< Fofagini Disu 1 >

1 Yelusaleme da dunu amoga nabaidafa galu. Be wali e da fofagini agoane diala. Musa: fifi asi gala huluane da ema nodoi. Be wali e da uda didalo agoai gala. Yelusaleme ea noga: idafa hou da musa: osobo bagade moilai bai bagade huluane baligi dagoi. Be wali ea dunu huluane da udigili hawa: hamonana.
Yanzu birnin ya zama babu kowa a ciki, birnin da a dā yake cike da mutane! Yanzu birnin ya zama kamar gwauruwa, wadda a dā babba ce ita a cikin ƙasashe! Ita da take sarauniya a cikin larduna yanzu ta zama baiwa.
2 Daeya ganini asili hahabe huluane e da dinana. Si hano da ea siguluba: le daha. E da musa: sama bagohame galu. Be waha afae da e dogo denesimu hame ba: sa. Emagai dunu da ema hohonone, wali ema ha lai gala.
Tana yin kuka mai zafi da dare, hawaye na gangara a kan kumatunta. A cikin masoyanta duka babu wanda ya yi mata ta’aziyya. Duk abokanta sun yashe ta; sun zama abokan gābanta.
3 Yuda fi dunu da hamedei mugululi udigili hawa: hamosu dunu ba: sa. Ilia ha lai dunu da gasa fili, ili fifi lasu amogai mae esaloma: ne, sefasi dagoi. Ilia da ga soge ganodini esala. Ilia fifi lasudafa da hame gala. Ilia ha lai dunu da ili sisiga: iba: le, hobeamu logo hame ba: sa.
Bayan wahala da baƙin ciki, Yahuda ta tafi bauta. Ta zauna a cikin ƙasashe, ba tă samu wurin hutawa ba. Duk masu fafararta sun same ta sa’ad da take cikin matuƙar ɓacin rai.
4 Wali da dunu afae da hadigi esoga Debolo Diasuga sia: ne gadomusa: hamedafa maha. Uda a: fini amo da musa: amogawi gesami hea: i, wali da se naba. Amola gobele salasu dunu da gogonomobe fawane. Moilai bai bagade logo holei huluane da mebu dagoi ba: sa amola Saione moilai bai bagade da se nabawane diala.
Hanyoyin zuwa Sihiyona suna makoki, gama ba wanda ya zo bikin da ta shirya. Ba kowa a hanyoyin shiganta. Firistocinta suna gurnani,’yan matana kuma suna wahala, kuma tana cikin shan wahala ƙwarai.
5 Yelusaleme fi ilia ha lai dunu da ili hasali dagoi. Amo ha lai dunu da ilia gasaga Yelusaleme gagulaligisa. Yelusaleme da wadela: i bagohame hamoi dagoi. Amaiba: le, Hina Gode da ema se dabe i dagoi. Yelusaleme fi ilia mano da ilia ha lai dunu amoga doagala: le, sasamogele lale, asi dagoi ba: sa.
Maƙiyanta sun zama shugabanninta; Abokan gābanta suna da kwanciyar rai. Ubangiji ya kawo mata ɓacin rai domin yawan zunubanta.’Ya’yanta sun tafi bauta, a ƙarƙashin maƙiyanta.
6 Yelusaleme ea isisima: goi ba: su da asi dagoi. Ea ouligisu dunu da ‘dia’ gebo amo da ha: ga gasa hamedeiba: le, benea ahoasu dunu iliba: le hobeamu gasa hame agoane ba: sa
Diyar Sihiyona ba ta da sauran daraja.’Ya’yan sarakunanta sun zama kamar bareyi waɗanda suka rasa wurin kiwo; cikin rashin ƙarfi suka guje wa masu fafararsu.
7 Yelusaleme da fofagini mugului dagoi mebui agoane ba: sa. Be e da ea musa: isisima: goi ba: su hou bu dawa: sa. Ema ha lai dunu da ema doagala: loba, e da dafai dagoi. Amola e fidimu dunu afae hame ba: su. Ema hasanasisu dunu da ea dafabe amo ba: loba, eba: le oufesega: i.
A cikin kwanakin da take shan wahala take kuma yawo Urushalima ta tuna da dukan dukiyar da take da ita a kwanakin dā can. Sa’ad da mutanenta suka faɗa cikin hannun abokan gābanta, ba wanda ya taimake ta. Maƙiyanta suka dube ta suka yi mata dariya don hallakar da ta auko mata.
8 Ema nodosu hou da fisiagai dagoi. E da da: i nabado gala amola eno dunu da e higale ba: sa. E da gogosia: iba: le, gogonomusa: , ea odagi wamolegesa. Yelusaleme da hisu wadela: le bagadedafa hamobeba: le, ledo hamoi dagoi.
Urushalima ta yi zunubi ƙwarai saboda haka ta zama marar tsarki. Dukan masu martaba ta sun raina ta, gama sun ga tsiraicinta; ita ma da kanta tana nishi da ƙyar ta kuma juya baya.
9 Dunu huluane da Yelusaleme moilai bai bagade ea ledo hou amo ba: i dagoi. Be e da hobea misunu hou mae dawa: le esalu. Amaiba: le e da gugunufinisili dafai ba: i. Ea dogo denesimu da hamedei. Ea ha lai dunu da e hasali dagoi, Amola e da Hina Godema e fidima: ne, disa wele sia: sa.
Ƙazantarta ta manne wa rigunanta; ba tă kula da nan gaba ba, fāɗuwarta kuwa babban abu ne; babu wanda zai yi mata ta’aziyya. “Duba, ya Ubangiji, ka ga wahalata, gama maƙiyi ya yi nasara.”
10 Ha lai dunu da ea noga: idafa liligi huluane wamolai dagoi. Hina Gode da amane sema legei, ‘Dienadaile (Yu fi hame) dunu ilia da Debolo Diasu ganodini masunu da sema bagade. Be Yelusaleme da ba: lalobawane, ema ha lai da Debolo Diasuga golili sa: i.
Maƙiya ya kwashe dukiyarta duka; ta ga mutanen da ba su san Allah ba sun shiga wuri mai tsarkinta waɗanda ka hana su shiga taron jama’arka.
11 Yelusaleme fi dunu da ha: i manu hogosa, gogonomosa. Ilia liligi noga: idafa amoga ilia na: iyadoma, ha: i manu ili esaloma: ne manusa: bidi lasa. Yelusaleme moilai bai bagade da disa, amane wele sia: sa, “Hina Gode! Na ba: ma! Na da baligili da: i dione esala!
Dukan mutanenta suna nishi da ƙyar suna neman burodi; sun sayar da dukiyarsu don su samu abinci don kada su mutu da yunwa. “Ubangiji, ka duba ka gani, gama an yashe ni.”
12 Dunu huluane da bobaligilalebe, ilima e da disa wele sia: sa, “Na ba: ma! Na se nabasu defele, dunu afaega da hame ba: i. Hina Gode da nama ougiba: le, amo se nabasu nama i dagoi.
“Ko wannan ba wani abu ba ne a wurinku, dukanku masu wucewa? Ku duba ku gani. Ko akwai wata wahala kamar irin wadda nake sha, wadda Ubangiji ya auko mini a cikin zafin fushinsa?
13 Hina Gode da muagadodili, lalu iasili, amo lalu da na da: i ganodini nenanu. E da na sa: ima: ne, sanisi. Amaiba: le, na da osoba gala: la sa: i. Amalalu, E da na yolesili, na da mae fisili se nabasu nabala.
“Daga sama ya aiko da wuta, ya aiko ta cikin ƙasusuwana. Ya shimfiɗa raga a ƙafafuna ya juyo da ni. Ya bar ni ni kaɗai, sumamme dukan yini.
14 E da na wadela: i hou huluane ba: lalu, amo huluane gilisili, fedege agoane ‘youge’ hamoi. E da na wadela: i hou huluane ‘youge’ agoane na galogoaga gisa: ginisisi, amoga na da: i da dioi bagadeba: le, na da: i da gogaya: i ba: i. Hina Gode da na ha lai dunuma na ianu, na da ilima bu gegemu hamedei ba: i.
“Ya ɗaura zunubaina a wuyana; aka naɗe su a hannuwansa. Aka rataye su a wuyana Ubangiji ya kwashe ƙarfina. Ya bashe ni ga waɗanda suka fi ni ƙarfi.
15 Hina Gode da na baligili gasa bagade dadi gagui dunu iliba: le oui. E da na ayeligi dunu wadela: lesima: ne, dadi gagui wa: i asunasi. E da waini fage hano hamoma: ne ososa: gibi, amo defele na osa: gi.
“Ubangiji ya ƙi duk mayaƙan da suke tare da ni; ya sa wata runduna ta tayar mini ta kuma tattake samarina. Ubangiji ya tattake budurwa Diyar Yahuda kamar’ya’yan inabi a wurin matsewa.
16 Amaiba: le, na siga si hano da nabale aduga: le daha. Dunu enoga da na denesimu hamedei. Na ha lai dunu da na hasali dagoi. Na fi dunu da liligi gagui hamedafa gala.
“Dalilin da ya sa nake kuka ke nan idanuna kuma suna ta zubar da hawaye. Babu wani a kusa da zai yi mini ta’aziyya, ba wanda zai sabunta ruhuna.’Ya’yana sun zama fakirai domin maƙiyina ya yi nasara.”
17 Na da enoga fidima: ne, lobo ilua: legasa. Be fidimu dunu hame ba: sa. Hina Gode da nama doagala: ma: ne, la: idi la: idiga ha lai dunu misa: ne sia: i. Ilia da na ledo hamoi liligi agoane ba: sa.
Sihiyona ta miƙa hannunta, amma ba wani da zai yi mata ta’aziyya. Ubangiji ya umarta cewa maƙwabtansa za su zama maƙiyansa; Urushalima ta zama abar ƙyama a cikinsu.
18 Be Hina Gode Ea hou da moloi fawane. Bai na da Ea hamoma: ne sia: i nabawane hame hamosu. Fifi asi gala dunu huluane! Na sia: nabima! Na se nabasu ba: ma! Na ayeligi dunu amola a: fini huluane da mugululi asi dagoi.
“Ubangiji mai adalci ne, duk da haka na yi tawaye da umarninsa. Ku saurara, jama’a duka; ku dubi wahalar da nake sha. Samarina da’yan matana duka sun tafi bauta.
19 Na da na fuligala: su fi dunuma na fidima: ne wele sia: i. Be ilia da na fidumu higa: i. Gobele salasu dunu amola ouligisu dunu ilia da moilai bai bagade logoga esala ha: i manu hogolalu, be hamedeiba: le udigili bogogia: i.
“Na kira abokaina amma sun yashe ni. Firistocina da dattawana sun hallaka a cikin birnin yayinda suke neman abinci don kada su mutu da yunwa.
20 Hina Gode, ba: ma! Na da se bagadedafa nabala! Fedege agoane, na dogo da faga: i dagoi. Bai na da na wadela: i hou dawa: beba: le, da: i dioi bagade nabala. Moilai bai bagade logoga, dunu oda da eno dunu medole legesa. Amola diasu huluane amo ganodini, bogosu fawane ba: sa.
“Duba, Ubangiji, ka ga ƙuncin da nake ciki! Ina shan azaba a raina, ba ni da kwanciyar rai a cikin zuciyata, domin na yi tawaye sosai. A waje takobi na kisa; a ciki kuma akwai mutuwa.
21 Na gogonomobe nabima! Na dogo denesimu da dunu hame. Di da amo gugunufinisisu nama iabeba: le, na ha lai dunu ilia da nodosa. Hahawane eso amo Di da nama ima: ne ilegele sia: i, amo iasima. Na se nabasu defele, nama ha lai dunuma se bidi ima.
“Mutane suna ji ina nishi da ƙyar, amma ba wanda zai yi mini ta’aziyya. Dukan maƙiyana sun ji wahalar da nake ciki; suna farin ciki da abin da ka yi. Ka kawo ranan nan da ka sanar domin su ma su zama kamar ni.
22 Ilia da wadela: i hou baligili hamobeba: le, ilima fofada: nanu, ilima se bidi imunusa: ilegema. Di da na wadela: i hou hamoiba: le, nama se bidi i, amo defele ilima se bidi ima. Na da bagadewane da: i dioiba: le, gogonomosa. Na da na dogo ganodini olo bagade gala.”
“Bari ka ga muguntarsu duka; ka yi musu yadda ka yi mini domin dukan zunubansu. Nishina da yawa kuma zuciyata ta gaji.”

< Fofagini Disu 1 >