< Bisisu 9 >

1 Gidione egefe amo Abimelege (Gidione ea gidisedagi uda ea mano) da Siegeme moilai bai bagadega asi. Ea ame ea sosogo fi da amogawi esalu. E da ilima amane sia: i,
Abimelek ɗan Yerub-Ba’al ya tafi Shekem wurin’yan’uwan mahaifiyarsa, ya ce musu da kuma dukan dangin mahaifiyarsa,
2 “Siegeme dunu ilima amane adole ba: ma, ‘Dilima ouligisuwane esaloma: ne dilia da nowa hanabela: ? Gidione egefe70da dilima ouligisu esalumu da defeala: ? O dunu afadafa fawane da defeala: ? Mae gogolema! Abimelege da dilia fidafa dunu. Dilia hu amola maga: me afadafa fawane hamoi galu.’”
“Ku tambayi’yan ƙasar Shekem, ‘Wanne ya fi muku, a sa dukan’ya’yan Yerub-Ba’al saba’in maza su yi mulkinku, ko dai mutum guda kawai yă yi mulkinku?’ Ku tuna, ni jininku ne.”
3 Abimelege ame ea sosogo fi da amo sia: Siegeme dunuma sia: dasu. Amola Siegeme dunu da Abimelege ema fa: no bobogemusa: dawa: i galu. Bai Abimelege da ilia sosogo fi dunu esalu, ilia ba: i.
Sa’ad da’yan’uwan suka mayar wa’yan ƙasar Shekem wannan, sai suka goyi bayan Abimelek, gama sun ce, “Shi ɗan’uwanmu ne.”
4 Ilia da Ba: ile gousa: su hamoi amo ea debolo diasuga, muni silifa fage 70 agoane lale, Abimelegema i. Abimelege da hamedei wadela: i hamosu dunu e fidima: ne sia: i amola, ilima amo muni i.
Suka ba shi shekel saba’in na azurfa daga haikalin Ba’al-Berit, Abimelek kuwa ya yi amfani da shi ya yi hayar’yan tauri waɗanda suka zama masu binsa.
5 E da ea ada diasu Ofala moilai bai bagadega dialu amoga asili, igi afae amo da: iya ea yolali (Gidione egefe) 70 agoane huluane medole legei dagoi. Be Youda: me (Gidione ea ufidafa mano) da wamoaligili, esalebe ba: i.
Sai ya tafi gidan mahaifinsa a Ofra kuma a dutse guda ya kashe’yan’uwansa,’ya’yan Yerub-Ba’al. Amma Yotam, autan ɗan Yerub-Ba’al ya tsira ta wurin ɓuya.
6 Amalalu, Siegeme dunu huluane da gilisili, sema ouge ifa Siegeme sogega lelu amoga asili, Abimelege hina bagade ilegei dagoi.
Sa’an nan duka’yan ƙasar Shekem da Bet Millo suka taru kusa da babban itacen wajen ginshiƙi a Shekem don a naɗa Abimelek sarki.
7 Youda: me da amo sia: nababeba: le, asili, Gelesime Goumi amo da: iya gado lelu, amane wele sia: i, “Dilia Siegeme dunu! Na sia: nabima! Amasea, Gode da dilia sia: nabima: bela: ?
Sa’ad da aka gaya wa Yotam wannan, sai ya hau Dutsen Gerizim ya yi kira da ƙarfi ya ce, “Ku saurare ni,’yan ƙasar Shekem, don Allah yă saurare ku.
8 Eso afaega, ifa huluane da gilisili, ilia hina bagade ilegema: ne gilisi. Ilia da olife ifa amoma amane sia: i, ‘Di ninia hina bagade hamoma.’
Wata rana itatuwa suka fita don su naɗa wa kansu sarki. Suka ce wa itacen zaitun, ‘Ka zama sarkinmu.’
9 Be olife ifa da bu adole i, ‘Hame mabu! Na fage amoga dunu ilia susuligi amo ‘gode’ amola osobo bagade dunu ilima nodomusa: laha. Be na da dili ouligisia, susuligi bu hamomu da hamedeiwane ba: mu.’
“Amma itacen zaitun ya ce, ‘In bar mai nawa, wanda da shi ake girmama alloli da mutane, don in zo in yi ta fama da itatuwa?’
10 Amalalu, ifa eno ilia da figi ifa amoma amane sia: i, ‘Di misini, ninia hina bagade hamoma.’
“Biye da wannan, sai itatuwan suka ce wa itacen ɓaure, ‘Zo ka zama sarkinmu.’
11 Be figi ifa da bu adole i, ‘Hame mabu! Na da dili ouligisia, noga: i hedai fage bu legemu da hamedeiwane ba: mu.’
“Amma itacen ɓauren ya ce, ‘In bar kyawawan’ya’yana da zaƙinsu, in zo in yi ta fama da itatuwa?’
12 Amalalu, ifa ilia da waini efe amoma amane sia: i, ‘Di misini, ninia hina bagade hamoma.’
“Sa’an nan itatuwan suka ce wa kuringar inabi, ‘Ki zo ki zama sarkinmu.’
13 Be waini efe da bu adole i, ‘Hame mabu! Na waini hano da ‘gode’ ili amola osobo bagade dunu amo nasea hahawane ba: sa. Be na da dilia ouligisia, waini hano bu imunu hamedeiwane ba: mu.’
“Amma kuringar ta ce, ‘In bar ruwan inabina, wanda yake faranta zuciyar alloli da mutane, in zo in yi fama da itatuwa?’
14 Amalalu, ifa huluane da aya: gaga: nomei legei ifa fonobahadi amoma amane sia: i, ‘Di misa! Ninia hina bagade hamoma.’
“A ƙarshe sai dukan itatuwa suka ce wa itacen ƙaya, ‘Ka zo ka zama sarkinmu.’
15 Aya: gaga: nomei legei ifa da bu adole i, ‘Defea! Dilia da dafawane na dilia hina bagade hamomu hanai galea, misa amola na ougia hagudua aligima. Dilia agoane hame hamosea, na aya: gaga: nomei legei amoda amoga lalu da gadili nenanebe ba: mu. Amola amo lalu da Lebanone soge dolo ifa huluane nene dagomu.’”
“Itacen ƙaya ya ce wa itatuwan, ‘In da gaske ne kuke so ku naɗa ni sarkinku, ku zo ku sha inuwana; in ba haka ba, bari wuta ta fito daga itacen ƙaya ta cinye itacen al’ul na Lebanon!’
16 Youda: me da eno amane sia: i, “Dilia da Abimelege hina bagade hamoma: ne ilegebeba: le, noga: i amola moloiwane hamobela: ? Gidione amola ea sosogo fi da hou noga: idafa hamosu. Be dilia da amo nodone dawa: beba: le, amo hou hamobela: ?
“To, da a ce kun yi abin bangirma da aniya mai kyau sa’ad da kuka naɗa Abimelek sarki, da kun nuna wa Yerub-Ba’al da iyalinsa ladabi, da kuma kun yi masa abin da ya cancanci shi,
17 Na ada da dili gaga: ma: ne fidili gegei dagoi. Amo mae gogolema! E da ea esalusu mae dawa: le, dili Midia: ne dunu ilima gaga: ma: ne fidili gegei.
a yi tunani cewa mahaifina ya yi yaƙi saboda ku, ya yi kasai da ransa don yă cece ku daga hannun Midiyawa
18 Be wali esoga dilia da na ada sosogo fi amo wadela: lesi dagoi. Dilia da ea mano 70 amo huluane igi afadafa da: iya medole legei dagoi. Abimelege da Gidione ea hawa: hamosu uda amo ea mano. Be e da dilia sosogo fiba: le, dilia da e Isala: ili dunu ouligima: ne, ema ilegei dagoi.
(amma ga shi yau kun tayar wa iyalin mahaifina, kuka kashe’ya’yansa saba’in a dutse guda, kuka kuma naɗa Abimelek, ɗan baiwa, sarki a kan’yan ƙasar Shekem domin shi ɗan’uwanku ne)
19 Amaiba: le amo hou dilia da Gidione amola ea sosogo fi ilima wali eso hamoi, amo da hou noga: i amola moloi ba: sea, defea, dilia Abimelege ema hahawane galoma. Amola e da dilima hahawane ganumu da defea.
in har kun aikata wannan cikin bangirma da kuma aminci wajen Yerub-Ba’al da iyalinsa a yau, bari Abimelek yă zama farin cikinku, ku kuma nasa!
20 Be amai hame galea, defea, lalu da Abimelege amoga nene, Siegeme dunu amola Bedemilou dunu nene dagoi ba: mu da defea. Amola lalu da Siegeme dunu amola Bedemilou dunu amoga nene, Abimelege amola nei dagoi ba: mu da defea.”
Amma in ba haka ba, bari wuta ta fito daga Abimelek ya cinye ku,’yan ƙasar Shekem da Bet Millo, bari wuta kuma daga wurinku’yan ƙasar Shekem da Bet Millo ta cinye Abimelek!”
21 Amalalu, Youda: me da ea ola Abimelege ema beda: iba: le, hobeale, asili, Bie sogega doaga: le, esalu.
Sa’an nan Yotam ya gudu, ya tsere zuwa Beyer ya zauna a can gama yana tsoron ɗan’uwansa Abimelek.
22 Abimelege da ode udiana amoga Isala: ili soge ouligisu.
Bayan Abimelek ya yi shekara uku yana mulki a Isra’ila,
23 Amalalu, Gode da Abimelege amola Siegeme dunu ela da sia: ga gegema: ne hamoi. Ilia da Abimelege fisili, ema ha laiwane ba: i.
sai Allah ya aiko da mugun ruhu tsakanin Abimelek da’yan ƙasar Shekem, waɗanda suka ci amanar Abimelek.
24 Abimelege amola Siegeme dunu (ilia da Abimelege fidi amola ea dogo denesi) ilia da Gidione ea manoni 70 agoane fufuga: i. Ilia da amo wadela: i hou se iasu dabe lama: ne, Gode da ilima afafasu hou i.
Allah ya yi haka saboda kisan’ya’ya saba’in na Yerub-Ba’al, don a ɗauki fansar jininsu a kan Abimelek ɗan’uwansu da kuma’yan ƙasar Shekem, waɗanda suka taimake shi kisan’yan’uwansa.
25 Siegeme dunu da goumi gadodili Abimelege fuga: ma: ne logo la: ididili wamoaligisu. Nowa dunu da logoga ahoanoba, ilia da amo dunu ilia liligi wamolasu. Eno dunu da amo hou Abimelegema olelei.
Cikin hamayya da shi waɗannan’yan ƙasar Shekem suka sa mutane a kan tuddai don su yi kwanton ɓauna a kan su yi fashi ga duk wanda ya wuce a can, wannan fa ya kai kunnen Abimelek.
26 Amalalu, Ga: ile (Ebede ea egefe) amola yolalali da Siegeme sogega misi. Siegeme dunu da ema fa: no bobogei.
To, Ga’al ɗan Ebed ya tafi tare da’yan’uwansa zuwa Shekem,’yan ƙasarta kuwa suka dogara da shi.
27 Ilia huluane da ilia waini sagai amoga asili, waini fage faili, waini hano hamone, lolo nasu gilisisu hamoi. Ilia da ilia ogogosu ‘gode’ ea debolo diasu amo ganodini golili sa: ili, ha: i mai, waini hano mai amola Abimelege ea hou gadele sia: dasu.
Bayan sun tafi gonaki suka tattara inabi suka matse su, sai suka yi biki a haikalin allahnsu. Yayinda suke ci da sha, sai suka la’anci Abimelek.
28 Ga: ile da amane sia: i, “Ninia hou da adi houla: ? Ninia abuliba: le Abimelege ea hawa: hamosala: ? E da nowala: ? E da Gidione ea mano fawane. Sibale da ea sia: naba, be ninia da abuliba: le ema fa: no bobogesala: ? Dilia aowalalia eda amo Ha: imo da dilia fi muni hemosu. Ema fa: no bobogemu da defea.
Sa’an nan Ga’al ɗan Ebed ya ce, “Wane ne Abimelek, kuma wane ne Shekem, da za mu bauta masa? Shi ba ɗan Yerub-Ba’al ba ne, kuma ba Zebul ne mataimakinsa ba? Ku bauta wa mutanen Hamor, mahaifin Shekem! Me ya sa za mu bauta wa Abimelek?
29 Na da dilia fi ilima ouligisu ganiaba, na da Abimelege amo sefasila: loba. Na da ema, ‘Dia dadi gagui gilisisu hahamoma! Gadili asili ninima gegema!’ na da ema sia: na: noba.”
Da a ce waɗannan mutane suna a ƙarƙashina mana! Da zan hamɓarar da shi. In ce wa Abimelek, ‘Ka tara dukan mayaƙanka!’”
30 Siegeme moilai bai bagade ouligisu dunu amo Sibale, da Ga: ile ea sia: nababeba: le, mi hanai galu.
Sa’ad da Zebul gwamnar birnin ya ji abin da Ga’al ɗan Ebed ya ce, sai ya fusata.
31 Abimelege da Aluma sogega esalu. Sibale da ema adola ahoasu dunu asunasi. Ilia da ema amane sia: i, “Ga: ile (Ebede egefe) amola yolali da Siegeme moilai bai bagadega doaga: i. Ilia da di Siegeme golili sa: imu logo ga: simu.
Asirce sai ya aiki manzanni wajen Abimelek, yana cewa, “Ga’al ɗan Ebed da’yan’uwansa sun zo Shekem suna kuma zuga birnin sun tayar maka.
32 Amaiba: le, di amola dima fa: no bobogesu dunu amo gasia wa: legadole, moifufu ganodini wamoaligima.
To, in dare ya yi, sai ka zo da mutanenka ku yi kwanto a filaye.
33 Aya hahabe, eso mabe amoga wa: legadole amola moilai bai bagadega doagala: ma. Amasea, Ga: ile amola ea dunu da dilima gegemusa: gadili ahoasea, dia ha: giwane ili fama.”
Kashegari da safe, sai ku tashi ku fāɗa wa birnin. Sa’ad da Ga’al da mutanensa suka faɗa maka, sai ka yi abin da ka iya yi da su.”
34 Amaiba: le, Abimelege amola ea dunu huluane da gasia asili, Siegeme moilai bai bagadega gadili wamoaligi. Ilia da gilisisu biyadu gala hamoi.
Saboda haka Abimelek da dukan mutanensa suka tashi da dare suka ɓuya kusa da Shekem a ƙungiyoyi huɗu.
35 Abimelege amola ea dunu da Ga: ile gadili misini moilai bai bagade logo ga: su amoga lelebe ba: loba, ilia da ilia wamoaligisu sogebi fisili, wa: legadoi.
To, Ga’al ɗan Ebed ya riga ya fita waje yana tsaye a ƙofar birni daidai Abimelek da mayaƙansa suka fito daga inda suka ɓuya.
36 Ga: ile da amo dunu ba: le, Sibalema amane sia: i, “Hodoma! Dunu da goumi gado fisili manebe goea!” Sibale da bu adole i, “Amo da dunu hame. Amo da baba goumia digaga: la: i fawane.”
Sa’ad da Ga’al ya gan su, sai ya ce wa Zebul, “Duba, ga mutane suna gangarowa daga kan duwatsu!” Zebul ya ce, “Kana ɗaukan inuwan duwatsu kana ce mutane.”
37 Be Ga: ile da bu sia: i, “Hodoma! Dunu da goumi felea gado manebegoea. Amola gilisisu eno da logo amo da ba: la: lusu dunu ilia ouge ifa amoga maha amoga manebe na ba: sa.”
Amma Ga’al ya sāke magana ya ce, “Duba, mutane suna gangarowa daga tsakiyar filaye, kuma wata ƙungiya tana zuwa daga wajen itacen masu duba.”
38 Amalalu, Sibale da ema amane sia: i, “Defea! Dia gasa fi sia: da wali habila: ? Dia gasa fili, ninia abuliba: le amo dunu Abimelege ea hawa: hamosala: ? sia: i dagoi. Amo dunu wali manebe da dunu dia hihini lasogoi dagoi. Di gadili asili, ilima gegema.”
Sa’an nan Zebul ya ce masa, “Ina bakin da ka yi ɗin, kai da ka ce, ‘Wane ne Abimelek da za mu bauta masa.’ Ba mutanen ne ka yi musu ba’a ba? Fita, ka yaƙe su mana!”
39 Ga: ile da Siegeme dunu gadili oule asili, Abimelege amoma gegei.
Saboda haka Ga’al ya fito da’yan ƙasar Shekem suka yaƙi Abimelek.
40 Ga: ile hobea: i amola Abimelege da e sefasi. Dunu bagohame da moilai logo ga: su amoga fa: faginisi bagade ba: i.
Abimelek ya kore shi, mutane da yawa suka ji ciwo a yaƙin, har zuwa ƙofar birnin.
41 Abimelege da Aluma moilaiga esalu. Amola Sibale da Ga: ile amola yolali gadili sefasi. Amaiba: le, ilia bu Siegeme moilai amo ganodini esalumu hamedeiwane ba: i.
Abimelek ya zauna a Aruma, Zebul kuwa ya kori Ga’al da’yan’uwansa daga Shekem.
42 Aya amoha, Abimelege da Siegeme dunu da ilia ifabi amoga masusa: dawa: i, e da amane nabi.
Kashegari mutanen Shekem suka tafi gonaki, aka kuwa gaya wa Abimelek.
43 Amaiba: le, e da ea dunu afafane, gilisisu udiana hamone, ifabi ganodini wamoaligili, ouesalu. E da Siegeme dunu moilaiga gadili manebe ba: loba, e da ea wamoaligisu fisili, ili medomusa: misi.
Saboda haka ya ɗauki mutanensa, ya raba su ƙungiya uku, sa’an nan ya yi kwanto a gonakin. Sa’ad da ya ga mutanen suna fitowa daga birni, sai ya yi wuf ya fāɗa musu.
44 Abimelege amola ea gilisisu da hehenane, moilai bai bagade logo ga: su amo ouligimusa: ahoanoba, ea eno gilisisu aduna da Siegeme dunu ifabia esalu amoga doagala: le, huluane medole legei dagoi.
Abimelek da ƙungiyoyin da suke tare da shi suka yi maza suka yi tsaya a ƙofar birnin. Sa’an nan ƙungiyoyi biyu suka ruga suka fāɗa wa waɗanda suke a gonaki suka karkashe su.
45 Amo esoga ilia mae fisili gegenanu. Abimelege da Siegeme moilai amo lai dagoi. E da dunu huluane medole legele, diasu huluane mugululi, osobo amo deme amoga dedeboi.
Dukan yinin, Abimelek ya matsa yaƙi da birnin sai da ya cinye ta ya kuma kashe mutanenta. Sa’an nan ya hallaka birnin ya barbaza gishiri a kanta.
46 Be Siegeme ouligisu dunu da gasa bagade diasu amo ganodini gagili sali ba: i. Ilia da amo hou nababeba: le, hehenane gasa bagade ‘Ba: ile da Gousa: su Hamoi’ ea debolo diasu ganodini gagili sali.
Da jin haka, sai’yan ƙasa a hasumiyar Shekem suka shiga wurin mafaka a hankalin El-Berit.
47 Ilia da amo debolo diasu ganodini gagili sali amo nababeba: le, Abimelege da Sa: lamoune Goumi amoga ea dunu oule asi. Amalalu, e da goaha: i lale, ifa amoda damuni, amo gisa asi. Ea dunu da amo defele hedolo hamoma: ne, e sia: i.
Da Abimelek ya ji dukan mutanen hasumiyar Shekem sun taru a can,
sai Abimelek da dukan mutanensa suka haura zuwa Dutsen Zalmon. Sai ya ɗauki gatari ya sassare waɗansu rassa, waɗanda ya sa a kafaɗunsa. Ya umarci mutanen da suke tare da shi ya ce, “Sauri, ku yi abin da kuka ga na yi!”
49 Amaiba: le, dunu huluane da ifa amoda damui. Amalalu, ilia da Abimelege amoma fa: no bobogele, ifa huluane amo Ba: ile gasa bagade diasu amo ea baiga ligisili, lalu didi. Lalu da amo diasu nene dagoi. Dunu amola uda (1,000 agoane) huluane amo diasu ganodini esalu da bogogia: i dagoi.
Saboda haka mutanen suka sassare rassan itatuwa suka bi Abimelek. Suka tattara su a jikin mafakar suka kuma cinna mata wuta a kan mutanen da suke a ciki. Ta haka dukan mutanen da suke cikin hasumiyar Shekem, wajen maza da mata dubu ɗaya suka mutu.
50 Amalalu, Abimelege da Dibese moilai bai bagadega asili, sisiga: le, lai dagoi.
Biye da wannan Abimelek ya tafi Tebez, ya kewaye ta ya kuma cinye ta da yaƙi.
51 Amo moilai ganodini, gasa bagade diasu sedade gado gagagula heda: lebe ba: i. Dibese dunu, uda amola ilia ouligisu dunu da amoga hehenai. Ilia da golili sa: ili, logo ga: le, diasu figisu gadodafa amoga asi.
A cikin birnin, akwai wata hasumiya mai ƙarfi, inda dukan maza da mata, dukan mutanen birnin, suka ɓuya. Suka kulle kansu, suka kuma hau rufin hasumiyar.
52 Abimelege da amo sedade diasu gado gagagula heda: i doagala: musa: misini, e da amo logo ga: suga laluga ulagimusa: asi.
Abimelek ya je wajen hasumiya ya kuma auka mata. Amma da ya yi kusa da ƙofar hasumiyar don yă cinna mata wuta,
53 Be uda afae da igi bagade (amoga ilia da widi goudasu) amo gududili sanasili, Abimelege ea dialuma gasa goudai.
sai wata mata ta saki ɗan dutsen niƙa a kan Abimelek ta fasa ƙoƙon kansa.
54 Amalalu, Abimelege da goi dunu (amo da Abimelege ea gegesu liligi gaguli ahoasu) amo ema misa: ne sia: ne, amane adoi, “Dia gegesu gobihei bagade duga: le gadole, na medole legemu. Dunu eno ilia da Abimelege udaga medole legei amo sia: mu na higa: i gala mabu.” Amaiba: le, amo goi da Abimelege gegesu gobiheiga sone, e bogoi.
Da sauri ya kira mai riƙon masa makami ya ce, “Zaro takobinka ka kashe ni, don kada a ce ‘Mace ce ta kashe shi.’” Saboda haka bawansa ya soke shi, ya mutu.
55 Isala: ili dunu da Abimelege bogoi dagoi ba: beba: le, ilia diasuga buhagi.
Sa’ad da Isra’ilawa suka ga Abimelek ya mutu, sai suka tafi gida.
56 Gode da agoaiwane Abimelegema dabe i. Bai e da ea yolalali 70 amo medole legeiba: le, ea ada Gidionema wadela: i bagade hamosu.
Ta haka Allah ya sāka muguntar da Abimelek da ya yi wa mahaifinsa ta wurin kisan’yan’uwansa saba’in.
57 Amola Siegeme dunu da wadela: i bagade hamobeba: le, Gode da ilima se iasu. Gidione egefe amo Youda: me da ilima gagabusu aligima: ne i, amo defele ba: i dagoi.
Allah kuma ya sa muguntar mutanen Shekem suka koma kansu. La’anar Yotam ɗan Yerub-Ba’al kuma ta kama su.

< Bisisu 9 >