< Gobele Salasu 1 >

1 Hina Gode da Ea Abula Diasuga esala, Mousesema misa: ne wele sia: i. E da Mousesema amo gobele salasu iasu sema olelei.
Ubangiji ya kira Musa ya yi masa magana daga cikin Tentin Sujada ya ce,
2 “Isala: ili dunu da gobele salasu hou hamomusa: dawa: sea, ilia da agoane hamoma: ne sia: ma, ‘Nowa da ohe gobele salasu imunusa: dawa: sea, e da ea bulamagau afae o sibi afae o goudi afae lale ima: mu.
“Yi magana da Isra’ilawa ka ce musu, ‘Duk sa’ad da waninku ya kawo hadaya ga Ubangiji, ku kawo hadayarku ta dabba daga garkenku ta shanu ko kuwa daga tumakinku.
3 E da ea bulamagau afae gobele salimusa: dawa: sea, e da bulamagau gawali afae ida: iwane gala, ledo hamedafa gala, gaguli misa: ne sia: ma. Hina Gode da amo dunu hahawane gousa: ma: ne, e da amo bulamagau gawali, Gode Ea Abula Diasu amo ea holeiga ima: ne sia: ma.
“‘In hadaya ta ƙonawar daga shanu ne, sai yă miƙa namiji marar lahani. Dole yă kawo shi a ƙofar Tentin Sujada don yă zama yardajje ga Ubangiji.
4 Amo dunu da ea lobo amo bulamagau gawali ea dialuma da: iya ligisima: mu. Amasea, Hina Gode da amo bulamagau gobele salasu liligi amo dunu ea wadela: i hou fadegale fasima: ne sia: mu.
Zai ɗibiya hannunsa a kan hadaya ta ƙonawar, za a kuwa karɓa a madadinsa don a yi kafara dominsa.
5 E da amogawi bulamagau medole legema: mu. Amola Elane ea gobele salasu dunu ilia da bulamagau ea maga: me lale, Hina Godema imunu. Amasea, ilia da amo maga: me oloda (amo da Abula Diasu ea holeiga diala) amo ea la: idi biyadu gala amoga sogaga: la: gaganomu.
Zai yanka ɗan bijimin a gaban Ubangiji, Haruna kuwa da’ya’yansa maza firist, za su kawo jinin su kuma yafa shi a kan bagaden a kowane gefe a mashigin Tentin Sujada.
6 Amasea, gobele salasu iabe dunu, e da bulamagau ea gadofo houga: le, ea da: i hodo dadega: mu.
Zai feɗe hadaya ta ƙonawar, yă yayyanka shi gunduwa-gunduwa.
7 Amola gobele salasu dunu ilia da oloda da: iya lalu habei gilisili, didima: mu.
’Ya’yan Haruna maza waɗanda suke firistoci za su hura wuta a bagade, su kuma shirya itace a kan wutar.
8 Ilia da amo ohe ea dadega: i fifi (huluane, dialuma amola sefe) laluga ligisimu.
Sa’an nan’ya’yan Haruna maza waɗanda suke firistoci za su shirya gunduwa-gunduwar haɗe da kan da kuma kitsen a kan itace mai cin wuta wanda yake a kan bagaden.
9 Gobele salasu iabe dunu da ohe ea iga amola emo amo dodofemu. Amasea, gobele salasu ouligisu dunu da amo liligi huluanedafa oloda da: iya gobesimu. Hina Gode da amo ha: i manu gobele salasu iasu ea gabusiga: hahawane naba.
Zai wanke kayan cikin da kuma ƙafafun da ruwa, firist ɗin kuwa zai ƙone dukan waɗannan a kan bagade. Hadaya ce ta ƙonawa, hadaya ce kuma wadda aka yi da wuta, mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji.
10 Isala: ili dunu afae da sibi o goudi gobele salimusa: dawa: sea, e da gawali ida: iwane gala, ledo hamedei, ilegema: ne sia: ma.
“‘In hadaya ta ƙonawar daga garke ne, ko na tumaki, ko na awaki, zai miƙa namiji ne marar lahani.
11 E da amo ohe oloda la: idi gagoe (north) amoga medole legemu. Amasea, gobele salasu dunu da ea maga: me oloda ea la: idi biyaduyale gala amoga sogaga: la: gaganoma: mu.
Zai yanka shi a gefen arewa na bagaden a gaban Ubangiji,’ya’yan Haruna firistoci kuwa za su yayyafa jinin dabbar a bagaden a kowane gefe.
12 Amasea, dunu hi da amo ohe ea da: i hodo dadega: le, gobele salasu ouligisu dunu da dadega: i fifi (huluane, amola dialuma amola sefe) amo laluma gobesimu.
Zai yanka shi gunduwa-gunduwa, firist kuwa zai shirya su haɗe da kan, da kuma kitsen a kan itace mai cin wutar da yake a kan bagade.
13 Gobele salasu iabe dunu da amo ohe ea iga amola emo dodofemu. Amasea, gobele salasu ouligisu dunu da amo gobele salasu Hina Godema ianu, oloda da: iya laluma gobesimu. Hina Gode da amo ha: i manu gobele salasu ea gabusiga: hahawane naba.
Zai wanke kayan cikin da kuma ƙafafun da ruwa, firist ɗin kuwa zai ƙone dukan waɗannan a kan bagade. Hadaya ce ta ƙonawa, hadaya ce kuma wadda aka yi da wuta, mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji.
14 Isala: ili dunu da sio amo gobele salasu imunusa: dawa: sea, e da dafe sio o musuni gaguli misa: ne sia: ma.
“‘In hadaya ga Ubangiji ɗin, hadaya ta ƙonawa ta tsuntsaye ce, zai miƙa kurciya ko’yar tattabara.
15 Gobele salasu ouligisu dunu da amo sio oloda amogawi Hina Godema ianu, ea asogoa dugini, ea dialuma amo oloda da: iya gobesimu. E da ea maga: me oloda beba: le soga: sisimu.
Firist zai kawo ta bagade, yă murɗe wuyan tsuntsun yă ƙone shi a kan bagade; zai tsiyaye jininsa tsuntsun a gefen bagaden.
16 E da sio ea wa amola amo ganodini liligi dialebe fadegale, oloda ea gusudili la: idiga (nasubu ligisisu) amoga galagamu.
Amma zai ɗauki kayan cikin tsuntsun da gashin yă zubar da su a gefen bagaden a wajen gabas a wurin zuba toka.
17 E da sio ea ougia aduna dodobole gaguli, amo mae fadegale, ea da: i hodo dudugale, mae dadega: le, amo oloda da: iya gobesimu. Hina Gode da amo ha: i manu gobele salasu ea gabusiga: hahawane naba.
Zai tsaga shi biyu a tsaka, amma ba zai raba shi ba. Firist ɗin zai ɗibiya shi a bisa itacen da yake bisa bagaden, yă ƙone shi. Hadaya ce ta ƙonawa, hadaya ce kuma wadda aka yi da wuta, mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji.

< Gobele Salasu 1 >