< Yosiua 3 >

1 Golale, hahabedafa, Yosiua amola Isala: ili dunu da wa: legadole, abula diasu Aga: isia sogebiga galu amo fisili, Yodane hano bega: asi. Amogawi, ilia da fili, Yodane Hano degemusa: ouesalu.
Kashegari Yoshuwa da dukan Isra’ilawa suka tashi daga Shittim suka nufi Urdun inda suka sauka kafin su haye.
2 Eso udiana asili, ouligisu dunu da abula diasu gilisisu amo golili asili,
Bayan kwana uku sai shugabannin suka zazzaga sansani, suna
3 dunu huluane ilima amane sia: i, “Dilia gobele salasu dunu amo dilia Hina Gode Ea Gousa: su Sema Gagili amo gaguli ahoanebe ba: sea, abula diasu mugululi, ilima fa: no bobogema.
ba da umarni ga mutane, suna cewa, “Lokacin da kuka ga akwatin alkawari na Ubangiji Allahnku, da firistoci waɗanda su ne Lawiyawa, suna ɗauke da shi, sai ku tashi daga inda kuke, ku bi shi.
4 Dilia da amoga musa: hame ahoasu. Amaiba: le, ilia da logo dilima olelemu. Be Gode Ea Gousa: su Sema Gagili gadenene mae masa. 1gilomida fisili, sedagaga fa: no bobogema.”
A ta haka za ku san inda za ku bi, gama ba ku taɓa bin hanyar ba. Sai dai ku ɗan ba da rata wajen yadi ɗari tara tsakaninku da akwatin alkawari, kada ku kusace shi.”
5 Yosiua da dunu huluane ilima amane sia: i, “Dilia ledo dodofema. Bai aya Hina Gode da dilia gilisisu ganodini gasa bagade hou hamomu.”
Yoshuwa ya ce wa mutane, “Ku tsarkake kanku, gama gobe Ubangiji zai yi abubuwan al’ajabi a cikinku.”
6 Amalalu, e da gobele salasu dunu amo Gode Ea Gousa: su Sema Gagili lale, dunu huluane bisili masa: ne sia: i. Ilia da amo hamoi.
Yoshuwa ya ce wa firistoci, “Ku ɗauki akwatin alkawari ku sha gaba.” Sai suka ɗauki akwatin alkawari suka wuce gaban sauran jama’a.
7 Hina Gode da Yosiuama amane sia: i, “Na da wali muni hamosea, Isala: ili dunu da dima beda: iwane nodomu amola Na da Mousesema fidi amo defele dima fidilala amo dawa: mu.
Ubangiji kuwa ya ce wa Yoshuwa, “Yau, zan fara ɗaukaka ka a gaban Isra’ilawa duka don su sani cewa ina tare da kai kamar yadda na kasance tare da Musa.
8 Gobele salasu dunu da Gode Ea Gousa: su Sema Gagili gaguli ahoa ilima ilia da Yodane Hano amoga doaga: sea, ilia da amo hano ganodini asili, hano be gadenene leloma: ne sia: ma.”
Ka ce wa firistoci waɗanda suke ɗauke da akwatin alkawari, ‘Sa’ad da kuka kai bakin Urdun, ku shiga cikin ruwan ku tsaya.’”
9 Amalalu, Yosiua da dunu huluane ilima amane sia: i, “Guiguda: misa! Dilia Hina Gode Ea sia: nabima.
Yoshuwa ya ce wa Isra’ilawa, “Ku zo nan ku ji maganar Ubangiji Allahnku.
10 Dilia da gusuba: i ahoasea, E da dafawane Ga: ina: naide, Hidaide, Haifaide, Belesaide, Gegasiaide, A:moulaide amola Yebiusaide dunu huluane sefasimu.
Ta haka ne za ku san cewa Allah mai rai yana tare da ku, kuma ba shakka a gabanku za ku gani zai kore Kan’aniyawa, Hittiyawa, Hiwiyawa, Ferizziyawa, Girgashiyawa, Amoriyawa da Yebusiyawa.
11 Hina Gode (osobo bagade fifi asi gala ilima Hina esala) amo Ea Gousa: su Sema Gagili da dili bisili Yodane Hano degesea, dilia da Esalalalebe Gode da dilia gilisisu ganodini esala dawa: mu.
Ku duba, akwatin alkawarin Ubangiji na dukan duniya zai yi gaba cikin Urdun kafin ku.
12 Wali dunu fagoyale gala ilegema. Isala: ili fi fagoyale gala afae afae amoga dunu afae ilegema.
Yanzu sai ku zaɓi mutum goma sha biyu daga kabilan Isra’ila, ɗaya daga kowace kabila.
13 Gobele salasu amo da osobo bagade fifi asi gala amo Hina Gode Ea Gousa: su Sema Gagili gaguli ahoa amo da ilia emo hano ganodini osa: gisia, Yodane Hano da ea ahoabe fisili, hano da sogebi afae amo ganodini agolo agoane hamomu.”
Kuma da firistoci waɗanda suke ɗauke da akwatin alkawarin Ubangiji, Ubangiji dukan duniya, sun sa ƙafa cikin ruwan kogin Urdun, ruwan da yake gudu a rafin zai tsaya cik yă taru a wuri ɗaya.”
Saboda haka sa’ad da mutanen suka tashi don su ƙetare Urdun, firistocin da suke ɗauke da akwatin alkawarin suka sha gaba.
15 Amo eso da ha: i manu gamibi eso ba: i, amola hano da bagadewane nedei. Isala: ili dunu da ilia esalebe fisili, Yodane Hano degemusa: ahoanoba, gobele salasu dunu da Gode Ea Gousa: su Sema Gagili gaguli bisili asi. Gobele salasu dunu da hano amo ganodini ahoanoba,
Da kaka Urdun yakan cika makil da ruwa. Duk da haka da zarar firistoci masu ɗauke da akwatin alkawari suka tsoma ƙafafunsu a gefen ruwa,
16 hano da ea ahoabe fisili, sogebi afae amo A: dame moilai bai bagade Sa: leda: ne moilai gadenei amoga agolo bi agoane hamoi. Be Yodane Hano ea ahoabe Bogoi Hano Wayabo amoga da fisi dagoi. Dunu huluane da osobo hafoga: i amoga degei. Ilia da Yeligou moilai bai bagade gadenene degei.
sai ruwan da yake gangarowa ya tsaya, ya tattaru a wuri ɗaya ya yi tudu daga nan har zuwa wani garin da ake kira Adam kusa da Zaretan, ruwan da yake gangarowa zuwa Tekun Araba (Tekun Gishiri) kuma ya yanke gaba ɗaya. Sai mutane suka ƙetare kusa da Yeriko.
17 Isala: ili dunu huluane da hafoga: i osobo amoga degelaloba, gobele salasu dunu ilia da Hina Gode Ea Gousa: su Sema Gagili gaguli asili, hafoga: i osobo Yodane Hano dogoa amoga lelu. Dunu huluane da degei dagoiba: le yolesi.
Firistocin kuwa da suke ɗauke da akwatin alkawarin Ubangiji suka tsaya daram a kan busasshiyar ƙasa a tsakiyar Urdun a lokacin da Isra’ilawa suka ƙetarewa, har sai da dukan mutane suka gama ƙetarewa.

< Yosiua 3 >