< Luge 1 >
1 Amo sia: , na da di Diobalase, dima dedei. Ninima masu hou olelema: ne, dunu bagohame da logo hogoi helele, dedei.
Mutane da dayawa sun yi kokarin rubutu akan abubuwan da suka cika a tsakaninmu,
2 Am hou musa: ba: su dunu amola Gode Ea sia: olelesu dunu amo ilia adoi, ilia dedei.
kamar yanda suka danka mana su, wadanda tun daga farko suka zama shaidu da idanunsu kuma manzanni ne na sakon.
3 Amaiba: le, amo hou ea bai na musa: amola fa: no hogoi helebeba: le, na da sia: moloiwane dima dedemusa: dawa: i galu.
Sabili da haka, ni ma, bayan da na yi bincike da kyau akan yanayin wadannan abubuwa tun da farko na ga ya yi kyau in rubuta wadannan abubuwa bi da bi ya mafi girmaTiyofilas.
4 Amo hou huluane dia nabi, amo di noga: le dawa: ma: ne, na da amo meloa dedesa.
Ya zama haka domin ka san gaskiyar abin da aka koya maka ne.
5 Yudia soge hina bagade dunu, ea dio amo Helode, amo dunu esalebe galu, gobele salasu dunu fi Abaidia amo ganodini, gobele salasu dunu ea dio amo Segalaia esalu. Ea uda ea dio amo Ilisabede. Amo ea fi da Elane gobele salasu fi.
A cikin zamanin Hirudus, Sarkin Yahudiya, akwai wani firist mai suna Zakariya, daga yankin Abija. Matarsa daga cikin yaya mata na zuriyar Haruna ce, kuma sunan ta Alisabatu ne.
6 Ela da Gode ba: ma: ne, eso huluane hou ida: iwane hamosu. Gode Ea Sema huluane ela nabawane hamosu.
Dukan su biyu masu adalci ne a gaban Allah; marasa zargi a tafiyarsu cikin dukan dokoki da farilan Ubangiji.
7 Ilisabede da aligimeba: le amola ela da da: i hamoiba: le, ela da mano hame galu.
Amma ba su da da, domin Alisabatu ba ta haihuwa, kuma a wannan lokacin dukansu sun tsufa kwarai.
8 Eso afaega, Abaidia fi ilia Debolo ouligisu hawa: hamonanu. Segalaia da ea ilegei esoha amoga gobele salasu hawa: hamonanu.
Ya zama kuma a lokacin da Zakariya yana gaban Allah, yana yin hidimar sa ta firist bisa ga tsari da ka'idar aikinsa.
9 Gobele salasu hina dunu da ema ilegeiba: le, e da oloda da: iya gabusiga: manoma gobemusa: , Hina Gode Ea Debolo Diasu ganodini golili sa: i.
Bisa ga al'adar zaben firist da zai yi hidima, an zabe shi ta wurin kuri'a ya shiga cikin haikalin Ubangiji domin ya kona turare.
10 Dunu bagohame da gabusiga: manoma gobele salasu dawa: ma: ne, gadili sia: ne gadosa lelefulu.
Dukan taron Jama'a suna addu'a a waje a sa'adda ake kona turaren.
11 Amalalu, Gode Ea a: igele dunu misini, gobele salasu oloda ea lobodafa la: didili amoga dafulili lelebe ba: i.
A lokacin, mala'ikan Ubangiji ya bayana a gare shi yana tsaye a gefen daman bagadi na turaren.
12 Segalaia da a: igele dunu ba: loba, fofogadigili, bagadewane beda: i.
Zakariya ya firgita sa'adda ya gan shi; tsoro ya kama shi.
13 Be a: igele da ema amane sia: i, “Segalaia! Di mae beda: ma! Gode da dia sia: ne gadoi nababeba: le, Ilisabede da dunu mano lalelegemu. Ema Yone dio asulima.
Amma mala'ikan ya ce masa, “Kada ka ji tsoro, Zakariya, domin an ji addu'ar ka. Matar ka Alisabatu za ta haifa maka da. Za ka kira sunansa Yahaya.
14 E da lalelegesea, di da hahawane bagade ba: mu. E lalelegebeba: le, dunu bagohame da nodone sia: mu.
Za ka yi murna da farin ciki, kuma da yawa za su yi murna da haifuwarsa.
15 E da Hina Gode ba: ma: ne, gasa bagade hamomuyo. E da adini amola wadela: i hano hamedafa manu. E lalelegesea, hedolowane Gode Ea A: silibu amoga ea dogo da nabaiwane ba: mu.
Domin zai zama mai girma a gaban Ubangiji. Ba zai sha ruwan inabi ba ko wani abu mai sa maye, kuma zai cika da Ruhu Mai Tsarki tun daga cikin cikin mahaifiyarsa.
16 Ea sia: nababeba: le, Isala: ili fi dunu bagohame ilia sinidigili, ilia Hina Godema buhagimu.
Kuma mutanen Isra'ila da yawa za su juya zuwa ga Ubangiji Allahnsu.
17 E da Hina Godema bisili masunu. E da Elaidia ea gasa bagade hou agoane hamomuyo. Isala: ili eda amola ilia mano da ea sia: nababeba: le bu gousa: mu. Hame nabasu dunu da moloidafa dawa: su logoga buhagimu. Hina Gode da misunu. Amaiba: le, Yone da Gode Ea fi dunu Ema hahawane gousa: musa: , e da ili momagemu.”
Zai yi tafiya a gaban Unbangiji a cikin ruhu da ikon Iliya. Zai yi haka domin ya juya zuciyar Ubanni zuwa ga 'ya'yansu, domin marasa biyayya su yi tafiya a cikin tafarkin adalai. Don ya shirya wa Ubangiji mutanen da aka shirya dominsa.”
18 Segalaia da a: igele dunuma amane sia: i, “Amo sia: da dafawaneyale na da habodane dawa: ma: bela: ? Na amola na uda, ani da da: i hamoi wea!”
Zakariya ya ce wa mala'ikan, “Ta yaya zan san wannan? Ga shi na tsufa kuma matata tana da shekaru da yawa.”
19 A: igele da bu adole i, “Na dio da Ga: ibeliele. Na da Gode midadi Ea hawa: hamosa lela. E da amo sia: dima olelema: ne, na asunasi.
Mala'ikan ya amsa ya ce masa, “Nine Jibra'ilu, wanda ke tsaye a gaban Allah. An aiko ni in gaya maka wannan labari mai dadi.
20 Gode da amo sia: Ea ilegei eso dafawane hamomu. Be amo sia: di da dafawaneyale hame dawa: i. Amaiba: le, di da wali sia: hamedei esalumu. Di da ouiya: le esalu, na dima ilegei sia: i da dafawane doaga: sea fawane bu sia: baoumu.”
Kuma duba, za ka zama bebe, ba za ka iya magana ba, sai ran da wadannan abubuwa suka cika. Ya zama haka domin ba ka gaskanta da kalmomina ba, wadanda za su cika a daidai lokacin.”
21 Amalaloba, gadili esafulu dunu huluane, Segalaia bu misa: ne bagadewane ouesalebeba: le, e da Debolo Diasu ganodini abuliba: le bagadewane esalala: ? ilia agoane dadawa: lalu.
Sa'adda mutane suke jiran Zakariya. Sun yi mamaki yadda ya dauki lokaci sosai a cikin haikali.
22 E da ganodini ga ahoanebe ba: loba, sia: hamedei ba: beba: le, e da ganodini musa: hame ba: su liligi ba: i, ilia dawa: i galu. Sia: hamedeiba: le, e da ilima ea loboga fawane ado boba: su.
Amma da ya fita, bai iya yin magana da su ba. Sun gane da cewa ya ga wahayi lokacin da yake cikin haikali. Ya ci gaba da yi masu alamu, ba ya magana.
23 Ea Debolo Diasu hawa: hamosu dagoloba, Segalaia da ea diasuga buhagi.
Ya zama bayan da kwanakin hidimarsa suka kare, ya tafi gidansa.
24 Amalalu, fa: no ea uda Ilisabede da abula aguni, oubi biyale gala ea diasu mae fisili, ganodini esalu.
Bayan kwanakin nan, matarsa Alisabatu ta samu juna biyu. Ta boye kanta har na watani biyar. Ta ce,
25 E amane sia: i. “Hina Gode da na noga: le fidi. Na da aligimeba: le, gogosia: i, be Hina Gode da na gogosia: i fadegai dagoi.”
“Wannan shi ne abin da Allah ya yi mani da ya dube ni domin ya dauke kunyata a gaban jama'a.”
26 Ilisabede da abula aguni, oubi gafeyale esaloba, Gode da a: igele dunu Ga: ibeliele amo Ga: lili soge moilai Na: salede, amoma asunasi.
A cikin watan ta na shidda, an aiki Mala'ika Jibra'ilu daga wurin Allah zuwa wani birni a Galili mai suna Nazarat,
27 Amo moilaiga, a:fini dunuga hamedafa dawa: digi, ea dio amo Meli, esalu. Meli da Yousefe, (Da: ibidi aowa) ema sia: sili esalu. A: igele dunu da amo a: finima sia: musa: misi.
zuwa ga wata budurwa wanda aka ba da ita ga wani mutum mai suna Yusufu. Shi dan zuriyar Dauda ne, kuma ana kiran budurwar Maryamu.
28 Doaga: le, e da Melima amane sia: i, “Olofosu da dima diala! Gode da di noga: le ouligisa! E dima hahawane hou bagade iaha.”
Ya zo wurin ta ya ce, “A gaishe ki, ke da ki ke da tagomashi sosai! Ubangiji yana tare da ke.
29 Amo sia: nababeba: le, Meli da fofogadigili, beda: iwane amo sia: ea bai dawa: lalu.
Amma ta damu kwarai da wadannan kalmomi sai ta yi tunani ko wacce irin gaisuwa ce wannan.
30 Be a: igele dunu da bu adole i, “Meli! Mae beda: ma! Gode da dima hahawane hamoi dagoi.
Mala'ikan ya ce mata, “Kada ki ji tsoro, Maryamu, domin kin samu tagomashi a wurin Allah.
31 Di da abula aguni, dunu mano lalelegemu. Di da amo manoma Yesu dio asulimu.
Duba, za ki sami juna biyu, za ki haifi da. Za ki kira sunansa 'Yesu'.
32 E da gasa bagade hamomuyo. E da Gode Gadodafa Ea Egefedafa Dio lamu. Hina Gode da Ema Hina Bagade Hou, Ea siba osobo bagade fi eda Da: ibidi ea hou agoane, Ema imunu.
Zai zama mai girma, kuma za a ce da shi Dan Allah Madaukaki. Ubangiji Allah zai ba shi kursiyin ubansa Dauda.
33 E da eso huluane mae fisili, Ya: igobe egaga fi, ilima Hinawane esalumu. Ea Hinadafa Hou da hamedafa dagomu.” (aiōn )
Zai yi mulkin dukkan gidan Yakubu har abada, kuma mulkinsa ba shi da iyaka.” (aiōn )
34 Be Meli da bu adole ba: i, “Abolebela: ? Na da dunu hame fiba: le, na da habodane mano lama: bela: ?”
Maryamu ta ce wa mala'ikan, “Yaya wannan zai faru, tun da shike ni ban san namiji ba?”
35 A: igele dunu da bu adole i, “Gode Ea A: silibu Hadigidafa da dima misini, di da Gode Ea gasa bagade hou dawa: mu. Amasea, mano dudubu dia hagomo ganodini hamoi da lalelegesea, ilia da Ema Gode Egefedafa dio asulimu.
Mala'ikan ya amsa ya ce mata, “Ruhu Mai-tsarki zai sauko a kan ki, kuma ikon Madaukaki zai lullube ki. Sabili da haka, za a kira mai tsarkin da za ki haifa Dan Allah.
36 Diaba Ilisabede dawa: ma. E da aligime, amola mano lamu hamedei ilia sia: daha. Be e da wali oubi gafeyale gala abula agui ba: i dagoi.
Ki kuma duba, ga 'yar'uwarki Alisabatu ta samu juna biyu a tsufanta. Watannin ta shida kenan, ita wadda aka kira ta bakarariya.
37 Liligi afae Gode da hahamomu hamedei da hamedafa gala.”
Gama babu abin da ba shi yiwuwa a wurin Allah.”
38 Amalalu, Meli da amane sia: i. “Na da Hina Gode Ea hawa: hamosu a: fini. Dia sia: i defele amo nama doaga: mu da defea.” Amalalu, a:igele dunu da fisili, asi.
Maryamu ta ce, “To, ni baiwar Ubangiji ce. Bari ya faru da ni bisa ga sakonka.” Sai mala'ikan ya bar ta.
39 Fonobahadi ouesalu, Meli da ea liligi momagele, moilai amo da Yudia goumi soge ganodini galu amoga asi.
Sai Maryamu ta tashi da sauri a cikin kwanakin nan, zuwa kasa mai duwatsu, zuwa wani birni a Yahudiya.
40 Segalaia ea diasuga doaga: le, ganodini golili sa: ili, e da Ilisabede gousa: le nonogoi.
Ta shiga gidan Zakariya ta kuma gai da Alisabatu.
41 Meli ea asigi sia: nababeba: le, mano dudubu Ilisabede ea hagomo ganodini dialu da liligilalebe ba: i. Gode ea A: silibu Hadigidafa da Ilisabede ea dogo nabala misi.
Ya zama sa'adda Alisabatu ta ji gaisuwar Maryamu, sai dan da ke cikinta ya yi tsalle, an cika Alisabatu kuma da Ruhu Mai Tsarki.
42 Ilisabede da ha: giwane wele sia: i, “Di da eno uda ilia hahawane hou baligi dagoi. Dia mano lalelegemu da hahawane bagade.
Ta daga murya, ta ce, “Mai albarka kike a cikin mata, kuma mai albarka ne dan cikinki.
43 Na Hina Gode Ea eme nama gousa: la misunu, na da defele hame galebe.
Kuma don me ya faru da ni da uwar Ubangijina ta ziyarce ni?
44 Be dia asigi sia: na nababeba: le, mano dudubu na hagomo ganodini diala da hahawaneba: le liligilalebe ba: i.
Kuma duba, da na ji karar gaisuwan ki sai dan ciki na ya yi tsalle domin murna.
45 Gode Ea dima sia: i da dafawane ba: mu. Dia amo dafawaneyale dawa: beba: le, di da hahawane bagade uda!”
Kuma mai albarka ce wadda ta gaskanta cewa abubuwan da aka alkawarta mata daga wurin Ubangiji za su cika.
46 Meli e amane sia: i, “Na asigi dawa: su amoga na da Godema nodosa.
Maryamu ta ce, “Zuciyata ta yabi Ubangiji,
47 Gode na Gaga: su Dunu na dawa: beba: le, na a: silibu da hahawane bagade.
kuma ruhu na ya yi murna da Allah mai ceto na.”
48 E da na, Ea fonoboi hawa: hamosu uda dawa: iba: le, na da hahawane bagade. Waha winini dunu huluane da na da hahawane bagade, ilia da sia: mu.
Domin ya dubi kaskancin baiwarsa. Duba, daga yanzu, dukkan tsararraki za su ce da ni mai albarka.
49 Bai Gasa Bagadedafa Gode da nama gasa bagade hou hamoi dagoiba: le. Gode Ea Dio da Hadigidafa.
Domin shi madaukaki ya yi mani manyan abubuwa, kuma sunansa Mai Tsarki ne.
50 Musa dunu fi bogole, eno fi dialu, dunu fi huluane Ea hou ilia nodone hamosea, ilima E da Ea gogolema: ne olofosu hou olelesa.
Jinkansa ya tabbata daga tsara zuwa tsara wadanda suke girmama shi.
51 Ea lobodafa molole, E da gasa fi dunu huluane eno sogega sefasi dagoi.
Ya nuna karfinsa da hannuwansa; ya warwatsa ma su girman kai game da tunanin zuciyarsu.
52 E da gasa fi hina dunu banenesi dagoi. Be hou fonoboi dunu E da gaguia gadoi.
Ya nakasar da magada daga kursiyoyinsu, ya kuma fifita nakasassu.
53 Dunu ha: i ilima E da ha: i manu ida: iwane iasu. Be bagade gagui dunu amo E da da: i nabadowane hamone, sefasi.
Ya ciyar da mayunwata da abubuwa masu kyau, amma ya aiki attajirai wofi.
54 Ninia aowalali ilima E da hahawane dogolegele imunusa: sia: beba: le, amo hahawane hou huluane E da hahamoi dagoi. E da Ea hawa: hamosu fi Isala: ili amo fidimusa: misi dagoi.
Ya ba da taimako ga bawan sa Isra'ila, domin ya tuna ya kuma nuna jinkai
55 E da A: ibalaha: me amola ea fi huluane ilima Ea asigi amola gogolema: ne olofosu hou olelei. Amo hou E da mae fisili, eso huluane hamonanumu.” (aiōn )
(kamar yanda ya fada wa ubaninmu) ga Ibrahim da zuriyarsa har abada.” (aiōn )
56 Meli da Ilisabede ea diasuga oubi udianawane ouesalu, ea diasuga buhagi.
Maryamu ta zauna da Alisabatu tsawon watanni uku sai ta koma gidanta.
57 Amalalu, Ilisabede ea mano lamu eso doaga: beba: le, e da dunu mano lalelegei.
Da lokaci yayi da Alisabatu za ta haifi danta, ta kuma haifi da namiji.
58 Ilisabede ea fi amola na: iyado da Hina Gode Ea ema fidisu hou nababeba: le, ilia da huluane gilisili nodoi.
Makwabtanta da 'yan'uwanta sun ji cewa Ubangiji ya ribanbanya jinkansa akanta, sai suka yi murna tare da ita
59 Mano da lalelegele, hi afae aligili, ilia amo mano ea gadofo damuni fasimusa: misi. Ilia ea eda dio (Segalaia) amo ema asulimusa: dawa: i galu.
Ya zama akan rana ta takwas, sun zo domin a yi wa yaron kaciya. Da sun kira sunansa “Zakariya” kamar sunan ubansa,
60 Be ea ame amane sia: i, “Hame mabu! Ninia Yone dio ema asulimu.”
amma mahaifiyarsa ta amsa ta ce, “A'a, za a kira shi Yahaya.”
61 Ilia bu adole i, “Abuliga! Dia fi amo ganodini, dunu amo da Yone dio asuli da hamedafa.”
Suka ce mata, “Babu wani a cikin danginku wanda ake kira da wannan suna.”
62 Amalalu, ea eda da ema dio asulima: ne, ilia loboga adole ba: i.
Sun nuna alama ga ubansa bisa ga yanda ya ke so a rada masa suna.
63 Amalalu, Segalaia da ilima meloa lale ima: ne ado ba: i. Amoga e amane dedei, “Ea dio da Yone!” Ilia bagadewane fofogadigi.
Ubansa ya nemi a ba shi allon rubutu, sai ya rubuta, “Sunansa Yahaya.” Dukan su suka yi mamaki kwarai da wannan.
64 Dedenanu, Segalaia da ea sia: hedolowane bu lale, Godema nodone sia: i.
Nan take, sai bakinsa ya bude kuma harshensa ya saki. Ya yi magana ya kuma yabi Allah.
65 Ilia na: iyado dunu huluane da bagadewane beda: i. Amo mabe hou huluane, Yudia goumi soge ganodini fi esalu dunu da bagadewane sia: dasu.
Tsoro ya kama dukan wadanda suke zama kewaye da su. Sai labarin ya bazu cikin dukan kasar duwatsu ta Yahudiya.
66 Amo hou nabi dunu huluane dawa: lalu, gilisili sia: dasu, “Amo mano da adi hou hamoma: bela: ?” Bai Hina Gode Ea gasa bagade hou da amo mano fidibiba: le, ilia noga: le ba: i dagoi.
Kuma dukan wadanda suka ji su, sun ajiye su a cikin zuciyarsu, suna cewa, “To me wannan yaro zai zama ne?” Domin hannun Ubangiji yana nan tare da shi.
67 Yone ea eda Segalaia da Gode Ea A: silibu Hadigidafa amoga nabaiba: le, Gode Ea sia: ne iasu amane ba: la: lusu sia: i,
Ruhu Mai-tsarki ya cika mahaifinsa Zakariya sai ya yi anabci cewa,
68 “Ninia Hina Gode, Isala: ili fi ilia Godema nodone sia: ma! Bai E da Ea fi dunu fidimusa: , amola bu bidi lamusa: misi.
“Yabo ga Ubangiji, Allah na Isra'ila domin ya zo ya taimaki mutanen sa kuma ya yi aikin ceto domin su.”
69 E da gasa bagade Gaga: su dunu ninima i. Amo da Ea hawa: hamosu dunu Da: ibidi egaga fi.
Ya ta da kahon ceto dominmu daga gidan bawansa Dauda, daga zuriyar Dauda bawansa,
70 E da hemonega, Ea balofede dunu ilia lafidili amane ilegele sia: i, (aiōn )
kamar yadda ya fada ta bakin annabawansa tsarkaka tun zamanin zamanai. (aiōn )
71 ‘Na da dilia ha lai dunu amo ilia dilima mae hasalima: ne, Na da dili gaga: mu.’
Zai kawo mana ceto daga magabtan mu da kuma daga hannun makiyanmu.
72 E da ninia aowalali dunu ilima gogolema: ne olofosu hou imunu sia: i. Amola E da Ea sema Gousa: su hamoi amo hame gogolemu sia: i.
Zai yi haka domin ya nuna jinkai ga ubaninmu ya kuma tuna da alkawarinsa mai tsarki,
73 Ninia siba eda A: ibalaha: me ema E da sia: dafawane ilegele sia: i,
rantsuwar da ya fada wa ubanmu Ibrahim.
74 amane, E da ninia ha lai dunu nini mae medoma: ne, E da nini gaga: mu, amola ninia da mae beda: iwane Ea hawa: hamonanuma: ne logo doasima: ne sia: i.
Ya rantse zai yardar mana, bayan da an kubutar da mu daga hannun makiyanmu, mu bauta masa ba tare da tsoro ba,
75 Amasea, ninia da Ea midadi hou ida: iwane amola hadigiwane hamosa, fifi ahoanumu.
a cikin tsarki da adalci a gabansa dukan kwanakin ranmu.
76 Di, na mano, di da Gode Gadodafa amo Ea balofede dunu amo ea dio lamu. Di da Hina Gode bisili, Ea logo fodomusa: masunu.
I, kai kuma, yaro, za a kira ka annabi na Madaukaki, domin za ka tafi gaban fuskar Ubangiji ka shirya hanyoyinsa, ka shirya mutane domin zuwansa,
77 Di da Ea dunu fi ilima ilia wadela: i hou gogolema: ne olofomusa: , Gaga: su dunu ilia ba: mu, di da olelemu.
domin ba mutanensa ilimin ceto ta wurin gafarar zunubansu.
78 Ninia Gode da olofoiwane, asigiwane esalebeba: le, Ea Gaga: su hou da hehebolo mabe defele ninima doaga: mu.
Wannan zai faru ne domin girman jinkan Allahnmu, sabili da hasken rana daga bisa za ya zo wurinmu,
79 Amo hadigi da Hebene amoga misini, dunu fi amo da gasi ganodini amola bogosu baba amo ganodini esalebe, ilima hadigimu. Amo hadigi da olofosu logo ninima noga: le olelemu.”
domin haskakawa akan wadanda ke zaune a cikin duhu da kuma cikin inuwar mutuwa. Zai yi hakan nan domin ya kiyaye kafafunmu zuwa hanyar salama.
80 Yone da asigilalea, ea da: i amola ea a: silibu da gilisili asigilalu. E da dunu hame esalebe hafoga: i soge amo ganodini esalu, amoganini e da Isala: ili dunu ilima olelemusa: misi.
Yaron ya yi girma ya kuma zama kakkarfa a cikin ruhu, yana kuma cikin jeji sai ranar bayyanuwarsa ga Isra'ila.