< Malagai 3 >

1 Hina Gode Bagadedafa da agoane adole iaha, “Na da Na sia: sia: na ahoasu dunu, Na logo fodoma: ne, amo asunasimu. Amasea, Hina Gode amo dilia hogoi helesa, E da hedolodafa Ea Debolo diasuga doaga: mu. Amo sia: sia: na ahoasu dunu dilia ba: mu hanai gala, amo da misini, Na gousa: su amo dilima sisia: mu.
“Duba, zan aika manzona, wanda zai shirya hanya a gabana. Sa’an nan a farat ɗaya Ubangiji wanda kuke nema zai zo haikalinsa. Manzon alkawari, wanda kuke sa zuciya kuwa zai zo,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
2 Be e da masea, nowa da moloiwane leloma: bela: ? E da aliaguda: lalebe ba: sea, nowa da mae bogole esaloma: bela: ? E da nigima: doga: su liligi gasa bagade agoai ba: mu, amola lalu bagade amo da silifa amola gouli ledo fadegasu agoane ba: mu.
Amma wa zai jure wa ranar zuwansa? Wa zai iya tsaya sa’ad da ya bayyana? Gama zai zama kamar wuta mai tace ƙarfe, ko sabulu mai wanki.
3 E da dunu amo da silifa amola gouli amoga ledo doga: su, amo defele e da fofada: musa: misunu. Amo silifa amola gouli hahamosu dunu da silifa amola gouli amoga ledo doga: sa, amo defele Hina Gode Ea sia: sia: na ahoasu dunu da gobele salasu dunu ilima ledo doga: sea, ilia da gobele salasu noga: idafa bu gaguli misunu.
Zai zama kamar mai tace azurfa da mai tsarkaketa; zai tsabtacce Lawiyawa, yă kuma tace su kamar zinariya da azurfa. Sa’an nan Ubangiji zai sami mutanen da za su kawo hadayu a cikin adalci.
4 Amasea, Yelusaleme moilai bai bagade dunu amola Yuda fi dunu huluane da Hina Godema gobele salasu liligi gaguli masea, Hina Gode da musa: agoane iasu amoma hahawane ba: mu.
Hadayun Yahuda da na Urushalima za su zama yardajje ga Ubangiji, za su zama kamar a kwanakin da suka wuce, kamar a shekarun baya.
5 Hina Gode Bagadedafa da amane sia: sa, “Na da dilima aliaguda: lalebe ba: sea, fofada: mu galebe. Na da wadela: i hamosu dunuma fofada: mu amo fefedoasu dunu, inia uda adole lasu dunu, ogogosu dunu, nowa da ea hawa: hamosu dunuma ea bidi imunu sia: i amo hame iaha, nowa da didalo, guluba: mano amola ga fi ilima wadela: le hamosu dunu amola Nama hame nodosu dunu, amo huluane ilima Na da fofada: mu,” Hina Gode da amane sia: sa.
“Ta haka zan zo kusa da ku don in yi hukunci. Zan hanzarta ba da shaida a kan masu yin sihiri, da mazinata da masu shaidar zur. Zan ba da shaida a kan waɗanda suke zaluntar ma’aikata a kan albashinsu, da waɗanda suke ƙwarar gwauraye da marayu, suna kuma hana baƙi samun adalci, ba sa ma tsorona,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
6 “Na da Hina Godedafa! Na da hame afadenesa. Amaiba: le, dilia Ya: igobe egaga fi mogili da hame fisi, esalebe ba: sa.
“Ni Ubangiji ba na canjawa. Shi ya sa ku zuriyar Yaƙub, ba a hallaka ku ƙaƙaf ba.
7 Dilia da dilia aowalali defele, Na Sema amo higabeba: le, wadela: lesi dagoi. Be wali dilia Nama sinidigima. Amasea, Na amola da dilima sinidigimu. Be dilia da Nama adole ba: sa, ‘Ninia da habodane Dima sinidigima: bela: ?’
Tun zamanin kakanninku, kun juye wa ƙa’idodina baya, ba ku kuma kiyaye su ba. Ku komo gare ni, ni kuma zan koma gare ku,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Amma sai kuka ce, ‘Yaya za mu koma gare ka?’
8 Na da dilima agoane adole ba: sa, ‘Godema ogogosu hamomu da defeala: ?’ Hame mabu! Amo da defea hame galebe. Be dilia da Nama ogogosu hou hamonana. Be dilia da Nama adole ba: sa, ‘Ninia da Dima habodane ogogosu hou hamosala: ?’ Na da dilima bu adole iaha, ‘Dilia Nama iabe, amo ‘daide’ (dilia gagui nabuane momogili, afae Nama iaha), amola hahawane udigili iasu hou amo ganodini Nama ogogosa.’
“Mutum zai iya yi wa Allah fashi ne? Duk da haka kun yi mini fashi. “Amma sai kuka ce, ‘Yaya muka yi maka fashi?’ “A wajen zakka da hadayu.
9 Isala: ili dunu fi huluanedafa da Nama ogogole hedebeba: le, Na gagabusu da ilima aligisa.
Kuna ƙarƙashin la’ana, dukan al’ummarku, domin kuna yin mini fashi.
10 Be dilia ogogosu hedesu fisili, “daide” liligi huluanedafa amo Debolo diasuga gaguli misa. Amasea, Debolo diasu ganodini, ha: i manu defele agoane da ba: mu. Nama adoba: le ba: ma. Amasea, Na da Hebene logo doasili, hahawane dogolegesu hou bagadedafa amo dilima gugudili sogadigimu. Amasea, dilia da liligi noga: idafa labeba: le, lelegesu diasu da baligili nabaidafa ba: mu.
Ku kawo dukan zakka cikin gidan ajiya, don a kasance da abinci a gidana. Ku gwada ni a wannan ku ga, ko ba zan buɗe taskokin sama in zubo muku albarka mai yawa, wadda har ba za ku rasa wurin sa ta ba, in ji Ubangiji Maɗaukaki.
11 Na da sia: beba: le, danuba: da dilia ha: i manu bugi amo hame wadela: lesimu. Amola dilia waini efe da waini fage bagohame legebe ba: mu.
Zan hana ƙwari su cinye hatsinku. Kuringar inabi a gonakinku kuma ba za su zubar da’ya’yansu kafin su nuna ba,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
12 Amasea, osobo bagade fifi asi gala dunu huluane da dilia da Gode Ea hahawane dogolegei fi amo sia: mu. Bai dilia soge da fimu noga: i soge ba: mu.
“Sa’an nan dukan al’ummai za su ce da ku masu albarka, gama ƙasarku za tă yi daɗin zama,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
13 Hina Gode da amane sia: sa, “Dilia da Na hou amoma lasogole bagadewane sia: su. Be dilia da agoane adole ba: sa, ‘Ninia da Dia hou olelema: ne adi sia: bela: ?’
“Kun faɗi mugayen abubuwa a kaina,” in ji Ubangiji. “Duk da haka kuka ce, ‘Me muka faɗa a kanka?’
14 Dilia da amane sia: su, ‘Gode Ea hawa: hamosu hamomu da hamedei. Ninia Hina Gode Bagadedafa Ea sia: amoga fa: no bobogemu amola Ema sinidigima: ne fofada: ne, asigi sia: sia: mu da hamedei liligi agoai galebe.
“Kun ce, ‘Ba amfani a bauta wa Allah. Wanda amfani muka samu ta wurin kiyaye umarnansa muna yawo kamar masu makoki a gaban Ubangiji Maɗaukaki?
15 Ninia ba: loba, gasa fi dunu ilia fawane da hahawane esala. Wadela: i dunu da hahawane liligi bagade gagusa. Amola, ilia da Godema wadela: i adoba: su hou hamonana, amola Gode da ilima se hame iaha,’ dilia da agoane sia: sa.”
A ganinmu, masu girman kai suna jin daɗi. Masu aikata mugunta kuwa ba arziki kaɗai suka yi ba, amma sukan gwada Allah da mugayen ayyukansu, su kuwa zauna lafiya.’”
16 Amasea, Hina Godema beda: iwane dawa: su dunu da gilisili sia: dasu. Amola Hina Gode da ilia sia: dasu nabi dagoi. Amola E ba: ma: ne, a:igele dunu da buga ganodini, dunu amola uda huluane da Hina Godema beda: iwane dawa: su amola Ema nodosu, ilia dio huluane dedei dagoi.
Sa’an nan waɗanda suke tsoron Ubangiji suka yi magana da juna, Ubangiji kuwa ya kasa kunne ya kuma ji. A gabansa aka rubuta a littafin tarihi waɗanda suke tsoron Ubangiji, suna kuma girmama sunansa.
17 Amola Hina Gode Bagadedafa da amane sia: i, “Amo dunu amola uda da Na fidafa esalumu. Na eso Bagadedafa da doaga: sea, ilia da Na dunudafa esalebe ba: mu. Osobo bagade ada da ea mano amo da ea hawa: hamosa, ilima asigiba: le gogolema: ne olofosa, amo defele Na da amo dunu ilima asigimu amola gogolema: ne olofomu.
“A ranar da na shirya ajiyayyen mallakata, za su zama nawa,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. “Zan ji kansu kamar yadda mahaifi cikin tausayi yakan ji kan ɗansa wanda yake masa hidima.
18 Amola Na fi dunu da Na houdafa bu ba: mu. Amola hou da fa: no moloidafa dunu amoga doaga: mu da hou hisu amola hou da wadela: i hamosu dunu amoma doaga: mu da hou hisu, amo ilia da ba: mu. Amola Nama hawa: hamosu dunu ilia da hou hisu ba: mu, amola Nama fa: no bobogemu higa: i dunu ilia da hou hisu ba: mu, amo ilia da dawa: mu.
Za ku kuma ga bambanci tsakanin masu adalci da mugaye, tsakanin waɗanda suke wa Allah hidima da kuma waɗanda ba sa yi.

< Malagai 3 >