< Luge 16 >
1 Yesu da Ea ado ba: su dunuma amane sia: i, “Muni ouligisu dunu afae da bagade gagui dunu ea liligi ouligilalu. Amo muni ouligisu da ea hina ea muni udigili ha: digi, noga: le hame ouligi. Amaiba: le, eno dunu da bagade gagui hina ema ouligisu ea hou olelei.
Yesu ya kuma ce wa almajiransa, “Akwai wani mai arziki da yake da wakili, sai aka yi karan sa da cewa wannan wakili yana fallasar masa da dukiya.
2 Amaiba: le, hina dunu da muni ouligisu ema misa: ne sia: ne, ema amane sia: i, ‘Na da dia houba: le adi sia: nababala: ? Dia muni amola liligi huluane ouligisu hou huluane nama olelema. Bai di da amo ouligisu hou bu hamomu da hamedei galebe.’
Sai mai arziki ya kira shi ya ce masa, 'Labarin me nake ji game da kai? Kawo lissafin wakilcin ka, don ba za ka sake zama wakili na ba.'
3 Amalalu, muni ouligisu dunu da ea asigi dawa: su ganodini amane dawa: i, ‘Na da adi hamoma: bela: ? Na hawa: hamosu na hina da hedofamuba: le, na adi hamoma: bela: ? Na gasa hameba: le, osobo gasa: mu hamedei galebe. Na gogosiasa: besa: le, eno dunuma muni udigili edegemu hamedei.
Sai wakilin ya ce a ransa, 'Kaka zan yi, da yake maigida na zai karbe wakilci daga hannuna? Gashi, ba ni da karfin noma ina kuwa jin kunya in yi roko.
4 A! Defea! Na hamomu na dawa: Na hina da na hawa: hamosu hedofasea, eno dunu ilia nama aowasu hamoma: ne, na da agoane hamomu.’
Na san abin da zan yi domin idan an fitar da ni daga wakilcin, mutane su karbe ni a gidajensu.
5 Amalalu, dunu eno ilia da ea hina ema dabe imunu galu. E da amo dunu huluane ema misa: ne sia: i. E da ilima amane sia: i, ‘Na hinama, di da dabe habodayane imunu ganabela: ?’
Sai wakilin ya kira kowanne daya da maigidansa ke bi bashi, yace wa na farkon, 'Nawa maigida na yake bin ka?'
6 Afadafa da bu adole i, ‘Na da olife susuligi gaga 100 agoane imunu gala.’ Ema e amane sia: i, ‘Defea! Dabe imunu meloa lale, hedolowane 50 fawane bu dedema.’
Ya ce, 'Garwan mai dari.' Sai ya ce masa, 'Ga takardarka, maza ka zauna, ka rubuta hamsin.'
7 Eno dunuma e amane sia: i, ‘Di da dabe habodayane imunu ganabela: ?’ E bu adole i, ‘Na da widi daba 1000 agoane imunu gala,’ Muni ouligisu dunu da ema amane sia: i, ‘Defea! Dabe imunu meloa lale, 800 fawane dedema.’
Ya kuma ce wa wani, 'Nawa ake binka?' Ya ce, 'Buhu dari na alkama.' Ya ce masa, 'Ga tarkardarka, ka rubuta tamanin.'
8 Amalalu, ogogosu muni ouligisu dunu da dawa: iwane hamoiba: le, ea hina da ema nodone sia: i. Bai osobo bagade dunu ilia muni ouligisu hou da hadigi lai dunu ilia muni ouligisu hou baligisa. (aiōn )
Sai maigida ya yaba wa wakilin nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama 'ya'yan zamanin nan a ma'ammalar su da mutanen zamaninsu sun fi 'ya'yan haske wayo. (aiōn )
9 Amaiba: le na dilima sia: sa. Muni da osobo bagade liligi fawane. Be osobo bagade dunu da dilima asigima: ne, muni ouligisu hou noga: le hamoma. Agoane hamosea, hobea amo hou da dagoiwane ba: beba: le, Gode da dilima misa: ne sia: beba: le, dilia da Hebene sogega doaga: sea, ilia dima hahawane yosia: mu. (aiōnios )
Ina gaya maku ku yi abuta ta dukiya ta rashin gaskiya, saboda idan ya kare, su karbe ku a gidaje masu dauwama. (aiōnios )
10 Nowa da liligi fonobahadi noga: le ouligisia, e da liligi bagade ouligisu dawa: mu. Be nowa da liligi fonobahadi ogogolewane ouligisia, ea da hou bagade amo ganodini ogogomu.
Wanda yake da aminci a karamin abu, mai aminci ne a babban abu, wanda yake marar gaskiya a karamin abu, marar gaskiya ne a babban abu.
11 Amaiba: le, di da osobo bagade liligi amola muni ogogole ouligisia, nowa da dilima liligidafa amola munidafa amo ouligisu hou ima: bela: ? Hamedafa imunu!
Idan fa ba ku yi aminci da dukiya mara adalci ba, wa zai amince maku da dukiya ta gaskiya?
12 Dilia da dunu eno ea liligi ogogolewane ouligisia, nowa da dilia liligidafa dilima ima: bela: ?
Idan kuma ba ku yi aminci da kudin wani ba, wa zai ba ku kudin da ke naku?
13 Hawa: hamosu dunu da hina aduna elama hawa: hamomu da hamedei. Agoane hamosea, hina afadafa e da higamu, enoma e da asigimu. Hina afadafa ema e da nodone sia: mu, enoma e da hihimu. Gilisili Gode Ea hawa: hamosu, amola muni labe elama asigi hou hamomu da hamedei galebe.”
Ba bawan da zai iya bauta wa iyayengiji biyu, ko dai ya ki daya, ya so daya ko kuwa ya amince wa dayan, ya raina dayan. Ba za ku iya bauta wa Allah ku kuma bauta wa dukiya ba.”
14 Amo sia: nababeba: le, Fa: lisi dunu ilia da muni hanaiba: le, Yesuma ba: sola: i.
Da Farisawa da ke da kaunar kudi suka ji dukan wadannan abubuwa, suka yi masa ba'a.
15 Be Yesu da ilima amane sia: i, “Dilia da eno dunu ilia siga hahawane ba: ma: ne, ogogole hamosa. Be dilia dogo ganodini asigi dawa: su dialebe, Gode da ba: lala. Be liligi amoma osobo bagade dunu ilia nodone dawa: sa, amo liligi Gode da higasa.
Sai ya ce masu, “Ku ne masu baratar da kanku a gaban mutane, amma Allah ya san zuciyarku. Abin da mutane suke girmamawa kwarai abin kyama ne a gun Allah.
16 Gode Ea Fi dunu da musa: Mousese ea Sema amola Balofede dunu ilia olelesu amoha esalu. Amalalu, Yone Ba: bodaise da misi. Amola wali dunu da Gode Ea Hinadafa Hou Sia: Ida: iwane gala olelesa. Lalegagumu hanai dunu da hanaiba: le, amo hou ganodini golili sa: imusa: gasawane ludusa.
Attaura da litattafan annabawa suna nan har zuwan Yahaya. Tun daga lokacin nan ake yin bisharar mulkin Allah, kowa kuma yana kokarin kutsawa zuwa cikinta.
17 Be mu amola osobo bagade da hedolowane mugululi, hamedafa ba: mu. Be Sema dedei fonobahadi fawane da hamedafa mugulumu.
Duk da haka, zai fi sauki sama da kasa su shude, da ko digo daya na attaura ya shude.
18 Nowa dunu da ea uda fisiagale, eno lasea, e da inia uda adole lasu hou hamosa. Amola nowa dunu da uda egoa fisiagai, amo lasea e da inia uda adole lasu hou hamosa.
Duk wanda ya saki matansa ya auri wata ya aikata zina, kuma wanda ma ya auri sakakkiya ya aikata zina.
19 Musa bagade gagui dunu da osobo bagadega esaloba, e da yoi abula ida: iwane ga: si. E eso huluane sadima: ne, ha: i manu ida: iwane nasu.
Akwai wani mai arziki, mai sa tufafi na alfarma masu tsada yana shagalin sa kowace rana.
20 Hame gagui nabadodafa dunu ea dio amo La: salase esalu. Ea da: i da aiya fawane dialu. E masunu hamedeiba: le, eno dunu ilia gaguli asili, bagade gagui dunu ea logo holeiga ligisisu.
Aka ajiye wani gajiyayye a kofarsa, mai suna liazaru wanda duk jikinsa miki ne,
21 E da ha: i manu hameba: le, e da bagade gagui ea ha: i manu daladabe ea fafaiha sa: i lale manusa: dawa: i galu. Wa: me da ea aiya ilia gona: suga heheloa: su.
Shi kuwa yana marmarin ya koshi da barbashin da ke fadowa daga teburin mai arzikin nan har ma karnuka sukan zo suna lasar mikinsa.
22 Amalalu, hame gagui dunu da bogoi. E bogoloba, a:igele dunu da ea a: silibu amo A: ibalaha: me ea afoguga dafulili fimusa: oule asi. Bagade gagui dunu amola da bogole, uli dogone sali ba: i.
Ana nan sai gajiyayyen nan ya mutu, malaiku kuma suka dauke shi suka kai shi wurin Ibrahim. Mai arzikin ma ya mutu, aka kuma binne shi,
23 Bagade gagui dunu da Ha: idisi amo ganodini se nabawane esalu. E da ea si ba: le gadole, A:ibalaha: me sedagawane lelebe ba: i. La: salase da A: ibalaha: mela dafulili lelebe ba: i. (Hadēs )
yana cikin hades yana shan azaba, sai ya daga kai ya hangi Ibrahim daga nesa, da Li'azaru a kirjinsa. (Hadēs )
24 Ba: beba: le, e da A: ibalaha: mema ha: giwane wele sia: i, ‘Ada! Nama asigima! La: salase da nama misa: ne sia: ma! Ea lobo sogo hanoga gele, na gona: suga anigagima: ne digilisima: ne asunasima! Na lalu ganodini esalebeba: le, se bagade naba!’
Sai ya yi kira ya ce, 'Baba Ibrahim, ka ji tausayi na, ka aiko Li'azaru ya tsoma dan yatsansa a ruwa ya sanyaya harshena, don azaba nake sha a cikin wannan wuta.'
25 Be A: ibalaha: me da ema bu adole i, ‘Nagofe! Bu dawa: ma! Di da osobo bagadega esaloba, liligi ida: iwane fawane ba: i galu. La: salase da se fawane nabi. Wali e da guiguda: hahawane esala, be di da se naba.
Amma Ibrahim ya ce, 'Yaro, ka tuna fa a zamanka na duniya ka sha duniyarka, ka kuma karba abubuwa masu kyau, amma Li'azaru kuma sai wahala. Amma yanzu dadi ake bashi a nan, kai kuwa kana shan azaba.
26 Eno amola, ani dogoa amogai da adobo bagadeba: le, ani da afafai dagoi. Gui esala dunu dima masunu da hamedei ba: mu. Amola dia la: idi esalebe dunu guiguda: misunu da hamedei ba: mu!
Banda haka ma, akwai rami mai zurfi, domin wadanda suke son ketarewa zuwa wurinku kada su iya, kada kuma kowa ya ketaro zuwa wurinmu daga can.'
27 Amalalu, musa: bagade gagui dunu da bu adole i, ‘Amaiba: le, Ada, na dima bagade edegesa. La: salase da na osobo bagade ada ea diasuga masa: ne sia: ma.
Sai mai arziki ya ce, 'To ina rokonka, Baba Ibrahim, ka aike shi zuwa gidan mahaifina -
28 Amoga da nolalali biyale esala. Ilia se nabasu soge goega: i doaga: sa: besa: le, e da ilima sisasu olelema: ne, di asunasima!’
domin ina da 'yan'uwa maza biyar, ya je ya yi masu gargadi kada su ma su zo wurin azaban nan.'
29 Be A: ibalaha: me da bu adole i, ‘Mousese amola ba: la: lusu dunu ilia sia: dedei diala. Amo ilia nabimu da defea.’
Amma Ibrahim ya ce, 'Suna da Musa da annabawa; bari su saurare su.'
30 Amalalu, e da A: ibalaha: mema bu sia: i, ‘Hamedei ada A: ibalaha: me! Be bogoi dunu wa: legadole ilima adosea, ilia da wadela: i hou fisili, Godema sinidigimu.’
Sai mai arziki ya amsa, 'A'a, Baba Ibrahim, idan wani daga cikin matattu ya je wurinsu, zasu tuba.'
31 Be A: ibalaha: me bu sia: i, ‘Ilia Mousese amola balofede dunu ilia sia: dedei dialebe amo dafawaneyale hame dawa: sea, dunu bogoi wa: legadobeba: le amola ilia da dafawaneyale hame dawa: mu.’”
Amma Ibrahim ya ce masa, 'In dai har basu saurari Musa da na annabawa ba, ko da wani ya tashi daga matattu ma, ba za su rinjayu ba.'”