< Maga 11 >
1 Yesu amola ea ado ba: su dunu Yelusaleme moilai bai bagadega doaga: musa: asili, moilai aduna amo Bedefage amola Bedani gadenenewane doaga: le, Olife Goumiga doaga: i. Yesu da Ea ado ba: su dunu aduna E bisimusa: asunasi.
Da suka kusa Urushalima, kusa da Betafaji, da Betanya, wajen dutsen zaitun, sai Yesu ya aiki almajiransa biyu
2 E da elama amane sia: i, “Amo moilai ania midadi diala, amoga asili, golili sa: ili, ania da dougi ea mano amoma dunu da hame fila heda: i, amo bagelesi ba: mu. Amo ea bagelesi fadegale, dougi mano Nama oule misa.
ya ce masu, “ku shiga kauyen can kusa da mu. Da zarar kun shiga za ku ga aholaki a daure, wanda ba a taba hawa ba. Ku kwance shi, ku kawo mani.
3 Eno dunu da alia logo hedofamusa: gagabole sia: sea, ali agoane sia: ma, `Hina da amo dougi Ema hawa: hamomusa: gini lamu. Amasea, E da hedolo dima bu asunasimu!’”
In wani ya ce maku, “Don me kuke haka? ku ce, 'Ubangiji ne yake bukatarsa, zai kuma komo da shi nan da nan.”'
4 Amalalu, asili, ela da dougi ea mano moilai logo holei gadenene logoga bagesi ba: i.
Sai suka tafi, suka tadda aholakin a daure a kofar gida a bakin hanya, suka kwance shi.
5 Ela da amo ea bagelesi fadegalaloba, ouligisu dunu lelu amo elama amane adole ba: i, “Ali da abuliba: le dougi mano ea bagelesi fadegasala: ?”
sai wadanda suke tsaye a gun suka ce masu, “Don me kuke kwance aholakin nan?
6 Amalalu, ela da Yesu Ea olelei bu adole i. Amalalu, ilia da gagaboi sia: yolesi.
Suka fada masu abinda Yesu yace, sai suka kyale su suka tafi.
7 Ela da dougi ea mano Yesuma oule misi. Ilia da ilia abula dougi ea baligi da: iya ligisi. Yesu da amo dougi da: iya fila heda: i.
Almajiran nan biyu suka kawo wa Yesu aholakin, suka shimfida mayafansu a kai, sai ya hau.
8 Dunu bagohame da ilia abula fadegale, logoga ligisisi. Eno da sogega asili, ifa amoda damuni, amo amola logoga ligisi.
Sai mutane da yawa suka shimfida mayafansu a hanya, wadansu kuma suka baza ganyen da suka yanko daga filayen.
9 Amalalu, dunu bagohame bisili, eno Yesuma fa: no bobogele, huluane bagadewane nodone sia: nanu, “Godema nodoma! Gode da Hina Gode Ea Dio laiwane misi Dunu Ema hahawane dogolegele hamomu da defea!
Wadanda suke gaba da shi da wadanda ke bin bayansa suka yi sowa suna cewa, “Hosanna! Albarka ta tabbata ga mai zuwa cikin sunan Ubangiji.
10 Ninia ada Da: ibidi ea ouligibi hou da misunu. Gode da amo hahawane dogolegele imunu! Godema nodone sia: ma!”
Albarka ta tabbata ga mulkin nan mai zuwa na Ubanmu Dawuda! Dukaka a cikin sama!”
11 Amalalu, Yesu da Yelusaleme moilai bai bagadega doaga: i. E da Debolo Diasuga golili sa: ili, liligi huluane ba: i dagoi. Be gasimuba: le, E amola Ea ado ba: su dunu fagoyale gala da Bedani moilaiga asi.
San nan Yesu ya shiga Urushalima, ya shiga Haikalin. Sai ya dudduba komai, da magariba ta yi, ya fita ya tafi Betanya tare da goma sha biyu nan.
12 Golale, hahabe, ilia Bedani moilai yolesili, logoga ahoanoba, Yesu da ha: i nabi.
Kashe gari, suka tashi daga Betanya, sai ya ji yunwa.
13 E da figi ifa sogebi fonobahadi sedade amoga lelebe ba: i. E da amoga ha: i manu faimusa: asi. Be figi ea ha: i manu legesu eso da hame doaga: beba: le, E da lubi fawane ba: i.
Da ya hango itacen baure mai ganye daga nesa sai ya je ya ga ko za sami 'ya'ya. Da ya iso wurinsa bai ga komai ba sai ganye, don ba lokacin 'ya'yan baure ba ne.
14 Amaiba: le, Yesu da amo figi ifama amane sia: i, “Dia ha: i manu amo dunu ilia da hobea hamedafa manu!” Ea ado ba: su dunu ilia da amo sia: nabi dagoi. (aiōn )
Sai ya ce wa bauren, “Kada kowa ya kara cin ''ya'yanka har abada!” Almajiransa kuwa sun ji maganar. (aiōn )
15 Ilia da Yelusaleme moilai bai bagadega doaga: le, Debolo Diasu ganodini golili sa: i. Yesu da muni bidi lasu dunu huluane gadili se fasi. E da bidi lasu hamosu dunu ilia fafai amola sio bidi lasu dunu ilia fisu delegili fasi.
Suka iso Urushalima, da shigar su, ya kori masu saye da sayarwa, ya watsar da taburan 'yan canjin kudi, da kujerun masu sayar da tantabaru.
16 E da dunu amo da Debolo Diasu gagoi ganodini liligi gisawane ahoasu, ilia logo hedofai dagoi.
Ya hana kowa ya dauki wani abu da za a i ya sayarwa a cikin haikalin.
17 E da dunu huluanema sia: olelei, amane, “Gode Sia: da agoane dedei diala, `Na diasu da dunu fifi asi gala ilia sia: ne gadosu diasu gala!’ Be dilia da amo wamolasu dunu ilia wamoaligisu diasu agoane hamoi dagoi.”
Sai ya koyar da su cewa, “Ashe ba rubuce yake ba, “Za a kira gidana gidan addu'a na dukan al'ummai? Amma ku kun mayar da shi kogon yan fashi”.
18 Gobele salasu hina dunu amola sema olelesu dunu da amo sia: nabaloba, Yesu medole legemu logo hogoi helei. Be dunu huluane da Yesu Ea olelei nababeba: le bagadewane fofogadigi. Amaiba: le, gobele salasu amola sema olelesu dunu da Yesuba: le beda: i galu.
Da mayan Faristoci da marubutan attaura suka ji maganar da ya yi, sai suka nami hanyar da za su kashe shi. Amma suka ji tsoronsa domin dukkan taron na mamakin koyarwarsa.
19 Daeya doaga: loba, Yesu amola Ea ado ba: su dunu da Yelusaleme moilai bai bagade yolesili asi.
Kowace yamma kuma, sukan fita gari.
20 Golale, hahabe, ilia da logoga ahoanoba, figi ifa ea amoda amola lubi huluane da bioi dagoi ba: i.
Da safe suna wucewa, sai suka ga bauren nan ya bushe.
21 Bida da aya hamoi bu dawa: beba: le, Yesuma amane sia: i, “Hina! Ba: ma! Amo figi ifa Di da gagabusu aligima: ne sia: i, amo da bioi dagoi.”
Bitrus kuwa ya tuna ya ce “Malam, dubi! Baurenan da ka la'anta ya bushe.”
22 Yesu da bu adole i, “Gode Ea hou dafawaneyale dawa: ma!
Yesu ya amsa masu ya ce, “ku gaskata da Allah.”
23 Na da dilima dafawane sia: sa! Nowa da mae asaboiwane be dafawaneyale dawa: iwane amo agolo amoma agele, bu hanoa sa: ima: ne sia: sea, amo hou hamoi dagoi e da ba: mu.
Hakika, ina gaya maku, duk wanda ya ce wa dutsen nan tashi ka fada cikin tekun', bai kuwa yi shakka a zuciyarsa ba, amma ya gaskata haka kuwa zai faru, haka kuwa Allah zai yi.
24 Amaiba: le, Na da dilima sia: sa! Dilia sia: ne gadosea, adi liligi adole ba: sea, dilia asigi dawa: su ganodini amo liligi da lai dagoiyale dafawaneyale dawa: sea, dilia da amo liligi lamu.
Saboda haka ina dai gaya maku, komai kuka yi addu'a kuka roka, ku gaskata cewa samamme ne, zai kuma zama naku.
25 Amola dilia wa: legadole, Godema sia: ne gadosea, dilia eno dunuma ougi galea, goe dunu ea wadela: i hou gogolema: ne olofoma. Dilia agoane hamosea, dilia Ada muagado esala da dilia wadela: i hou gogolema: ne olofomu.
Duk sa'add da kuke addu'a ku gafarta wa wadanda suka yi maku laifi, domin Ubanku shima zai gafarta maku naku laifi.”
26 Be dilia da eno dunu ilia wadela: i hou hame gogolema: ne olofosea, dilia Ada muagado esala da dilia wadela: i hou hame gogolema: ne olofomu.”
(Amma in baku gafartawa mutane laifofinsu ba, Ubanku ma da ke sama ba zai gafarta maku ba.)
27 Amalalu, ilia da Yelusaleme moilai bai bagadega doaga: i. Yesu da Debolo Diasu ganodini lalaloba, gobele salasu hina dunu, sema olelesu dunu amola asigilai dunu da Ema doaga: i.
Da suka sake dawowa Urushalima. Yasu na tafiya cikin haikali, sai manyan firistoci, da marubuta, da dattawa suka zo wurinsa,
28 Ilia da Ema amane adole ba: i, “Ninima adoma! Dia hou da abuliba: le agoane hamonanebela: ? Nowa da Di ilegeiba: le, Di da agoane hamosala: ?”
suka ce masa, “Da wanne iko kake yin wadanan abubuwa? Ko kuwa wa ya ba ka ikon yinsu? “
29 Yesu E bu adole i, “Na amola da dilima afadafa adole ba: su gala. Nama dabe adole ima!
Sai Yesu ya ce masu, “Zan yi maku wata tambaya. ku ba ni amsa, ni kuwa zan gaya maku ko da wanne iko ne nake yin wadannan abubuwan.
30 Yone Ba: bodaise e da hanoga fane salasu hamoma: ne, nowa ilegebela: ? Gode da ilegebela: ? o osobo bagade dunu fawane adobela: ?”
Baftismar da Yahaya yayi, daga sama take ko kuwa daga mutum take? ku bani amsa”.
31 Amalalu, ilia gilisili bu adole ima: ne sia: dasu agoane, “Ninia da Gode adoiba: le e hamosu amo sia: sea, E da agoane sia: mu, `Dilia abuliba: le dafawaneyale hame dawa: bala?’
Sai suka yi mahuwara da juna, suka ce, “in kuwa muka ce, 'daga sama take,' za ya ce, “To, don me ba ku gaskata shi ba?
32 Be ninia da osobo bagade dunu adoiba: le, Yone e ba: bodaise hamoi sia: sea,” (Dunu huluane ilia da Yone da balofede dunudafa dawa: beba: le, ilia da Yu dunuba: le beda: i galu.)
In kuwa muka ce, “amma in muka ce ta mutum ce zasu jejjefemu domi suna jin tsoron jama'a, don duk kowa ya tabbata, cewa Yahaya annabi ne.
33 Amaiba: le ilia da Yesuma bu adole i, “Yone Ba: bodaise hanoga fane salasu hamoma: ne ilegesu dunu ninia hame dawa:” Yesu da ilima amane sia: i, “Na amola nowa ea ilegebeba: le na gasa bagade hou hamosa, Na da dilima hame olelemu.”
Sai suka amsa wa Yesu suka ce, “Ba mu sani ba” Yesu ya ce masu, “Haka ni kuma ba zan fada muku ko da wanne iko nake yin abubuwan nan ba.”