< Yosiua 22 >

1 Amalalu, Yosiua da Liubene fi, Ga: de fi amola Eso Mabadi la: idi Mana: se fi huluane gilisima: ne sia: i.
Yoshuwa ya kira mutanen Ruben, mutanen Gad, da rabin kabilar Manasse
2 E da ilima amane sia: i, “Dilia da liligi huluane amo Hina Gode Ea hawa: hamosu dunu Mousese dilima hamoma: ne sia: i amo huluane hamoi dagoi. Amola dilia da na hamoma: ne sia: i huluane nabasu.
ya ce musu, “Kun yi duk abin da Musa bawan Ubangiji ya umarta, kun kuma yi mini biyayya cikin dukan umarnan da na ba ku.
3 Eso huluane, dilia da dilia na: iyado Isala: ili dunu amo hame yolesi. Dilia da dawa: iwane Gode Ea sia: nabawane hamonanusu.
Dukan waɗannan yawan kwanaki, har zuwa yau, ba ku yashe’yan’uwanku Isra’ilawa ba, amma kuka kiyaye umarnin da Ubangiji Allahnku ya ba ku.
4 Be wali, dilia Hina Gode da Ea ilegele sia: i defele, dilia Isala: ili yolalali ilima olofosu i dagoi. Amaiba: le, soge amo Yodane Hano eso mabadi la: idi amo dilia ilegei amola Hina Gode Ea hawa: hamosu dunu Mousese da dilima i, amo sogega buhagima.
Yanzu da Ubangiji Allahnku ya ba’yan’uwanku hutu kamar yadda ya yi alkawari, sai ku koma gidajenku a ƙasar da Musa bawan Ubangiji ya ba ku a Urdun.
5 Dilia hamoma: ne sia: i amo Mousese da dilima olelei amo noga: le nabima. Dilia Hina Godema asigima, Ea hanai hamoma, Ea hamoma: ne sia: i noga: le nabima amola mae fisili, dilia dogoga, dilia asigi dawa: suga amola dilia da: i hodo huluane amoga Ea hawa: asigiwane hamoma.
Amma ku yi hankali, ku kiyaye umarnai da kuma dokokin da Musa bawan Ubangiji ya ba ku. Ku ƙaunaci Ubangiji Allahnku, ku yi tafiya kan hanyarsa, ku yi biyayya da umarnansa, ku riƙe shi sosai, ku bauta masa da dukan zuciyarku da kuma dukan ranku.”
6 Yosiua da ili asunasi. E da Gode Ea hahawane dogolegelewane fidisu ilima sia: i. E amane sia: i, “Dilia da bagadewane gaguiwane dilia sogega masunu. Dilia da ohe fi, silifa, gouli, balasi, ouli amola abula bagohame gala. Dilia sogega ahoasea, dilia fi dunu eno ilima dilia liligi dilima ha lai dunuma lai amo mogili ilima ima.” Amalalu, ilia da fisili ilia sogega masunusa: asi. Mousese da soge amo Yodane Hano eso mabadi la: idi amo mogili Ma: na: se fi la: idi ilima i. Be Ma: na: se fi la: idi eno ilima Yosiua da soge Yodane eso dabe la: idi amo ilima i. Amola e da soge eno Isala: ili fi ilima i.
Sai Yoshuwa ya sa musu albarka, ya sallame su, suka kuwa tafi gidajensu.
7
(Musa ya riga ya ba rabin kabilar Manasse gādo a Bashan; sauran rabin kabilar kuma Yoshuwa ya ba su gādo tare’yan’uwansu a yammacin hayin Urdun.) Sa’ad da Yoshuwa ya sallame su su tafi gida, ya sa musu albarka,
8
ya ce, “Ku koma gidajenku tare da dukiya mai yawa, babban garken dabbobi, azurfa da zinariya, tagulla da ƙarfe, da tufafi masu yawa sosai, sai ku raba ganimar da kuka samu daga abokan gābanku, da’yan’uwanku.”
9 Amaiba: le, Liubene, Ga: de amola Eso Mabadi Mana: se, amo fi dunu da ilia sogega buhagi. Ilia da Siailou moilai bai bagade Ga: ina: ne soge ganodini, amoga Isala: ili dunu eno fisili, ilia soge amoga doaga: musa: asi. Ilia soge da Gilia: de. Ilia da amo soge, Hina Gode da Mousesema sia: i defele, lai dagoi.
Saboda haka sai mutanen Ruben, mutanen Gad da kuma rabin mutanen kabilar Manasse, suka bar Isra’ilawa a Shilo cikin Kan’ana don su koma Gileyad, ƙasarsu, wadda suka samu bisa ga umarnin Ubangiji ta wurin Musa.
10 Liubene fi, Ga: de fi amola Eso Mabadi Ma: na: se fi da Gilailode sogebiga doaga: loba (Gilailode da Yodane Hano eso dabe la: idi galu), ilia da hano bega: oloda bagade hamoi.
Da suka kai Gelilot kusa da Urdun cikin ƙasar Kan’ana, sai mutanen Ruben, mutanen Gad da kuma rabin mutanen kabilar Manasse suka gina bagade a can, a Urdun.
11 Ba: su dunu da Isala: ili fi dunu eno ilima amane sia: ne iasu, “Nabima! Liubene, Ga: de amola Eso Mabadi Mana: se amo fi dunu da Gilailode sogebi amo Yodane ninia la: idi amoga oloda hamoi dagoi.”
Sa’ad da Isra’ilawa suka ji cewa sun gina bagade a iyakar Kan’ana, a Gelilot kusa da Urdun wajen gefensu na Isra’ilawa,
12 Isala: ili dunu da amo sia: nababeba: le, dunu huluane da Siailou moilaiga amo eso mabadili fi ilima gegemusa: gilisi.
sai dukan Isra’ilawa suka taru a Shilo don su je su yaƙe su.
13 Amalalu, Isala: ili dunu da gobele salasu dunu Elia: isa amo ea mano Finia: se, amo Liubene, Ga: de amola Eso Mabadi Ma: na: se fi dunuma sia: ma: ne asunasi.
Saboda haka sai Isra’ilawa suka aiki Finehas ɗan Eleyazar, firist, zuwa ƙasar Gileyad, wurin mutanen Ruben, mutanen Gad da kuma rabin mutanen kabilar Manasse.
14 Isala: ili bisilua dunu nabuane gala da Finia: se sigi asi. Eso dabe laidi fi nabuane gala da afae afae fi bisilua dunu afadafa ilia fi amoga asunasi.
Suka aiki shugabanni guda goma su tafi tare da shi, ɗaya daga kowace kabilar Isra’ila, kowannensu shugaba ne a iyalansa.
15 Ilia da Liubene, Ga: de amola Eso Mabadi Mana: se fi dunu ilia soge Gilia: de amoga doaga: i.
Sa’ad da suka je Gileyad, wurin mutanen Ruben, mutanen Gad da kuma rabin mutanen kabilar Manasse, sai suka ce musu,
16 Ilia da eso mabadi la: idi fi ilima amane sia: i, “Hina Gode Ea fi gilisi huluane da amane sia: sa, ‘Dilia da abuliba: le Isala: ili Hina Godema amo wadela: i hou hamobela: ? Dilisu da oloda hamobeba: le, Gode Ea sia: hame nabasu. Dilia da Ema fa: no bobogesu hou yolesi dagoi.
“Dukan jama’ar Ubangiji sun ce yaya za ku juya wa Allah na Isra’ila baya haka? Yaya za ku daina bin Ubangiji ku gina wa kanku bagade, ku yi masa tawaye yanzu?
17 Ninia wadela: i hou Bio goumia hamoi amo bu dawa: ma! Hina Gode da ninima olo bagade iabeba: le, ninia se bagade nabi. Amo se nabasu da wali diala. Bu wadela: le hamomu da hamedei.
Zunubin da Feyor ya yi bai ishe mu ba ne? Ga shi, har yanzu ba mu gama tsarkakewa daga wannan zunubi ba, ko da yake annoba ta auko wa mutanen Ubangiji!
18 Dilia da wali Ema fa: no bobogemu higama: bela: ? Dilia da wali eso Ema odoga: sea, E da aya Isala: ili dunu huluane ilima ougimu.
Yanzu za ku daina bin Ubangiji ne? “In kuka yi wa Ubangiji tawaye yau, gobe zai yi fushi da dukan mutanen Isra’ila.
19 Defea! Dilia soge amo ganodini dilia da Hina Godema nodone sia: ne gadomusa: defele hame o ledo gala ba: sea, Hina Gode Ea soge eso dabe la: ididili (amo ganodini Ea Da: bena: gele abula diasu diala), amoga misa. Ninia gilisisu ganodini soge ilegema. Be dilia Godema hame nabasu hou hamosa: besa: le amola E da ninia da hame nabasu dunu dawa: sa: besa: le, ninia Hina Godema oloda eno mae hamoma. Ea olodadafa da gagui dagoi.
Idan ƙasar mallakarku ƙazantacciya ce, sai ku haye zuwa ƙasar Ubangiji, inda tabanakul yake, mu zauna tare. Amma kada ku yi wa Ubangiji, ko kuma ku yi mana tawaye ta wurin gina wa kanku bagade wanda ba na Ubangiji Allahnmu ba.
20 Sela ea mano A: iga: ne bu dawa: ma! E da Gode Ea sia: i amo liligi huluane da wadela: musa: ilegei dagoi, amo hame nabasu. Ea wadela: i houba: le, Hina Gode da Isala: ili dunu huluanema se iasu. A: iga: ne fawane hame be eno dunu amolawane, da ea wadela: le hou hamoiba: le bogoi.”
Lokacin da Akan ɗan Zera ya yi rashin aminci game da kayan da aka keɓe, fushinsa Ubangiji bai auko a kan mutanen Isra’ila duka ba? Ai, ba shi kaɗai ya mutu don zunubinsa ba.”
21 Liubene, Ga: de amola Eso Mabadi Ma: na: se fi dunu da Yodane Hano eso dabe la: idi fi amo bisilua dunuma bu adole i,
Sai mutanen Ruben, mutanen Gad da kuma rabin mutanen kabilar Manasse suka amsa wa shugabannin iyalan Isra’ila suka ce,
22 “Gasa Bagadedafa Gode da Hinadafa! Gasa Bagadedafa Gode da Hina Godedafa! Ninia amo hou hamoi E dawa: , amola dilia amolawane dawa: mu ninia da hanai. Ninia da hame nabasu hou hamoi ganiaba amola dafawaneyale dawa: su hou fisiagai ganiaba, dilia da nini medole legemu da defea gala: loba.
“Maɗaukaki, Allah, Ubangiji! Maɗaukaki, Allah, Ubangiji ya sani! In mun yi wannan cikin tawaye ko rashin biyayya ga Ubangiji ne, kada ku bar mu da rai yau.
23 Ninia da Hina Gode Ea sia: mae nabawane ninisu oloda gobele sanasimusa: o gagoma amola hahawane gilisisu iasu hahamoma: ne hamoi ganiaba, Hina Gode Hisu da ninima se imunu da defea gala: loba.
Idan mun bar bin Ubangiji, muka gina wa kanmu bagade don mu miƙa hadayun ƙonawa, ko kuwa hadayun gari, ko kuwa hadayun salama, to, bari Ubangiji kansa ya sāka mana.
24 Be hame mabu! Diligaga fi da hobea ninigaga fi ilima sia: sa: besa: le, ninia da beda: iba: le agoane hamosu. Ilia da ninigaga fi ilima agoane sia: sa: besa: le amane, ‘Ninia Isala: ili Hina Gode da dilia Gode hame.
“A’a! Mun yi haka ne don tsoro, kada nan gaba’ya’yanku su ce wa’ya’yanmu, ‘Me ya haɗa ku da Ubangiji, Allah na Isra’ila?
25 E da Yodane Hano alalo amo da afafasu alalo, ninia amola dilia Liubene amola Ga: de amo afafama: ne ilegei dagoi.’ Amasea, diligaga fi da ninigaga fi ilia Hina Godema nodone sia: ne gadosu logo hedofasa: besa: le, ninia agoane hamoi.
Ubangiji ya sa Urdun ya zama iyaka tsakaninmu da ku, ku mutanen Ruben da mutanen Gad! Ba ku da rabo cikin Ubangiji.’’Ya’yanku za su iya sa’ya’yanmu su daina tsoron Ubangiji.
26 Amaiba: le, ninia da oloda hamoi. Gobele salimusa: o Hina Godema iasu hamoma: ne hame hamoi.
“Shi ya sa muka ce, ‘Bari mu yi shiri mu gina bagade, amma ba na ƙona hadayu ko na sadaka ba.’
27 Be amo da ninima, dilima amola ninigaga fi huluane ilima dawa: digima: ne olelesu agoane dialoma: ne hamoi. Amo wanonesisu ea olelesu da ninia eso mabadi fi da dafawane Hina Gode Ea ilegei sogebi amoga Ea hadigi abula diasuga Ema nodone sia: ne gadolala amola Ema Hahawane Gilisili Olofole Iasu amola Wadela: i Hou Dabe Ima: ne gobele salasu iaha. Diligaga fi da ninigaga fi Hina Godema afafai, amo ilia sia: sa: besa: le agoane hamoi.
Sai dai yă zama shaida tsakaninmu da ku, da kuma waɗanda za su zo a baya, cewa za mu yi wa Ubangiji sujada a wurinsa mai tsarki, za mu miƙa hadayunmu na ƙonawa, hadayu na zumunta. Sa’an nan, nan gaba’ya’yanku ba za su ce wa’ya’yanmu, ‘Ba ku da rabo a cikin Ubangiji ba.’
28 Ninia da agoane dawa: i galu. Amo hou fa: no agoane ba: loba, ninigaga fi da amane sia: la: loba, ‘Ba: ma! Ninia aowalali da oloda amo Hina Gode Ea olodadafa defele hamosu. Amo da hahawane iasu o gobele salasu hamoma: ne hame hamoi. Be ninia dunu amola dilia dunu nini huluanema dawa: digima: ne olelesu dialoma: ne.’
“Muka kuma ce, ‘In har suka ce mana, ko’ya’yanmu haka, sai mu amsa mu ce ku dubi bagaden da yake daidai da na Ubangiji wanda iyayenmu suka gina, ba don ƙona hadayu da kuma yin sadaka ba, sai dai don yă zama shaida tsakaninmu da ku.’
29 Ninia da Hina Godema odoga: su hou hame hamomu. Ninia da Hina Godema fa: no bobogesu hou fisili, oloda amo da: iya Wadela: i Hou Dabe Ima: ne gobele salasu amola Hahawane Gilisili Olofole Iasu hamoma: ne hamedafa hamomu. Ninia olodadafa afae fawane da ninia Hina Gode Ea olodadafa amo da Ea esalebe Da: bena: gele abula diasu ea midadi lela.”
“Allah ya sawwaƙa mana mu tayar wa Ubangiji mu bar binsa, har mu gina bagade don miƙa hadayu na ƙonawa, da na gari, da na sadaka, ban da bagaden Ubangiji Allahnmu wanda yake tsaye a gaban tabanakul.”
30 Gobele salasu dunu Finia: se amola Isala: ili fi eso dabe la: idi esalebe bisilua dunu nabuane gala da Liubene, Ga: de amola Eso Mabadi Ma: na: se fi dunu ilia sia: nababeba: le, olofoi galu.
Da Finehas firist, da shugabannin mutanen, shugabannin iyalan Isra’ila, suka ji abin da mutanen Ruben, mutanen Gad da kuma rabin mutanen kabilar Manasse suka ce, sai suka ji daɗi.
31 Gobele salasu dunu Elia: isa ea mano Finia: se, da ilima amane sia: i, “Wali ninia dawa: ! Hina Gode da nini sigi esala! Dafawane! Dilia da Ema hame nabasu hou hame hamoi. Amaiba: le, Isala: ili da Hina Gode Ea se iasu hame ba: mu.”
Sai Finehas ɗan Eleyazar, firist, ya ce wa mutanen Ruben, mutanen Gad da kuma rabin mutanen kabilar Manasse, “Yau mun san Ubangiji yana tare da mu, domin ba ku yi wa Ubangiji rashin aminci cikin wannan abu ba. Yanzu kun kuɓutar da Isra’ilawa daga hannun Ubangiji.”
32 Amalalu, Finia: se amola Isala: ili bisilua dunu da Liubene fi amola Ga: de fi Gilia: de sogega esalu fisili, Ga: ina: ne sogega buhagi.
Sai Finehas ɗan Eleyazar, firist, da shugabannin suka koma Kan’ana daga saduwa da mutanen Ruben da mutanen Gad a Gileyad, suka kai wa Isra’ilawa rahoto.
33 Isala: ili dunu da hahawane ba: i amola Godema nodosu. Ilia musa: sia: amo gegemusa: amola soge amoga Liubene dunu amola Ga: de dunu da fi galu amo wadela: musa: , amo sia: yolesi dagoi.
Isra’ilawa suka ji daɗin rahoton da suka ji, suka kuma yi wa Allah yabo. Ba su sāke yin maganar zuwa yaƙi don su rushe ƙasar da mutanen Ruben da mutanen Gad suke ciki ba.
34 Liubene fi dunu amola Ga: de fi dunu da amane sia: i, “Amo oloda da Hina Gode da Godedafa amo ninia huluanema dawa: digima: ne olelesu ba: su agoane.” Amaiba: le, ilia amo olodama “Dawa: digima: ne Olelesu Ba: su” dio asuli.
Sai mutanen Ruben da mutanen Gad suka ba wa wannan bagaden sunan, Shaida Tsakaninmu, cewa Ubangiji Allah ne.

< Yosiua 22 >