< Gobele Salasu 6 >

1 Hina Gode da amo hagudu dedei hamoma: ne sia: i, amo Mousesema i.
Ubangiji ya ce wa Musa,
2 “Nowa dunu da ea Isala: ili na: iyado dunu ema wadela: le hamosea, e da amo hou hamobeba: le, Hina Godema wadela: le hamosa. Amola e da Hina Godema dabe imunu gala. Amo wadela: i hou da e da inia liligi wamolai o eno dunuma ogogoiba: le ea liligi lai, o eno dunu da hi bu lamusa: ema liligi iasea, e da amo liligi bu hame iaha,
“In wani ya yi zunubi bai kuma yi aminci ga Ubangiji ba, wato, ta wurin yin wa abokin zamansa karya game da ajiyar da abokin ya ba shi amana, ko a kan wani alkawarin da suka yi wa juna, ko kuwa a kan yă cuci abokin,
3 o eno dunu da liligi fisisia, e da amo liligi ba: sea be ogogole hame ba: i sia: sa.
ko kuma idan ya sami abin da ya ɓace amma ya yi ƙarya cewa bai samu ba. Ko ya yi rantsuwar ƙarya a kan duk irin abubuwan da akan aikata na laifi,
4
sa’ad da mutum ya yi irin laifin nan, ya kuwa tabbata mai laifi ne, to, sai yă komar da abin da ya ƙwace, ko abin da ya samu ta hanyar zalunci, ko abin da aka ba shi ajiya, ko abin da ya tsinta.
5 Dunu da amo wadela: i hou afae hamosea, e da liligi wadela: le lai dagoiba: le, e da dabe imunu gala. Ilia da ema fofada: ne, ea giadofai ba: sea, amo esoga e da ea liligi lai eda ema ea wamolai liligi ea muni defei amola eno20% imunu gala.
Zai mai da abin da ya yi rantsuwar ƙarya a kai. Zai mayar wa mai abin da abinsa a yadda yake, har yă ƙara kashi ashirin bisa ɗari na abin. A ranar da zai yi hadaya don laifinsa, a ranar ce zai mayar wa mai abin da abinsa.
6 Amola ea wadela: i hou Hina Godema Dabe Ima: ne, gobele salasu hamoma: ne, e da gobele salasu dunuma sibi gawali o goudi gawali ledo hamedei gaguli misunu. Amo ea bidi lamu defei ilia da bidi lama: ne sema defele ilegemu.
A matsayin hakki kuwa, dole yă kawo wa firist, wato, ga Ubangiji, hadaya rago marar lahani kuma wanda aka kimanta tamaninsa daga garke don laifinsa.
7 Gobele salasu dunu da amo dunu ea wadela: i hou hamoi ea dabe gobele salasu hamomu. Amasea, amo dunu ea wadela: i hou da gogolema: ne olofoi dagoi ba: mu.”
Ta haka firist zai yi kafara dominsa a gaban Ubangiji, za a kuwa gafarta masa irin laifin da ya yi.”
8 Hina Gode da Mousesema e da Elane amola egefelalima amo gobele salasu sema olelema: ne sia: i. Ilia da gobele salasu liligi gasi amoga oloda da: iya yolesimu amola lalu da mae ha: ba: dole nenanebe ba: mu.
Ubangiji ya ce wa Musa,
9
“Ka ba Haruna da’ya’yansa maza wannan umarni, ‘Waɗannan su ne ƙa’idodi don hadaya ta ƙonawa. Hadaya ta ƙonawa za tă kasance a bagade dukan dare, sai da safe, kuma dole a bar wutar tă yi ta ci a bisa bagaden.
10 Amasea, gobele salasu dunu, ea abula amola selefa dunumuni salawane, sefe nasubu hamoi oloda da: iya diala amo fadegale, oloda ea bai la: idiga ligisimu.
Sa’an nan firist zai sa rigunarsa ta lilin da kuma rigar lilin da ake sa a ciki, sa’an nan yă kwashe tokan hadaya ta ƙonawa da wuta da ta ci a kan bagaden, yă sa kusa da bagaden.
11 Amasea, e da ea abula afadenene, amo nasubu lale, abula diasu gilisisu amoga gadili gaguli asili, ledo hame hamoi sema sogebi amoga ligisimu.
Sa’an nan yă tuɓe waɗannan rigunan yă sa waɗansu, sa’an nan yă ɗauki tokar yă kai waje da sansani zuwa inda yake da tsabta.
12 Lalu oloda da: iya diala da maedafa ha: ba: doma: ne sia: ma. Hahabe huluane, gobele salasu dunu da lalu ifa amoga ligisili, amo da: iya gobele salasu liligi ligisimu amola Hahawane Gilisili Olofole Iasu liligi ea sefe amo gobesimu.
Dole a bar wutar da take bisa bagaden tă yi ta ci; kada tă mutu. Kowace safiya firist zai ƙara itacen wuta, yă shirya hadaya ta ƙonawa a bisa wutar yă kuma ƙone kitsen hadaya ta salama a kansa.
13 Lalu oloda da: iya da maedafa haba: doma: ne sia: ma.
Dole a bar wutar tă ci gaba da ci a bisa bagade; kada tă mutu.
14 Hina Godema Gala: ine Iasu ima: ne hamoma: ne sia: i da hagudu dedei. “Elane fi gobele salasu dunu da oloda midadi Hina Gode Ema Gala: ine Iasu imunu.
“‘Waɗannan su ne ƙa’idodi domin hadaya ta gari.’Ya’yan Haruna za su kawo ta a gaban Ubangiji, a gaban bagaden.
15 Amasea, e da lobo afaega falaua amola susuligi gasa: le, amoga gabusiga: manoma legele, amola huluanedafa da Hina Godema ia dagoi olelema: ne, amo lobo afaega gasa: i liligi oloda da: iya gobesimu. Hina Gode da amo iasu ea gabusiga: hahawane naba.
Firist zai ɗiba garin hadayar mai laushin wanda aka zuba masa mai da kuma turare cike da tafin hannu. Zai ƙona wannan a bisa bagaden, hadaya ce mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji don tunawa.
Haruna da’ya’yansa maza za su ci sauran, amma za a ci shi ba tare da yisti ba a tsattsarkan wuri; za su ci shi a harabar Tentin Sujada.
17 Gobele salasu dunu ilia da falaua amola susuligi hame gobei diala, amo manu. Ilia da amoga yisidi mae gilisili, agi ga: gi hamoma: ne gobemu. Amola ilia hadigi sogebi (Abula Diasu ea gagoi) amo ganodini, Hina Gode ba: ma: ne, manu. Bai Hina Gode da amo Ha: i Manu Iasu la: idi amo gobele salasu dunuma ia dagoi. Amo da Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne gobele iasu amola Dabe Ima: ne gobele iasu defele, hadigi dagoi ba: sa.
Ba za a toya shi da yisti ba; na ba su yă zama rabonsu daga cikin hadayun da ake ƙonawa da wuta, abu ne mafi tsarki, kamar hadaya don zunubi da laifi.
18 Wali amola eso huluanedafa, Elane ea dunu iligaga fi dunu da amo ha: i iasu da gasa bagade hadigi hamoiba: le, eno dunu da amo digili ba: sea, se bagade nabimu.
Kowane ɗa namiji cikin zuriyar Haruna zai iya cinsa. Wannan rabonsa ne na kullum na hadayar da aka yi ga Ubangiji da wuta. Wannan madawwamiyar doka ce cikin zamananku duka. Duk abin da ya taɓa hadayun zai tsarkaka.’”
19 Hina Gode da Mousesema hagudu dedei hamoma: ne sia: i Elane gobele salasu dunu ilegema: ne olelei.
Ubangiji ya kuma ce wa Musa,
20 Elane gobele salasu dunu da ea ilegesu eso amoga Hina Godema falaua gilougala: me afae (eso huluane gala: ine iasu ea defei defele) amo ima: ne gaguli misa: ne sia: i. E da dogoa fifili, la: idi afae hahabe imunu amola la: idi eno daeya imunu.
“Wannan ne hadayar da Haruna da’ya’yansa maza za su kawo ga Ubangiji a ranar da za a naɗa su firistoci, humushin garwan gari mai laushi a matsayin hadaya ta gari na kullum, rabinsa da safe, rabinsa kuma da yamma.
21 E da falaua amoga susuligi gilisili agi gobesu agoai amoga gobele, goudale, gala: ine iasu defele Hina Godema imunu. Hina Gode da amo ea gabusiga: hahawane naba.
A shirya shi da mai a kwanon tuya, a kawo shi kwaɓaɓɓe sosai, a miƙa shi hadaya ta gari dunƙule-dunƙule don ƙanshi mai daɗi ga Ubangiji.
22 Hina Gode da amo hou mae yolesili hamonanumu sia: i. Elane egaga fi dunu huluane amo da gobele salasu hawa: hamoma: ne ilegeiba: le, da amo hou hamonanumu. Amo Gala: ine Iasu huludafa da Hina Godema gobele salimusa: , oloda da: iya gobesima: ne sia: i.
Duk wanda aka naɗa daga’ya’yan Haruna yă zama firist a madadinsa, shi ne zai miƙa wannan hadayar ga Ubangiji. Zai ƙone hadayar ƙurmus. Wannan za tă zama dawwammamiyar farilla ce har abada.
23 Gobele salasu dunu da Gala: ine Iasu iabeba: le, e da amo ea la: idi hamedafa manu. Huluanedafa da oloda da: iya, gobesi dagoi ba: mu.
Kowace hadaya ta gari ta firist, za a ƙone ta ƙurmus, ba za a ci ba.”
24 Hina Gode da Mousesema,
Ubangiji ya ce wa Musa,
25 e da Elane amola egefelalima Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne Iasu hamoma: ne sia: i hagudu dedei olelema: ne sia: i. Ilia da ohe amo Wadela: i Hou Gogolema: ne Olofoma: ne Iasu medole legesea, oloda ea gagoe (north) la: ididili (amoga ilia da gobeidafa gobele salasu ohe medole legesa) amoga medole legema: ne sia: i. Amo Iasu da hadigidafa iasu.
“Faɗa wa Haruna da’ya’yansa maza, ‘Waɗannan su ne ƙa’idodi domin hadaya don zunubi. Za a yanka hadaya don zunubi a gaban Ubangiji a inda ake yankan hadaya ta ƙonawa; dole tă kasance mai tsarki.
26 Amo ohe gobele salasu dunu da hadigi sogebi (Hina Gode Ea Abula Diasu gagoi) amo ganodini amo ohe manu.
Firist da ya miƙa ta zai ci, za a ci ta a tsattsarkan wuri, a harabar Tentin Sujada.
27 Be nowa dunu o liligi da amo medole legei ohe ea hu digili ba: sea, e da se nabimu. Bai amo hu da gasa bagade hadigi hamoi dagoi. Be amo ea maga: me da abula amoga foga: gagala: be ba: sea, amo abula hadigi sogebi amo ganodini dodofema: mu.
Duk abin da ya taɓa wani sashe na naman, zai zama da tsarki, kuma in wani jini ya ɗiga a riga, dole ka wanke shi a tsattsarkan wuri.
28 Ilia da amo hu osoboga hamoi ofodo ganodini egesea, amo goudama: ne sia: ma. Amola gula ofodo ganodini egesea, amo noga: le dodofema: mu.
Dole a farfashe tukunyar lakar da aka dafa naman a ciki; amma in an dafa a tukunyar tagulla, sai a kankare tukunyar, a kuma ɗauraye da ruwa.
29 Nowa da gobele salasu fi dunu esalea da amo iasu manu defea. Amo iasu da hadigidafa.
Kowane namiji a iyalin firistoci zai iya ci; gama abu ne mafi tsarki.
30 Be amo ohe ea maga: me mogili Abula Diasu ganodini wadela: i hou fadegama: ne gaguli misi dagoi ba: sea, amo ohe ea hu manu da sema bagade. Huluane gobele salasu hamoma: ne sia: ma.
Amma duk wata hadaya don zunubi wadda aka kawo jininta cikin Tentin Sujada don a yi kafara a Wuri Mai Tsarki, ba za a ci ba. A maimako haka za a ƙone ta ɗungum.

< Gobele Salasu 6 >