< Malagai 4 >
1 Hina Gode Bagadedafa da amane sia: sa, “Eso da mana, amoga wadela: i hamosu dunu amola hidale gasa fi dunu huluane da gilisili gisi agoane laluga nenanebe ba: mu. Amo esoga ili da laluga nene dagole, susei hamedafa ba: mu.
“Tabbatacce rana tana zuwa; za tă yi ƙuna kamar wutar maƙera. Dukan masu girman kai da kowane mai aikata mugunta zai zama ciyawa, wannan rana mai zuwa za tă ƙone su. Babu saiwa ko reshen da za a bar musu,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
2 Be dilia, Nama nabasu dunu, dilia da Na gaga: su gasa bagade hou dili gaga: ma: ne, eso ea heda: su hou defele dilima heda: lebe ba: mu. Amola eso ea digagala: su defele, dilia uhinisisu houdafa ba: mu. Bulamagau mano da ea gagoi logo doasi dagoi ba: sea, hahawane gadili lala, amo defele dilia da hahawane halegale lalumu.
Amma ku da kuke girmama sunana, ranar adalci za tă fito tare da warkarwa a fikafikanta. Za ku kuwa fita kuna tsalle kamar’yan maruƙan da aka sake daga garke.
3 Amo eso bagadega Na da gasa bagade hamosea, dilia da wadela: i hamosu dunu ilima osa: le heda: le, ilia da dilia emo hagudu osobo gulu agoane ba: mu.
Sa’an nan za ku tattake mugaye; za su zama toka a ƙarƙashin tafin ƙafafunku a ranar da zan aikata waɗannan abubuwa, in ji Ubangiji Maɗaukaki.
4 Dilia da olelesu, amo Na da Na hawa: hamosu dunu Mousesema olelei, amo bu dawa: ma. Amo sema amola hamoma: ne sia: i Na da Sainai Goumia, Isala: ili dunu huluane ilima nabawane fa: no bobogema: ne, Mousesema i.
“Ku tuna da dokar bawana Musa, ƙa’idodi da dokokin da na ba shi a Horeb domin dukan Isra’ila.
5 Amo eso bagadedafa Na da hamosea, osobo bagade fifi asi gala dunu huluane da bagadewane beda: mu. Be hidadea, Na da balofede dunu Ilaidia amo dilima asunasimu.
“Ga shi, zan aika muku da annabi Iliya kafin babbar ranan nan mai banrazana ta Ubangiji tă zo.
6 E da eda amola mano huluane gilisilisimu. Be agoane hame ilegei ganiaba, Na da dilia soge wadela: lesila: loba.” Sia: ama dagoi
Zai juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, zukatan’ya’ya kuma ga iyayensu; in ba haka ba zan bugi ƙasar da hallaka gaba ɗaya.”