< Luge 3 >
1 Louma hina bagade dunu Daibiliase ea ouligisu ode15 amoga, amola Bodiese Bailade da amo esoga Yudia soge ouligisu, Helode da Ga: lili sogega ouligisu hina esalu, amola eaola Filibe da Idiulia soge amola Dala: gounaidisi soge amoga hina esalu, Laisa: iniase da A: biline sogega ouligisu esalu,
A cikin shekara ta goma sha biyar da Tibariyus Kaisar ke mulki, Bilatus Babunti kuma ke jagorar Yahudiya, Hirudus yana sarautar Galili, dan'uwansa Filibus yana sarautar yankin Ituriya da Tirakonitis, Lisaniyas kuma na sarautar yankin Abiliya,
2 A: nase amola Ga: iafa: se ela da gobele salasu hina hou ouligisu. Amo esoga, Gode da Segalaia ea mano Yone, amo Ea sia: Isala: ili dunuma olelema: ne, asunasi.
kuma zamanin da Hanana da Kayafa suke manyan firistoci, maganar Allah ta zo wurin Yahaya dan Zakariya, a cikin jeji.
3 Amaiba: le, Yone da Yodane Hano sogega lalu. E da Gode Ea Sia: amane olelei, “Dilia! Wadela: i hou fisili, hanoga fane salasu hamoma! Amasea, Gode da dilia wadela: i hou gogolema: ne olofomu.”
Ya yi tafiya cikin dukan yankuna da ke kewaye da Kogin Urdun, yana wa'azin baftismar tuba domin gafarar zunubai.
4 Amo hou, ba: la: lusu dunu Aisaia, da hemonega Gode Sia: Dedei Buga ganodini dedei agoane, “Dunu afae da hafoga: i wadela: i soge amo ganodini wele sia: sa, ‘Hina Gode Ea misa: ne logo momagema! E misa: ne, logo molole fodoma!
Kamar yadda aka rubuta a cikin littafin annabi Ishaya, “Ga muryan wani yana kira a cikin jeji, 'Shirya hanyar Ubangiji, ka daidaita tafarkunsa!
5 Fago huluane da osoboga fa: i dagoi ba: mu. Goumi amola gafulu huluane da agele, umiwane hamoi dagoi ba: mu. Guga: loi logo da bu moloi dagoi ba: mu. Fofagoi logo da bu umi hamoi ba: mu.
Za a cika kowani kwari, za a fasa kowani dutse a kuma baje kowani tudu, za a mike karkatattun hanyoyi, za a cike hanyoyi masu gargada,
6 Amasea, dunu fi huluane ilia da Gode Ea gaga: su hou ba: mu.’”
kuma dukan mutane za su ga ceton Allah.”
7 Dunu bagohame da ba: bodaise hamomusa: , Yonema doaga: i. E da ilima amane sia: i, “Dilia! Sania dunu fi! Gode Ea ougi hou amoga hobea: ma: ne, nowa da dilima olelebela: ?
Sai Yahaya ya kara fada wa taron jama'ar da ke zuwa domin ya yi masu baftisma, “Ku 'ya'yan macizai masu dafi, wa ya gargadeku ku guje wa fushin nan mai zuwa?
8 Dilia da wadela: i hou dafawane yolei dagoi galea, hou ida: iwane fage agoane legema. ‘Ninia da A: ibalaha: me ea mano,’ agoane mae dawa: ma. Na da dilima amane sia: sa. Gode da amo igi afadenene, bu A: ibalaha: me ea mano agoane hamomusa: dawa:
Ku ba da 'ya'ya da sun cancanci tuba, kada ku kuma fara cewa a cikinku, 'Muna da Ibrahim a matsayin Ubanmu', domin ina gaya maku, Allah yana iya ta da wa Ibrahim 'ya'ya daga cikin wadannan duwatsu.
9 Wahadafa, goahei da ifa baiga abasalimusa: momagei diala. Amaiba: le, Gode da ifa huluane fage ida: iwane hame legebe ba: sea, amo ifa E da abimu amola laluga nema: ne ha: digimu.”
Yanzu kuwa, an rigaya an sa gatari a gindin itatuwa. Sabili da haka, duk itacen da bai ba da 'ya'ya masu kyau ba za a sare shi kasa a kuma jefa shi cikin wuta.”
10 Amo sia: nabaloba, dunu huluane ilia amane sia: i, “Amai galea, ninia da adi hamoma: bela?”
Sai mutanen da ke cikin taron jama'ar suka tambaye shi cewa, “To me za mu yi?”
11 Yone da bu adole i, “Nowa da abula aduna galea, e da hame gagui dunu ema afae imunu da defea. Ha: i manu galea, ha: i manu hamedei dunu ema imunu da defea.”
Ya amsa ya ce masu, “Idan wani yana da taguwa biyu, sai ya ba wanda bashi da ita daya, kuma wanda yake da abinci ya yi haka nan.”
12 Su lidisu dunu amola, ilia Yonema ba: bodaise hamomusa: doaga: i. Ilia amane sia: i. “Olelesu! Ninia da adi hamoma: bela: ?”
Masu karban haraji ma suka zo domin a yi masu baftisma, suka ce masa, “Malam, me za mu yi?”
13 E da ilima amane sia: i, “Dilia su muni amo da ouligisu dunu da dilia lama: ne ilegei, amo mae baligima!”
Ya ce masu, “Kada ku karba kudi fiye da yadda aka umarce ku.”
14 Dadi gagui dunu da misini, Yonema amane adole ba: i, “Ninia amola, ninia da adi hamoma: bela: ?” E da ilima amane sia: i, “Dilia gasa fili muni lamusa: mae logema! Eno dunuma ogogolewane diwaneya mae udidima! Dilia hawa: hamoi amo defele bidi lai, amoga hahawane dawa: ma! Eno lamusa: mae dawa: ma!”
Wasu sojoji ma suka tambaye shi cewa, “To, mu fa? Yaya za mu yi?” Ya ce masu, “Kada ku kwace wa wani kudi, kada ku kuma yi wa wani zargin karya. Ku dogara ga albashinku.”
15 Dunu huluane da hanaiwane Mesaia Ea misunu hogosu. Ilia da Yone ea hou ba: beba: le, fofogadigili, ilia dogo ganodini, “Amo dunu da Gelesula: ?” amane dawa: i.
Ana nan da mutane ke sauraron zuwan Almasihu, kowa yana ta tunani a zuciyar sa game da Yahaya, ko shi ne Almasihu.
16 Be Yone da amane sia: i, “Na da hanoga fane salasu dunu fawane. Be fa: no, na hou baligisu Dunu da misunu. Na da Ea emo salasu efe amo fadegamu defele hame gala. E da Gode Ea A: silibu Hadigidafa amola lalu, amoga dilima ba: bodaise hamomu galebe.
Yahaya ya amsa ya ce masu duka, “Game da ni dai, na yi maku baftisma da ruwa, amma akwai wani tafiye wanda ya fi ni iko, ban ma isa in kwance maballin takalmansa ba. Shi zai yi maku baftisma da Ruhu Mai Tsarki da kuma wuta.
17 E da Ea widi daba gaguli misini, widi huluane dabasalimu. Widi ha: i manu ida: iwane E da Ea diasu ganodini salimu. Be gisi amo E da ha: digili, lalu ha: ba: domu hamedei, amoga gobele salimu.”
Kwaryar shikarsa na hanun sa domin ya share masussukarsa da kyau ya kuma tara alkama a cikin rumbunsa. Amma zai kona buntun da wuta marar mutuwa.
18 Yone e da hou hisu hisu amoga Gode Sia: ida: iwane olelei. E da dunu huluanema ilia da sinidigima: ne, Gode Ea hou lalegaguma: ne sia: i.
Da gargadi masu yawa ya yi wa mutanen wa'azin bishara.
19 Be Helode, Ga: lili soge ouligisu dunu, e da eaola idua (Heloudiase) wamolale amola eno wadela: i hou bagade hamoi. Amaiba: le, Yone da ema gagabole sia: i.
Yahaya kuma ya tsauta wa sarki Hirudus domin ya auri matar dan'uwansa, Hiruduya, da kuma sauran abubuwan da Hirudus ya yi.
20 Be Helode, amo sia: mae nabawane, bu eno baligili wadela: le hamoi. E da Yone se iasu diasu ganodini sali.
Amma Hirudus ya kara yin wani mugun abu. Ya sa an kulle Yahaya a cikin kurkuku.
21 Dunu huluane misi da hanoga fane salasu hamonanoba, Yesu amola da ba: bodaise hamoi dagoi. Amalu, Yesu da sia: ne gadolaloba, Hebene logo doasibi ba: i.
Ana nan, lokacin da ake yiwa dukan mutane baftisma, aka yiwa Yesu mai baftisma. Lokacin da yake yin addu'a, sai sama ta bude,
22 Amalalu, Gode ea A: silibu Hadigidafa, dafe sio agoai, Yesuma fila dalebe ba: i. Amola sia: bagade muagado misini, amane sia: i, “Di da Na dogolegei Manodafa! Na da Dima hahawane gala!”
kuma Ruhu Mai Tsarki ya sauko masa a kamanin kurciya, sai wata murya ta fito daga sama, “Kai ne kaunataccen Da na. Ina jin dadin ka.”
23 Yesu da E lalelegei ode30amoga doaga: loba, Ea hawa: muni hemosu. E da Yousefe ea manoyale, eno dunu ilia da dawa: i galu. Yousefe da Hilai ea mano esalu.
Ana nan Yesu da kansa, da ya fara, yana kimanin shekara talatin. Shi dan (kamar yadda ake tsammani) Yusufu ne, dan Heli,
24 Hilai da Ma: da: de ea mano amalu aowalalia asili Ma: da: de ea eda da Lifai amo ea eda da Melagai amo ea eda da Ya: nai amo ea eda da Yousefe.
dan Matat, dan Lawi, dan Malki, dan Yanna, dan Yusufu,
25 Yousefe eda da Ma: dadaia: se. Amo ea eda da A: imose amalu Na: ihame amalu Esalai amalu Na: gai.
dan Matatiya, dan Amos, dan Nahum, dan Hasli, dan Najjaya,
26 Nagai ea eda da Ma: ia: de. Amo ea eda da Ma: dadaia: se amalu Semiaini amalu Yousege amalu Youda.
dan Ma'ata, dan Matatiya, dan Shimeya, dan Yuseka, dan Yoda,
27 Youda ea eda da Youna: ne, amalu Lisa amalu Selababele amalu Sia: ladiele amalu Nilai.
dan Yowana, dan Resa, dan Zarubabila, dan Shiyaltiyel, dan Niri,
28 Nilai ea eda da Melagai, amalu A: dai amalu Gousa: me amalu Elemada: me amalu E.
dan Malki, dan Addi, dan Kosama, dan Almadama, dan Er,
29 E ea eda da Yosiua, amalu Elaisa amalu Youlimi amalu Ma: da: de amalu Lifai.
dan Yosi, dan Aliyeza, dan Yorima, dan Matat, dan Lawi,
30 Lifai ea eda da Simiane, amalu Yuda amalu Yousefe amalu Youna: me amalu Ilaiagime.
dan Saminu, dan Yahuda, dan Yusufu, dan Yonana, dan Aliyakima,
31 Ilaiagime ea eda da Milia amalu Mina: ne amalu Ma: dada amalu Na: ida: ne amalu Da: ibidi.
dan Malaya, dan Mainana, dan Matata, dan Natan, dan Dauda,
32 Da: ibidi ea eda da Yesi, amalu Oubede amalu Boua: se amalu Sa: lamone amalu Nasione.
dan Yesse, dan Obida, dan Bu'aza, dan Salmon, dan Nashon,
33 Nasione ea eda da Aminada: be, amalu Adamine amalu Ani amalu Heselone amalu Bilese amalu Yuda.
dan Amminadab, dan Adimi, dan Arama, dan Hezruna, dan Feresa, dan Yahuda,
34 Yuda ea eda da Ya: igobe, amalu Aisage amalu A: ibalaha: me amalu Dila amalu Na: iho.
dan Yakubu, dan Ishaku, dan Ibrahim, dan Tera, dan Nahor,
35 Na: iho ea eda da Silage amalu Liu amalu Bilege amalu Ibe amalu Sila.
dan Serug, dan Reyu, dan Feleg, dan Abiru, dan Shela,
36 Sila ea eda da Gina: ne, amalu Afa: gasa: de amalu Sieme amalu Nowa amalu La: imege.
dan Kainana, dan Arfakshada, dan Shem, dan Nuhu, dan Lamek,
37 La: imege ea eda da Midiusela, amalu Inage amalu Ya: ilede amalu Maha: ilaliele amalu Gina: ne.
dan Metusela, dan Anuhu, dan Yaret, dan Mahalel, dan Kainana,
38 Gina: ne ea eda da Inosie, Sede ea mano. Sede ea eda da A: da: me amola A: da: me ea Eda da Gode. Yesu Ea aowalali ilia dio da amane dedei diala.
dan Enosh, dan Shitu, dan Adamu, dan Allah.