< Yosiua 8 >

1 Hina Gode da Yosiuama amane sia: i, “Dia dadi gagui dunu huluane oule asili, A:iai diasuga heda: ma. Mae da: i dioma amola mae beda: ma. Na da fidimuba: le, di da A: iai hina bagade hasalimu. Di da ea dunu fi, ea moilai bai bagade amola ea soge huluane lamu.
Sai Ubangiji ya ce wa Yoshuwa, “Kada ka ji tsoro; kada ka karaya. Ka ɗauki dukan sojojin ku kai wa Ai hari, gama na ba ka nasara a kan sarkin Ai, mutanensa, birninsa da kuma ƙasarsa.
2 Dilia da Yeligou amola Yeligou hina bagadema hamoi amo defele A: iai amola ea hina bagadema defele hamoma. Be wali, liligi amola ohe fi amo ganodini diala amo dilisu lamu. Be ilia fofogadigima: ne, ilia fa: no bega: doagala: musa: masa.
Za ku yi wa Ai yadda kuka yi wa Yeriko da sarkinta, sai dai za ku kwashe ganima da dabbobinta su zama naku. Ku yi kwanto a bayan birnin.”
3 Amaiba: le, Yosiua amola ea dadi gagui dunu da A: iai diasu doagala: musa: momogi. E da ea dadi gagui dunu amo 30,000 ilegele, gasi ganodini gadili asunasi.
Yoshuwa da dukan sojojin suka fita su kai wa Ai hari. Sai ya zaɓi sojojinsa waɗanda suka fi saura duka iya yaƙi guda dubu talatin, ya tura su da dad dare
4 E da ilima amane sia: i, “Dilia A: iai diasu na: iyado bega: fonobahadi gadenenewane wamoaligima. Ilima doagala: musa: momagema.
ya ba su umarni ya ce, “Ku ji da kyau, za ku yi kwanto a bayan birnin, kada ku yi nisa da birnin. Kowannenku yă kasance a faɗake.
5 Na amola na dunu da moilai bai bagadega doagala: musa: misunu. A: iai dunu da ninima gegemusa: masea, ninia da musa: hamoi defele ogogole sinidigili iliba: le hobeamu.
Ni da waɗanda suke tare da ni za mu nufi birnin, a lokacin da mutanen suka taso mana yadda suka yi dā, sai mu guje musu.
6 Ilia da ninima fa: no bobogemu amola ninia da ili moilai bai bagade fisima: ne bisili hobeamu. Ninia da musa: hamoi defele ilima hobealala, amo ilia da dawa: mu.
Za su bi mu har su yi nisa da birnin, gama za su ce, ‘Suna gudu kamar yadda suka yi dā.’ Saboda haka lokacin da muka guje musu,
7 Amasea, dilia da dilia wamoaligi sogebi fisili, moilai bai bagadega doagala: le lamu. Hina Gode da amo dilima imunu.
sai ku tashi daga inda kuka yi kwanto, ku ci birnin da yaƙi, Ubangiji Allahnku zai ba da shi a hannunku.
8 Dilia moilai bai bagade huluane lai dagosea, amo Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i defele, laluga gobesima. Na da dilima sia: i dagoi.”
Lokacin da kuka ƙwace birnin, sai ku sa masa wuta. Ku yi abin da Ubangiji ya umarta. Ku tabbata kun yi abubuwan da na ce.”
9 Amalalu, Yosiua da amo dunu gadili asunasili, ilia da ilia wamoaligi sogebiga asili, ouesalu. Amo sogebi da A: iai amoga eso dabe la: idi A: iai amola Bedele amoga dogoa dialu. Yosiua da amo gasia abula diasu gilisisuga esalu.
Sai Yoshuwa ya sallame su, suka kuma tafi wurin da za su yi kwanto, suka kwanta suna fako tsakanin Betel da Ai, yamma da Ai, amma Yoshuwa ya kwana tare da mutanen.
10 Hahabedafa, Yosiua da wa: legadole, ea dadi gagui dunu gilisi. Amalalu, e amola Isala: ili ouligisu dunu da dadi gagui dunu bisili, A:iai moilai bai bagadega oule asi.
Kashegari da sassafe Yoshuwa ya tattara mutanensa, sai shi da shugabannin Isra’ilawa suka sha gaba suka taka zuwa Ai.
11 Dadi gagui dunu da A: iai moilai bai bagade logo holei bagade amoga doaga: musa: asili, ilia da gano la: idi amoga ha wa: i fisu gagui. Ilia da agologa esalu amola A: iai da agolo eno amoga dialu. Dogoa da fago soge ba: i.
Dukan sojojin da suke tare da shi suka nufi birnin, da suka kai kuwa sai suka kafa sansaninsu a arewancin Ai. Tsakaninsu da Ai akwai kwari.
12 Yosiua da5000 dunu agoane lale, ilia da A: iai ea eso dabe la: idi (A: iai amola Bedele dogoa) amoga wamoaligi.
Yoshuwa ya sa mutum dubu biyar suka yi kwanto tsakanin Betel da Ai, a yammancin birnin.
13 Dadi gagui da A: iai moilai bai bagadega doagala: musa: esalu. Bisili ha wa: i fisu esalebe dunu da gano la: idi dialu amola eno dunu da eso dabe la: ididili wamoaligili esalu. Yosiua da amo gasia umiga esalu.
Mutanen suka kafa sansaninsu arewa da birnin, sansani na’yan kwanto kuwa yana yamma da birnin, amma Yoshuwa ya kwana a kwarin.
14 A: iai hina bagade dunu da Yosiua ea dunu ba: beba: le, hedolowane hamoi. E amola ea dunu huluane da Yodane umiga gadili asili, ilia da musa: sogebi Isala: ili dunuma gegei amoga bu gegemusa: dawa: i galu. Be Isala: ili dunu da ea baligiga doagala: musa: esalu, amo e da hame dawa: i galu.
Sa’ad da sarkin Ai ya ga haka, shi da duk mutanen birnin suka hanzarta da sassafe don su gamu da Isra’ilawa, su yi yaƙi da su a wani wurin da yake fuskantar Araba. Amma bai san cewa an yi masa kwanto a bayan birnin ba.
15 Yosiua amola ea dunu da ogogole A: iai dunuma hobeamusa: , hafoga: i sogega hehenai.
Yoshuwa da duk Isra’ilawa suka bari aka fafare su, sai suka gudu zuwa cikin jeji.
16 A: iai hina bagade da ea dunu huludafa Yosiua ea dunu sefasimusa: masa: ne sia: i. Ilia da hehenane, ilia moilai bai bagade da baligidu beba: loba da sedagawane ba: i.
Aka kira duk mazan Ai su fafare su, suka kuwa fafari Yoshuwa, aka yaudare su suka yi nisa da birnin.
17 A: iai dunu huluanedafa da Isala: ili dunu sefasi. A: iai moilai bai bagade logo da doasi dagoi amola gaga: su dunu hamedafa ba: i.
Ba namijin da ya rage a Ai ko Betel da bai fita don yă fafari Isra’ilawa ba. Suka bar birnin a buɗe, suka tafi fafarar Isra’ilawa.
18 Amalalu, Hina Gode da Yosiuama amane sia: i, “Dia goge agei amo A: iai moilai bai bagadega sogiagama. Na da amo moilai bai bagade dima imunu.” Yosiua da amo sia: i defele hamoi.
Sai Ubangiji ya ce wa Yoshuwa, “Ka riƙe māshin da yake hannunka ka nuna wajen Ai, gama zan ba da birnin a hannunka.” Yoshuwa kuwa ya miƙa māshin ta wajen Ai.
19 E da ea lobo ligia gadole, Isala: ili dunu da ilia wamoaligisu hedolo fisili, moilai bai bagadega hehenane, lai dagoi. Ilia da hedolowane A: iai moilai bai bagade ulagimusa: lalu didi.
Da yin haka kuwa sai mutanen da suka yi kwanto suka tashi nan da nan daga inda suke, suka nufi birnin a guje, suka shiga suka ci birnin da yaƙi, suka kuma cinna mata wuta da sauri.
20 A: iai dunu da beba: loba, lalu mobi heda: lebe muagado doaga: i amo ba: i. Isala: ili dunu da hafoga: i sogega hehenai amo da sinidigili ilima doagala: musa: mabeba: le, ilia da hobeamu logo hame ba: i.
Mutanen Ai suka juya suka ga hayaƙin birninsu yana tashi sama, amma ba yadda za su iya tsira ta ko’ina, gama Isra’ilawan da suke gudu zuwa cikin jeji suka juya suka fara fafarar waɗanda suke fafararsu.
21 Yosiua amola ea dunu da eno dunu da A: iai moilai bai bagade lale, laluga gobesi amo ba: beba: le, sinidigili, A:iai dunu fane legemusa: asi.
Lokacin da Yoshuwa da dukan Isra’ilawa suka ga waɗanda suka yi kwanto sun ci birnin da yaƙi, hayaƙi kuwa ya cika birnin, sai suka juya suka kai wa mutanen Ai hari.
22 Isala: ili dunu A: iai moilai bai bagade ganodini esalu da amo gegesu fidimusa: misi. Amalalu, A:iai dunu da Isala: ili dunu amoma sisiga: i dagoi ba: i. A: iai dunu afae da hame hobea: i, huluane bogogia: i dagoi ba: i.
Mutanen da suka yi kwanto su ma suka fito daga birnin suka tasar musu, ya zama an kama su a tsakiya, ga Isra’ilawa daga kowane gefe. Isra’ilawa kuwa suka karkashe su duka ba su bar wani da rai ba, ba kuma wanda ya tsere.
23 Be A: iai hina bagade da hame bogoi. Isala: ili dunu da amo hina bagade lale, afugili, Yosiuama hiouginana asi.
Amma suka tafi da sarkin Ai da rai suka kawo shi wurin Yoshuwa.
24 Isala: ili dunu da A: iai dunu huluane amo wadela: i soge amo ganodini medole legei dagoi. Amalalu, ilia da sinidigili, A:iai moilai bai bagade ganodini esalebe dunu, uda amola mano huluane medole legei.
Da Isra’ilawa suka gama kashe duk mutanen Ai a filaye da kuma a cikin jeji inda suka fafare su, kuma da aka karkashe kowane mutumin Ai da takobi sai dukan Isra’ilawa suka koma Ai suka karkashe duk waɗanda suke cikinsa.
A ranan nan, dukan mutanen Ai da aka kashe, mutum dubu goma sha biyu ne maza da mata.
26 Yosiua da ea goge agei amo A: iai moilai bai bagadega sogiagai mae fisili, dunu huluanedafa da medole legei dagoiba: le fawane yolesi. A: iai ganodini esalebe huluane da bogogia: i. Idi da dunu 12,000 agoane amola uda.
Gama Yoshuwa bai janye hannunsa da yake riƙe da māshinsa ba har sai da ya hallaka dukan mazaunan Ai.
27 Hina Gode da Yosiuama sia: i defele, Isala: ili dunu ilisu da ohe fi amola liligi amo moilai bai bagade ganodini galu gagulaligimusa: lai.
Amma Isra’ilawa suka kwashe ganima da dabbobin birnin nan yadda Ubangiji ya umarci Yoshuwa.
28 Yosiua da A: iai moilai bai bagade laluga gobesi amola wadela: lesi dagoi. Wali eso, amo moilai bai bagade da amaiwane diala.
Yoshuwa kuwa ya ƙone Ai, ya mai da ita tarin ƙasa, ta zama kufai har wa yau.
29 E da A: iai hina bagade ifaga hegoa: nesili, ea da: i hodo daeya doaga: ma: ne yolesi. Eso dabe amoga, e da amo hina bagade ea da: i hodo fadegama: ne sia: i. Amo lale, ilia da moilai bai bagade holeiga gisalugala: i. Ilia da ea da: i hodo amo igi ligisisu bagadega dedeboi. Amo igi ligisisu da wali eso amogawi diala.
Ya rataye sarkin Ai a kan itace, ya bar shi a can har yamma. Da rana ta fāɗi, Yoshuwa ya umarta a ɗauke gawar sarkin a jefa a gaban ƙofar birnin. Suka kuma tara manyan duwatsu a kan gawar, tsibin na nan har wa yau.
30 Amasea, Yosiua da Iba: le Goumia, Isala: ili fi ilia Hina Godema oloda hamoi.
Yoshuwa kuwa ya yi wa Ubangiji, Allah na Isra’ila bagade a Dutsen Ebal,
31 Amo oloda, e da Mousese, Hina Gode Ea hawa: hamosu dunu amo ea olelei defele gagui. Mousese hamoma: ne sia: i defele, “oloda igiga hamoi be amo igi da gobihei o goahei amoga hame hedofai ba: mu.” Amo oloda da: iya, ilia da Hina Godema gobele salasu gobesi amola ilia da Hahawane Gilisili Olofole Iasu Godema i.
kamar yadda Musa bawan Ubangiji ya umarci Isra’ilawa. Ya gina bisa ga abin da yake a rubuce a cikin Littafin Dokoki na Musa, bagade na duwatsun da ba a sassaƙa su ba, waɗanda ba wani ƙarfen da ya taɓa su. Suka miƙa wa Ubangiji hadayu na ƙonawa da hadayu na salama a kai.
32 Amogawi, Isala: ili dunu huluane ba: lalu, Yosiua da sema amo Mousese da dedei, amo igi gasui enoga bu dedei.
A can, a gaban Isra’ilawa, Yoshuwa ya rubuta dokokin Musa a kan duwatsun.
33 Isala: ili dunu, ilia hina dunu, ouligisu dunu, ilia fofada: su dunu amola ilia gilisisu ganodini esalebe ga fi dunu da Hina Gode Ea Gousa: su Sema Gagili la: ididili amola la: ididili lelu. Ilia da gobele salasu dunu amo da Gode Ea Gousa: su Sema Gagili gagui, amo ilia odagia ba: sa lelu. Isala: ili dunu dogoa mogili, la: idi da Gelesime Goumi ilia baligiga ba: i, la: idi da Iba: le Goumi ilia baligiga ba: i. Ilia da Gode Ea hahawane dogolegele fidisu lama: ne, Hina Gode Ea hawa: hamosu dunu Mousese da ili amo hou hamoma: ne musa: sia: i dagoi.
Sai Isra’ilawa duka, da baƙi, da haifaffun gida, da dattawansu, da shugabanninsu, da alƙalansu, suka tsaya a gefe-gefen akwatin alkawarin Ubangiji, suna fuskantar waɗanda suke ɗauke da shi, wato, firistoci waɗanda su ne Lawiyawa. Rabin mutanen suka tsaya a gaban Dutsen Gerizim, rabinsu kuma suka tsaya a gaban Dutsen Ebal, kamar yadda Musa bawan Ubangiji ya riga ya umarta, cewa su sa wa mutanen Isra’ilawa albarka.
34 Amalalu, Yosiua da dunu huluane nabima: ne, Sema huluane idi dagoi. E da hahawane dogolegele fidisu sia: huluane amola gagabusu aligima: ne sia: huluane Sema buga ganodini dedei amo defele idi.
Bayan haka, Yoshuwa ya karanta duk abin da yake a cikin Dokoki, albarku da la’anoni, kamar yadda suke a rubuce a cikin Littafin Dokoki.
35 Yosiua da Mousese ea hamoma: ne sia: i amo huluanedafa dunu gilisisu (amo gilisisu ganodini, dunu, uda, mano amola ga fi dunu huluane esalebe ba: i) ilima idi dagoi.
Babu wata kalmar da Musa ya umarta da Yoshuwa bai karanta wa dukan taron Isra’ilawa ba, haɗe da mata, da yara, da baƙin da suke zama tare da su.

< Yosiua 8 >