< Luge 8 >
1 Fa: no hobea, Yesu asili, moilai eno fisili eno doaga: le, agoane asili, Gode Ea Hinadafa Hou Sia: ida: iwane gala olelei. Ea ado ba: su dunu fagoyale gala Ea baligia aligili asi.
Bayan haka, Yesu da almajiransa goma sha biyu, su ka zagaya cikin birane da kauyuka dabam dabam, suna wa'azi da shelar labari mai dadi game da mulkin Allah,
2 Uda amola da Ea baligia aligili asi. Amo uda musa: mogili ilia oloi Yesu E uhinisi. Mogili Fio liligi ilia dogo ganodini esalebeba: le, Yesu da fadegale fasi galu. Amo uda ilia dio da Meli (ea dio eno da Ma: gadala) amo ea dogoga Fio liligi fesuale esalu, amo Yesu da fadegale fasi galu.
mata da yawa wadanda Yesu ya warkar daga aljanu da cututtuka iri iri suna tafiya tare da su. A cikinsu akwai Maryamu wadda a ke ce da ita Magadaliya, wadda ya fitar da aljanu bakwai daga cikinta,
3 Eno da Youa: na. Egoa dio da Giusa (e da Helode ea diasu ouligisu dunu). Eno da Susa: na amola eno uda bagohame. Ilia da Yesu amola Ea ado ba: su dunu fuligala: musa: asi. Ilia da ilia muni amoga Yesu amola Ea ado ba: su dunu fidi.
da Yuwana matar Kuza wakilin Hirudus, da Suzanatu da kuma wasu mata da yawa. Daga abin hannunsu suka tanada masu.
4 Dunu bagohame, moilai eno amola moilai eno fisili, Yesuma doaga: i. Dunu bagohamedafa da Ema gilisibiba: le, E da fedege sia: ilima olelei agoane,
Wata rana aka tara taron mutane da yawa, saboda mutane su na zuwa daga birane da yawa domin su ga Yesu. Ya yi magana dasu cikin misali.
5 “Eso afaega, sagai ouligisu dunu da gagoma bugimusa: asi. Hawa: fasilalu, mogili logoga sa: ili, emoga osa: le banenesili, hame dedeboiba: le, sioga na dagoi.
“Wani mai shuka ya tafi domin ya shuka iri. Sa'adda ya ke yafa iri, wadansu iri suka fada a kan hanya. Sai mutane suka tattake su, tsuntsaye kuma suka tsince wadansu suka cinye.
6 Mogili wadela: i igi magufu da: iya amo osoboga sa: ili, hedolo heda: le, be difi sa: imu hamedeiba: le, amola hano hameba: le, hedolowane bioi.
Wadansu kuma suka fada a kan duwatsu inda babu kasa da yawa. Da suka tsaro suka fara girma, sai nan da nan suka bushe saboda babu laima a wurin.
7 Hawa: mogili da aya: gaga: nomei amola gagalobo sogega sa: ili, heda: le, aya: gaga: nomeiga gigisiba: le, noga: le hame heda: i.
Wadansu irin kuma suka fada inda yake da kayayuwa. Tsiretsiren kayayuwan suka fito tare da irin da aka shuka, suka shake su yadda basu iya yin girma ba.
8 Be eno da osobo ida: idafa, amoga sa: ili, heda: le, hawa: afadafa da fage 100 agoane bu legei.” Amalalu, Yesu E amane sia: i, “Ge galea, dilia nabima.”
Amma wadansu irin suka fada a kan kasa mai kyau, suka yi girma sosai suka ba da anfani da yawa, har rubi dari.” Bayan da Yesu ya fadi wadannan abubuwan, sai ya yi kira gare su, “Duk mai kunnen ji, bari ya ji.”
9 Yesu Ea ado ba: su dunu da Ema amo fedege sia: bai ilima olelema: ne sia: i.
Sai almajiran Yesu suka tambaye shi ya gaya ma su ma'anar labarin.
10 Amalalu, E bu adole i, “Gode Ea Hinadafa Hou amo wamolegei dawa: su, Gode da dilima olelesa. Be eno dunu da fedege sia: fawane naba. Amaiba: le, ‘ilia hogolalu hame ba: sa. Ilia da gega naba be hame dawa:’”
ya ce da su, “Ku aka ba dama ku gane boyayyun abubuwa, na mulkin Allah. Amma ga sauran mutane ina yi masu magana cikin misalai, 'Domin ko da sun gani ba za su gane ba, kuma ko da sun ji ba za su fahimta ba.”
11 Amo fedege sia: ea bai da agoane diala. Hawa: da Gode Ea Sia:
To ga ma'anar misalin. Irin shi ne maganar Allah.
12 Hawa: logoga fasi da dunu ilia gega Gode Ea sia: nabi dagoi agoane. Be Sa: ida: ne hedolowane doaga: le, sia: ilia dogo ganodini sali amo bu samogene, ilia da dafawaneyale hame dawa: beba: le, Gode Ea gaga: su hou hame ba: sa.
Irin da ya fada a kan hanya sune mutanen da suka ji maganar Allah amma daga baya sai shedan ya zo ya dauke maganar daga cikin hankulansu, domin kada su bada gaskiya su tsira.
13 Hawa: magufu osoboga fasi da eno dunu ilia Gode Ea sia: hahawane bagade naba agoane. Be ilia difi sa: imu gogoleiba: le, fonobahadi aligili, ilima dafama: ne ado ba: su hou doaga: sea, hedolowane mugulusa.
Sa'annan, wadanda suka fada kan duwatsu sune mutanen da, da zarar sun ji maganar, sukan karbe ta da murna, amma ba su da sauyu; su kan bada gaskiya na dan lokaci kadan kawai, da zaran gwaji ya same su sai su ridda.
14 Mogili da aya: gaga: nomei amola gagalobo sogega fasi da dunu eno ilia naba agoane. Be bu asili, se nabasu amola muni amola hedesu amo osobo bagade hou ilia dogo da amoga gigisiba: le, ilia ha: i manu legei da hame yomu.
Irin da suka fada cikin kayayuwa, sune mutanen da suka ji maganar, amma da suka ci gaba da rayuwa, sai suka bari matsalolin rayuwa kamar dukiya da jin dadin rayuwa suka fi karfinsu, sai ya zama ba su iya bada 'ya'yan da suka yi girma ba.
15 Be hawa: osobo ida: iwane gala amoga bugi, da dunu ilia Gode Ea sia: nababeba: le, ilia dogo da ida: iwaneba: le, ilia lalegagusa. Amasea, Gode Ea hou mae yolele hamobeba: le, fage ida: iwane legesa.”
Amma irin da suka fada a kan kasa mai kyau, wadannan sune mutanen da suka ji maganar, suka karbe ta da gaskiya da zuciya daya, sun rike ta kam-kam, suna jimrewa wurin ba da 'ya'ya.
16 “Dunu da gamali bugisia, e da ofodoga hame dedebosa, amola hadigi uligima: ne, diaheda: su fafaiha hame wamolegesa. Be amo gamali e da diasuga golili mabe dunu huluane ba: ma: ne, gamali bugisu amo da: iya, hadigi olema: ne ligisisa.
Ba mai kunna fitila, ya rufe ta da kasko, ko su sa ta a karkashin gado. Amma sai a sa ta a wurin zaman ta domin duk wanda ya shigo ya iya ganin hasken ta.
17 Gode da wamolegei liligi huluane, dunu huluane ba: ma: ne olemu. Amola dedeboi liligi huluane E da hadigiga gaguli misunu.
Babu abin da yake a boye wanda ba za a tone shi ba, ko wani asiri da ba za ya fito fili a san shi ba.
18 Amaiba: le dawa: iwane nabima. Gagui dunuma, Gode da eno imunu. Be hame gagui dunu adi liligi e da gagui hi dawa: sa, amo Gode da bu samogemu.”
Ku yi hankali da yadda kuke ji, domin duk mai abu, shi za a kara wa, kuma duk mara abu, dan kadan da yake tunani yana da shi ma, za a dauke.”
19 Yesu Ea ame amola eyalali da Yesuma doaga: musa: dawa: i. Be dunu bagohame Yesu Ea guba: le aligibiba: le, hamedei galu.
Sai mahafiyar Yesu da 'yan'uwansa, su ka zo wurinsa, amma ba su iya zuwa ko kusa da shi ba saboda taron jama'a.
20 Dunu afae da Yesuma amane sia: i, “Dia ame amola dia eyalali dima sia: musa: gadili lelefula.”
Sai wani ya gaya masa, “Ga mahaifiyarka da 'yan'uwanka, su na tsayuwa a waje, su na son ganin ka.”
21 Be Yesu da bu adole i, “Nowa da Gode Ea sia: nababeba: le, noga: le hamosa, amo ilia da Na ame amola Naeya esala!”
Amma Yesu ya amsa ya ce ma su, “Mahaifiyata da 'yan'uwana sune wadanda suke jin maganar Allah, suke yin biyayya da ita.”
22 Eso enoga, Yesu amola Ea ado ba: su dunu da dusagai da: iya aligila heda: i. Yesu da ilima amane sia: i, “Hadiga! Ninia waiyabo na: iyado bega: masunu.” Amalalu, asili,
Wata rana kuma Yesu ya shiga cikin jirgin ruwa, shi da almajiransa. Ya ce masu, “Ina so mu je dayan ketaren tafkin.” Sai su ka fara tafiya domin su ketare tafkin.
23 Yesu da dusagai ganodini golai. Amalalu, fo gasa bagade misini, hano gafululi, dusagai gigiwigili, hano da a: ina dadafubiba: le, gela sa: imu gadenei ba: i.
Amma sa'adda su ke tafiya sai Yesu ya yi barci, sai wata iska mai karfi ta taso cikin tafkin, nan da nan sai jirgin ya fara cika da ruwa, kuma su na cikin hatsari.
24 Amalalu, ado ba: su dunu da Yesuma doaga: le, Ea golai didilisili, Ema amane wele sia: i, “Hina! Hina! Ninia da bogogia: mu galebe!” Yesu da nedigili, fo amola hano gafului amoma gagabole sia: nanu, fo da yolele, hano da bu ida: iwane ba: i.
Sai almajiran Yesu su ka zo su ka tashe shi daga barci. Suka ce da shi, “Ya Shugaba! Ya Shugaba! Za mu mutu!” Sai ya tashi ya umarci iskar, sai iskar mai hauka da tumbatsar ruwan sun tsaya tsit.
25 Yesu da ilima amane sia: i, “Dilia dafawaneyale dawa: su hou da habila: ?” Ilia da bagadewane beda: i galu. Fofogadigili, ilia gilisili sia: dasu, “Fo amola hano gafului da Ea sia nababeba: le, goe dunu da nowa dunula: ?”
Daga nan sai ya ce da su, “Ina bangaskiyar ku?” Almajiran suka tsorata suka yi mamakin abin da ya faru nan take. Suka ce wa junansu, “Wanene wannan wanda har zai ba iska da ruwa umarni kuma su yi masa biyayya?”
26 Amalalu, asili, ilia da hano na: iyado bega: doaga: i. Amo soge dio amo Gilasa. Hano na: iyado bega: da Ga: lili soge.
Suka zo yankin Garasinawa, wanda ke kusa da Gallili.
27 Yesu da dusagai fisili, osoboga aligila sa: ili, doulahoasu dunu ea dogo ganodini Fio liligi aligila sa: i, e da Yesuma doaga: i. Eso bagohamewane, e da da: i nabadowane esalu. E diasu ganodini mae golale, bogoi alifaha golasu.
Sa'adda Yesu ya sauka kasa, sai wani mutum daga wannan yankin ya tarbe shi. Wannan mutum kuwa yana da aljanu. Mutumin ya dade ba ya sa tufafi, kuma ba ya zama a gida. Maimakon haka, sai a cikin kabarbura ya ke zama.
28 E da Yesu ba: beba: le, “a: i” ea gusa: ne, Yesu Ea midadi osoboga gala: lasa: ili, amane wele sia: i, “Yesu! Gode Gadodafa Ea Mano! Di da abuliba: le nama doaga: bela: ? Nama se mae ima!”
Sa'adda ya ga Yesu, mutumin ya yi ihu da karfi, ya rusuna a gabansa da babban murya ya ce, “Me zan yi da kai, Yesu, Dan Allah Madaukaki? Ina rokonka, kada ka ba ni azaba!”
29 Yesu da nigima: wadela: i a: silibu, doulasi ea dogo ganodini sali, ilima fadegale fasima: ne sia: i dagoi. (Amo wadela: i a: silibu eso bagohame da dunu ea dogo ganodini ludulalu. Amaiba: le, ilia da amo dunu se iasu diasu ganodini sali. Ea emo amola lobo ilia efega la: gili, be e gasa bagadeba: le, ludubiba: le, efe fili, hedofale fasi. Amalalu, wadela: i a: silibu da dunu ea dogo ganodini nimiwane ludubiba: le, e da dunu hame esalebe sogega hobea: le ahoasu.)
Domin Yesu ya umarci aljanun su fita daga cikinsa, domin sau da dama aljanun sukan kama shi. Ko an daure mutumin da sarkoki an kuma tsare shi, yakan tsuttsunke su, kazaman ruhohin sukan kora shi cikin jeji.
30 Amalalu, Yesu E amane adole ba: i, “Dia dio da nowala: ?” E bu adole i, “Na dio da Wa: i Bagade!” - bai da wadela: i a: silibu bagohame da ea dogo ganodini aligila sa: iba: le.
Sa'annan Yesu ya tambaye shi, “Yaya sunanka?” Sai ya ba da amsa, “Suna na dubbai.” Ya ce haka ne domin aljanu da yawa sun shiga wannan mutum.
31 Yesu da ili “Abisi” (wadela: i a: silibu se iasu diasu) amoga mae asunasima: ne, Fio liligi huluane da Yesuma ha: giwane adole ba: i. (Abyssos )
Aljanun suka yi ta rokon Yesu kada ya ummarce su su shiga cikin rami mai zurfi. (Abyssos )
32 Goumi la: ididili amoga gebo bagohame ha: i nanebe ba: i. Amalalu, wadela: i a: silibu ilia ha: giwane amane sia: i, “Amo gebo ilia dogo ganodini aligila sa: ima: ne, Dia nini asunasima.” Yesu E da amane hamoma: ne sia: i.
Akwai babban garken aladu su na kiwo a kan tsauni kusa da wurin. Aljanun suka roki Yesu da ya barsu su shiga cikin aladun, shi kuwa ya yarda masu.
33 Amalalu, wadela: i a: silibu huluane da dunu ea dogoga fadegale fasili, gebo ilia dogo ganodini aligila sa: i. Amalalu, gebo huluane da doulasili, hehenane, gafuluba: le sa: ili, hanoga soagala: le, mogososone gela sa: i.
Aljanun suka bar mutumin suka shiga cikin aladun, sai garken aladun suka gangara kwari suka fada cikin tafkin, suka nutse.
34 Gebo ouligisu dunu da amo hou ba: beba: le, hobea: le asili, ilia moilai fi amola gadenene fi ilima amo hou olelei.
Lokacin da mutanen da su ke kiwon aladun suka ga abin da ya faru, sai suka gudu! Suka ba da rahoton abin da ya faru ga mutanen cikin gari da na wannan kewayen.
35 Amalalu, dunu huluane da amo hou ba: musa: , Yesuma doaga: i. Doaga: le, musa: doulasi dunu amo ea dogoga wadela: i a: silibu da fadegale fasi dagoi, e da waha abula ga: le, asigi dawa: su bu ida: iwane hamoi, Yesu Ea emo gadenenewane esalebe ba: i. Ilia da bagadewane beda: i.
Don haka, mutanen da suka ji haka suka tafi domin su ga abin da ya faru, suka zo wurin da Yesu yake, suka ga mutumin wanda aljanu suka fita daga cikinsa. Suka ga ya na sanye da tufafi, kuma ya na cikin hankalinsa, sai tsoro ya kama su.
36 Dunu da amo hou ba: i, ilia da dunu ea dogo ganodini Fio liligi aligila sa: i, amo ea uhibi hou, ilima olelei dagoi.
Mutanen da suka ga abin da ya faru, suka gaya wa wadansu yadda aka warkar da mutumin da aljanu suke iko da shi.
37 Amalalu, amo soge fi dunu bagadewane beda: iba: le, Yesu da eno sogega masa: ne sia: i. Amaiba: le, Yesu da eno sogega masusa: , dusagaiga bu fila heda: i.
Sai dukan mutane wadanda suke cikin yankin Garasinawa da wadanda suke kewaye, suka roki Yesu da ya fita daga cikin yankin kasarsu domin sun ji tsoro kwarai da gaske. Daga nan Yesu da almajiransa suka shiga cikin jirgin ruwa suka koma.
38 Musa doulasi dunu da Yesuma “Na da ani masa: bela: ?” ha: giwane adole ba: i. Be Yesu da ema mae misa: ne sia: i.
Mutumin wanda aljanu suka fita daga cikinsa, ya roki Yesu cewa, “Ka barni in tafi tare da kai!” Amma Yesu ya sallame shi cewa,
39 Yesu da ema amane sia: i, “Dia moilaiga buhagili, Gode Ea hou ida: iwane dima hamoi, amo dia na: iyado dunuma olelema.” Amalalu, asili, amo dunu da ea moilai ganodini lalu, Yesu Ea ema fidi hou olelelalu.
“Ka koma gida ka gaya wa mutanen ka abubuwa masu girma wadanda Allah ya yi maka.” Daga nan sai mutumin ya tafi yana ta gayawa dukan mutanen birnin game da abubuwan da Yesu ya yi masa.
40 Yesu da hano bega: doaga: loba, dunu bagohame E doaga: ma: ne ouesalebe ba: i. Ilia da E hahawane gousa: i.
Sa'adda Yesu ya dawo, mutanen suka marabce shi, gama, dukansu suna jiransa.
41 Sinagoge ouligisu hina dunu ea dio amo Ya: ilase, Yesuma misini, doaga: le, osoboga diasa: ili, Yesu da ea diasuga misa: ne ha: giwane sia: i.
Sai ga wani mutum mai suna Yayirus, daya daga cikin shugabannin majami'a, ya zo kusa da Yesu ya rusuna da kansa a kasa. Ya roke shi domin ya zo gidansa,
42 Idiwi afadafa fawane, e da ode fagoyale lalelegei, amo da bogomuba: le, ea diasuga misa: ne sia: i. Yesu da asili, dunu bagohame la: ididili amola eno la: ididili ilia da Yesu Ea da: i guba: le aligili asi.
saboda diyarsa mai kimanin shekara goma sha biyu ta na bakin mutuwa, kuma ita kadai ce diya a gare shi. Amma sa'adda yake tafiya, taron mutane da yawa suna matsa shi.
43 Uda afae da sigi asi. Amo uda da ode fagoyale gala, ea maga: me udigili asili, manoma legesu amoga uhimu da hamedei galu. E da uhima: ne, manoma legesu dunuma ea muni huluane i dagoi, be hamedei.
Akwai wata mace a nan wadda take zubar jini har shekara goma sha biyu. Ta kashe kudinta duka a wurin likitoci, domin su warkar da ita amma ba wanda ya iya warkar da ita.
44 E da Yesuma guba: le aligisu ganodini ahoanu, Ea abula fe fawane digili ba: beba: le, ea maga: me logo hedolodafa hedofai dagoi ba: i.
Sai ta biyo ta bayan Yesu ta taba habar rigarsa. Nan take sai zubar jinin ya tsaya.
45 Amalalu, Yesu E amane sia: i, “Nowa da Na digili ba: bela: ?” Dunu huluane da amane sia: i, “Na hame!” Bida e amane sia: i, “Hina! Dunu osia: i da dia da: i guba: le aligi diala.”
Yesu ya ce, “Wanene ya taba ni?” Wadanda suke kewaye da shi, kowa ya ce bai taba shi ba, Bitrus ya ce, “Shugaba, mutane da yawa suna ta taruwa kewaye da kai suna ta matsowa kusa da kai.”
46 Be Yesu da bu adole i, “Hame mabu! Dunu afae da Na digili ba: i dagoi. Na da: i amoga gasa bagade da gadili asi dagoi, Na dawa: !”
Amma Yesu ya ce, “Na sani, wani ya taba ni, domin iko ya fita daga wurina.”
47 Amalalu, uda da ea hou da wamolegemu hamedei ba: loba, yaguguiwane misini, osoboga diasa: ili, dunu huluane ba: ma: ne, ea digili ba: i hou ea bai, amola e uhi hou olelei.
Sa'adda matar ta gane cewa ba za ta iya boyewa ba, sai ta zo wurinsa cikin tsoro. Ta durkusa a gaban Yesu, ta fada a gaban dukan jama'a dalilin da ya sa ta taba shi kuma nan da nan ta warke.
48 Yesu da ema amane sia: i, “Na diwi! Di da dia dogo ganodini dafawaneyale dawa: beba: le uhi dagoi. Hahawane masa!”
Sai ya ce da ita, “Diya, bangaskiyarki ta warkar da ke. Tafi cikin salama.”
49 E sia: nanoba, Ya: ilase ea diasu fi dunu da ilima doaga: le, Ya: ilasema amane sia: i, “Didiwi da bogoi dagoi. Hamedeiba: le, Olelesu dunu mae misa: ne sia: ma!”
Yana cikin yin magana, wani daga cikin gidan shugaban majami'ar ya zo, ya ce, “Diyarka ta riga ta mutu, kada ka dami malam.”
50 Be amo sia: nababeba: le, Yesu da Ya: ilasema amane sia: i, “Mae beda: ma! Di da dafawaneyale dawa: beba: le fawane, didiwi uhibi ba: mu!”
Amma sa'adda Yesu ya ji haka, sai ya ce da shi, “Kada ka ji tsoro. Ka bada gaskiya za ta rayu.”
51 Diasuga doaga: loba, Yesu da dunu huluane diasu ganodini mae misa: ne sia: i. Be Bida, Yone, Ya: mese, amola uda mano ea eda amola eme, amo fawane ganodini golili misa: ne sia: i.
Sa'adda ya zo gidan, bai bar kowa ya shiga gidan tare da shi ba sai Bitrus da Yahaya da Yakubu, da mahaifiyar yarinyar da babanta.
52 Dunu huluane gilisi da didigia: lebe ba: i. Be Yesu E amane sia: i, “Mae dima! A: fini da hame bogoi. E da udigili golai diala!”
Dukan mutane a wurin, suna ta kuka da karfi saboda sun damu da yarinyar ta mutu. Amma Yesu ya ce da su, “Ku dena kuka! Ba mutuwa ta yi ba! Barci ta ke yi kawai!”
53 Be ilia da Ema oufesega: su. Bai amo mano da bogoidafa ilia dawa: i galu.
Mutanen suka yi ma sa dariyan reni, saboda sun sani yarinyar ta mutu.
54 Be Yesu da amo a: fini lobolele, ema amane sia: i, “Na mano! Di wa: legadoma!”
Amma ya kama hannun ta yayi kira cewa, “Yarinya, na ce ki tashi!”
55 Amalalu, uda mano ea a: silibu da bu hihima didilisili, e hedolodafa uhini wa: legadoi. Yesu da ema ha: i manu ima: ne sia: i.
Nan da nan ruhun ta ya dawo jikin ta sai ta tashi. Ya ce masu su ba ta wani abu ta ci.
56 Uda mano ea eda amola eme ela da baligiliwane fofogadigi. Be Yesu da elama amo hou dunu eno ilima mae olelema: ne sia: i.
Iyayenta suka yi mamaki, amma Yesu ya ce da iyayen kada su gaya wa kowa abin da ya faru.