'amura ya bayana kansa ta wata siffa ga mutum biyu sa'ilin da suke tafiya akan hanya.
13 Ela da bu sinidigili, eno ado ba: su dunuma adole i. Be ilia da amo sia: dafawaneyale hame dawa: i.
Sai suka tafi suka gaya wa sauran almajiransa, duk da haka basu gaskata ba.
14 Fa: nodafa, Yesu da Ea ado ba: su dunu gidayale gala ilima misi. Ilia da ha: i nanebe ba: i. Eno dunu da Ea da: i hodo bu esalebe ba: i dagoi. Be amo gilisi ado ba: su dunu ilia da dafawaneyale hame dawa: beba: le, Yesu da ilima gagabole sia: i.
Bayan wani lokaci, Yesu ya bayyana kansa ga almajiransa su goma sha daya, ya tsauta masu saboda rashin gaskatawa da taurin zuciya, bayansun ji daga wadanda suka ganshi bayan ya tashi daga matattu.
15 E da ilima amane sia: i, “Dilia! Osobo bagade soge huluane amoma asili, fifi asi gala dunu huluane nabima: ne, Na sia: ida: iwane olelema!
Sai ya umarcesu cewa “Ku tafi cikin duniya ku yi bishara ga dukan halitta.
16 Nowa dunu da dafawaneyale dawa: sea: , hanoga fane salasisia, e da eso huluane Fifi Ahoanusu ba: mu. Be nowa da dafawaneyale hame dawa: sea, e da gugunufinisima: ne fofada: su ba: mu.
Wanda ya ba da gaskiya aka kuma yi masa baftisma, zaya sami ceto, wanda baya bada gaskiya ba za ya hallaka.
17 Na hou lalegagui dunu da musa: hame ba: su gasa bagade hou hamomu. Ilia da Na Dioba: le sia: sea, wadela: i a: silibu eno dunu ilia dogoga aligila sa: i, amo da fadegale fasimu. Ilia gona: suga sia: hisu hisu sia: mu.
Wadannan alamu za su kasance da wadanda suka gaskata; a cikin sunana, za su fidda aljannu, za su yi magana da sabbin harsuna.
18 Ilia da medosu sania gaguia gadosea, o bogosu hano nasea, hame bogomu. Ilia da oloi dunu amoga ilia lobo ligisia, oloi da uhimu.”
Za su dauki macizai da hannayesu, idan sun sha guba ba ta cutar dasu ba, za su dibiya hannayensu ga marasa lafiya, za su sami warkaswa.”
19 Yesu da Ea fa: no bobogesu dunuma sia: nanu, Gode da E Hebene sogega lale gadoi. E da Gode Ea gasa bagade lobodafadili fi dagoi.
Bayan Ubangiji ya gama magana da su, sai aka dauke shi zuwa sama in da zai zauna a hannun dama na Allah.
20 Amalalu, Ea fa: no bobogesu dunu da asili, soge huluane amo ganodini Ea sia: olelelalu. Hina Yesu Gelesu da ilia hawa: hamonanu fidisu. Amola ilia sia: da dafawane amo olelema: ne, E da ilia sia: fa: no amo gasa bagade musa: hame ba: su hou hamosu. Sia: Ama Dagoi
Almajiransa kuma suka tafi ko'ina suna sheilar bishara. Ubangiji kuma yayi aiki tare da su, yana tabbatar da kalma ta wurin ayukan al'ajiba tare da su.

< Maga 16 >