< Luge 24 >

1 Hialigi bisisu eso (Sada: i), hahabedafa, amo uda ilia da gabusiga: manoma ilia hahamoi liligi, amo aguni, gele gelaboga asi.
Da sassafe a ranar farko ta mako, suka zo kabarin, suka kawo kayan kamshi wadda suka shirya.
2 Doaga: le, ilia da igi logo ga: su bagade da bebesole gale, logo doasi ba: i.
Sai suka samu dutsen a mirgine shi daga kabarin.
3 Amaiba: le, ilia da gele gelabo dogoi amo ganodini golili sa: ili, Hina Gode Yesu Ea da: i hodo dialebe hame ba: i.
Suka shiga ciki, amma ba su sami jikin Ubangiji Yesu ba.
4 Ilia fofogadigili lela ba: loba, dunu aduna ahea: iai hadigi bagade abula amoga idiniginisi lelebe ba: i.
Ya faru kuwa, yayin da suke a rikice game da wannan, ba zato, mutane guda biyu suka tsaya a gabansu da tufafi masu walkiya.
5 Beda: iba: le, uda ilia da osoboga begudui. Amo dunu da ilima amane sia: i, “Dilia da abuliba: le esala dunu, amo bogoi gele gelabo ganodini hogosala: ?
Sa'adda matan suka sunkuyar da kansu kasa domin tsoro, suka ce wa matan, “Don me kuke neman mai rai ciki matattatu?
6 E da guiguda: hame. E da uhini wa: legadoi dagoi. E da musa: Ga: lili sogega esaloba, dilima sia: i dagoi. Amo dilia bu dawa: ma!
Baya nan, amma ya tashi! Ku tuna fa yadda ya yi maku magana tun sa'adda ya ke Galili,
7 E da musa: amane sia: i, ‘Dunu Egefe da hobea wadela: i hou hamosu dunu ilia lobo ganodini gagulaligi ba: mu. E da bulufalegeiga bogosea, eso osoda amoga uhini bu wa: legadomu.’”
cewa za a ba da Dan Mutum ga mutane masu zunubi su kuma giciye shi, a rana ta uku, zai tashi kuma”
8 Amalalu, uda da Yesu Ea musa: sia: i, bu dawa: i.
Sai matan suka tuna da kalmominsa,
9 Ilia da bogoi gele gelabo fisili, buhagili, ado ba: su dunu gidayale gala, amola eno fa: no bobogesu dunu huluane ilima ilia ba: i liligi olelei.
suka koma daga kabarin sai suka gaya wa sha dayan wadannan abubuwan da dukan sauran.
10 Amo uda ilia dio amo da Meli Ma: gadala, Youa: na, Ya: mese ame ea dio amo Meli, amola oda galu.
Su Maryamu Magadaliya, Yuwana, Maryamu uwar Yakubu, da sauran matan da ke tare da su suka ba manzanni rohoton wadannan abubuwan.
11 Be ado ba: su dunu da amo sia: da udigili sia: dasu dawa: i galu. Ilia da uda ilia adoi dafawaneyale hame dawa: i.
Amma manzannin suka dauki maganar kamar ba ta da amfani, kuma ba su bada gaskiya ga matan ba.
12 Be Bida da wa: legadole, gele gelaboga hehenai. Beguduli, e ganodini ba: loba, sosoi abula fawane dialebe ba: beba: le, e da bagadewane fofogadigili dawa: lalu moilaiga buhagi.
Duk da haka Bitrus ya tashi, sai ya gudu zuwa kabarin, ya sunkuya yana kallon ciki, sai ya gan likaftani linin kadai. Sa'annan Bitrus ya tafi gidansa, yana ta mamakin abinda ya faru.
13 Amogalawane, Yesu Ea fa: no bobogesu dunu aduna, ela da moilai ea dio amo Ema: iase amoga doaga: musa: , logoga ahoanu. Yelusaleme fisili, Ema: iase doaga: musa: ahoasu sedaga defei da12 gilomida agoane.
A ranan nan, sai ga biyu daga cikinsu suna tafiya zuwa wani kauye suna Imawus, wanda nisansa kimanin mil ne daga Urushalima.
14 Ahoanoba, ela da hou doaga: i, amo gilisili sia: daha ahoanu.
Suna tattaunawa da junansu game da dukan abubuwan da suka faru.
15 Sia: daloba, Yesu Hi da gadenenewane manoba, E amola ela gilisili ahoanu.
Sai ya zama da cewa, sa'adda su ke tattaunawa tare da tambayoyi, sai Yesu da kansa ya matsa kusa yana tafiya tare da su.
16 Ela da Yesu ba: i, be E da eno dunuyale dawa: i.
Amma idanunsu basu iya ganewa da shi ba.
17 Yesu da elama amane sia: i, “Ali da gilisili ahoana, adi sia: daha ahoanula: ?” Amalalu, ela odagi da: i dioiwane, oulelu.
Yesu ya ce masu, “Menene ku ke magana akai sa'adda ku ke tafiya?” Suka tsaya a wurin suna bakin ciki.
18 Dunu afae ea dio amo Galioufa: se, da Yesuma bu adole ba: i, “Dunu huluane Yelusalemega misi ilia da waha doaga: i hou huluane dawa: Be Dia fawane hame dawa: bela: ?”
Daya daga cikinsu, mai suna Kiliyobas, ya amsa masa, “Kai ne kadai mutumin da ke Urushalima wanda bai san abubuwan da suka faru a can a wannan kwanakin ba?”
19 Yesu E sia: i, “Adi houla: ?” Ela bu adole i, “Yesu, Na: salede dunu, amo Ea hou. E da balofede dunu esalu. Ea hou amola Ea sia: amo Gode amola dunu huluane ilia gasa bagade ba: su.
Yesu ya ce masu, “Wadanne abubuwa?” Suka amsa masa, “Abubuwa game da Yesu ba Nazarat, wanda ya ke annabi ne, mai manyan ayuka da kalmomi daga Allah da kuma mutane.
20 Be gobele salasu ouligisu dunu amola ninia fi ouligisu dunu, amo dunu fofada: musa: bulufalegeiga medoma: ne, Louma ouligisu dunuma i.
Da yadda manyan firistoci da masu mulkinmu suka bada shi domin a hukunta shi ga mutuwa a kuma giciye shi.
21 Be amo dunu da nini gaga: le, Isala: ili dunu ilia se dabe iasu logo doasima: ne, ninia da bagadewane dawa: i galu. Amo hou da degabo hamonanu, misini, wali da eso osoda wea!
Amma mun yi begen cewa shine wanda za ya yantar da Isra'ila. I, bayan wannan kuma, yanzu kwana uku kenan tunda wadannan abubuwan suka faru.
22 Ninia fi uda oda ilia sia: nababeba: le, ninia fofogadigi. Ilia da hahabedafa gele gelabo amoga asili,
Amma har'ila yau, wadansu mata da ke tare da mu sun yi mana abin al'ajabi, da suka kasance a kabarin tunda sassafe.
23 Ea da: i hodo hame ba: i. Ilia buhagili, amane sia: i, ‘Ninia dafawane a: igele dunu aduna ba: i. Ela da Yesu da hame bogoi esala sia: i.’
Sa'adda ba su sami jikinsa ba, suka zo, da cewa su ma sun ga wahayin mala'iku wadanda suka ce masu ya na da rai.
24 Amalalu, ninia fi dunu gele gelaboga asili, uda ilia sia: i defelewane ba: i. Be Yesu Ea da: i hodo hame ba: i.”
Wasu maza wadanda ke tare da mu suka tafi kabarin, suka tarar da shi kamar yadda matan suka fada. Amma ba su ganshi ba.”
25 Amalalu, Yesu da elama amane sia: i, “Ali da gagaoui agoai dunu. Alia da dogo ganodini gebewanedafa balofede dunu ilia musa: olelei dafawaneyale dawa: be.
Yesu ya ce masu, “Ku mutane masu wauta da marasa ba da gaskiya ga abin da annabawa suka fada!
26 Gelesu da ea hadigi Hinadafa Hou lama: ne, amo se nabasu nabimu da defea galu.”
Bai zama dole ne Almasihu ya sha wahalan wadannan abubuwan ba, ya kuma shiga cikin daukakarsa?”
27 Amalalu, Yesu da hidadea Mousese, fa: no balofede dunu huluane amo ilia sia: i huluane Yesu Ea hou olelemusa: Gode Sia: Dedei Buga ganodini dedei, amo sia: huluane ela dawa: ma: ne, elama olelei.
Sa'annan da farko daga Musa da har zuwa dukan annabawa, Yesu ya fasara masu duka abubuwa da ke game da kansa a dukan littattafai.
28 Amalalu, ilia masunu moilai amoga gadenenewane doaga: loba, Yesu da baligili masusa: ahoanebe ba: i.
Da suka yi kusa da kauyen, inda suke tafiya, ko da yake Yesu ya yi kamar zai wuce su.
29 Be ela da Ea logo ga: musa: , amane sia: i, “Gasimu galebe! Ani ouesaloma!” Amaiba: le, E da ela diasuga ouesalumusa: , golili sa: i.
Amma suka tilasta shi, cewa, “Ka zauna da mu, gama yamma ta yi kusa rana kuma ta kusa karewa.” Sai Yesu ya tafi ya zauna da su.
30 Ilia da ha: i manusa: fili, Yesu da agi ga: gi lale, sia: ne gadole, amo a: le, elama i.
Ya faru cewa, sa'adda ya zauna tare da su domin ya ci abinci, sai ya dauki gurasan, ya albarkace shi, ya kakkarya, sai ya ba su.
31 Amalalu, ela si bu noga: le ba: beba: le, E da dunu enoyale hame, be Yesuwane ba: i. Be Yesu da alalolesili, Ea ahoabe ela da hamedafa ba: i.
Sa'annan idanunsu suka bude, da suka gane shi, sai ya bace daga garesu,
32 Elesu amane sia: sa: i, “Dafawane! Ani da logoga manoba, E da anima sia: beba: le, amola Gode Sia: Dedei bai olelebeba: le, ania dogo ganodini gia: i agoane nabi.”
Suka ce wa junansu, ashe zuciyarmu ba ta yi kuna a cikinmu ba, sa'adda yake magana da mu a hanya, sa'adda ya bude mana littattafai?”
33 Amalalu, ela wa: legadole, hehenane, Yelusalemega buhagili, Yesu Ea ado ba: su dunu gidayale gala amola eno fa: no bobogesu dunu gilisili esasulubi ba: i.
Suka tashi a wancan sa'a, sai suka koma Urushalima. Suka sami sha dayan nan tare, da wadanda suke tare da su,
34 Ilia da elama amane sia: i, “Hina da dafawane uhini wa: legadoi dagoi. E da Saimone ema doaga: i.”
cewa, “Lalle ne Ubangiji ya tashi, ya kuma bayyana ga Siman.”
35 Amalalu, ela da logoga manoba elama hamoi hou, ilima olelei. Amola Yesu da elama agi ga: gi a: le iabeba: le, elama doaga: i dunu da Yesuyale dawa: i, amo sia: olelei.
Sai suka fadi abubuwan da suka faru a hanya, da yadda aka bayyana masu Yesu sa'adda ya kakkarya gurasa.
36 Ela da sia: nanoba, Yesu Hisu logo mae doawane, ilia gilisisu amo ganodini leluwane, ilima amane sia: i, “Dilia dogo olofoiwane dialoma!”
Sa'adda suke fadin wadannan abubuwan, sai Yesu ya tsaya a sakaninsu, sai ya ce masu, “Salama a gareku.”
37 Be E da bogoi ea a: silibuyale dawa: beba: le, ilia da beda: ga fofogadigi.
Amma suka firgita suna cike da tsoro, suna tsammani sun ga fatalwa.
38 Be E da ilima amane sia: i, “Dilia da abuliba: le beda: bela: ? Abuliba: le dafawaneyale hame dawa: su hou da dilia dogo ganodini mabela: ?
Yesu ya ce masu, don me ku ke damuwa? Don me tambayoyi ke tasowa a zuciyarku?
39 Na lobo amola Na emo ba: ma! Goe da dafawane Na dawa: ma! Na da: i digili ba: lalu dawa: ma! Na da hu amola gasa galebeba: le, Na da bogoi a: silibuyale mae dawa: ma!”
Duba hannayena da kafafuna, cewa nine da kaina. Taba ni ku gani. Gama ruhu ba shi da jiki da kashi, kamar yadda ku ka ga nake da su.”
40 Amo sia: nanu, E da Ea lobo amola Ea emo ilima olei.
Bayan da ya fadi wannan, sai ya nuna masu hannayensa da kafafunsa.
41 Ilia da baligili hahawaneba: le, fofogadigili bu dafawaneyale hame dawa: beba: le, E da ilima amane sia: i, “Dilia da ha: i manu ganabela: ?”
Sa'adda suke cike da farin ciki, da mamaki, Yesu ya ce masu, “Kuna da wani abinci?”
42 Ilia da menabo gobei a: i lale, Ema i.
Sai suka bashi gasasshen kifi.
43 E da amo lale, ilia odagiaba mai dagoi.
Yesu ya karba, ya ci a gabansu.
44 Amalalu, E da ilima amane sia: i, “Na da amo hou musa: , dili amola Na gilisili esaloba, dilima olelei da Na hou olelemusa: sia: huluane dedei, Mousese ea Malasu, balofede ilia dedei, amola Gesami Hea: su buga dedei, amo huluane da didili hamomusa: , Na da misi dagoi.”
Sai ya ce masu, “Sa'adda nake tare da ku na gaya maku cewa duka abin da aka rubuta a cikin dokokin Musa da na annabawa da Zabura dole su cika.”
45 Amalalu, E da ilia asigi dawa: suga Gode Sia: dedei noga: le dawa: ma: ne, doasi.
Sai ya bude hankalinsu, saboda su gane littattafai.
46 E da ilima amane sia: i, “Sia: da agoane dedei diala. Mesaia da se nabalu, bogole, eso osodaga uhini wa: legadomu.
Ya ce masu, “A rubuce yake, cewa Almasihu za ya sha wuya, zai tashi kuma daga matattu a rana ta uku.
47 Degabo Yelusaleme ganodini, fa: no osobo bagade fifi asi gala amoga dunu ilia olelebeba: le, huluane da Na Dioba: le Godema sinidigisu hou, amola wadela: i hou gogolema: ne olofosu nabimu.
Ku yi wa'azin tuba da gafarar zunubai a cikin sunansa ga dukan al'ummai, ku fara daga Urushalima.
48 Dilia da amo hou ba: su dunu esala.
Ku shaidu ne ga wadannan abubuwan.
49 Dawa: ma! Dili fidima: ne, Na da Gode Ea hahawane dogolegele iasu amo E da musa: imunusa: ilegele sia: i, amo dilima asunasimu. Be diasu ganodini ouesalu, gasa bagade hou muagado misunu da dilima abula agoane idiniginisimu.”
Duba, ina aiko da alkawarin Ubana a kanku. Amma ku jira a birni, sai an suturta ku da iko daga sama.”
50 Amalalu, Yesu da Ea fa: no bobogesu dunu Bedani moilai gadenene sogebi amoga oule asi. E da Ea lobo gaguia gadole, Gode da ilima hahawane ima: ne sia: i.
Sa'annan Yesu ya tafi tare da su har sai da suka kai kusa da Betanya. Sai ya daga hannunsa ya albarkace su.
51 Hahawane sia: nanu, E da ili fisili amola Gode da E muagado lale gadoi.
Ya zama sa'adda yake sa masu albarka, ya bar su sai aka dauke shi zuwa cikin sama.
52 Ilia da Yesuma nonodona, hahawane bagadewane Yelusaleme moilai bai bagadega buhagi.
Sai suka yi masa sujada, suka komo Urushalima da murna mai yawa.
53 Eso huluane, mae helefili, ilia Debolo Diasu ganodini, Godema nodone sia: ne gadolalu. Sia: Ama Dagoi
Kullayaumin suna cikin haikali, suna albarkatar Allah.

< Luge 24 >