< Yosiua 19 >

1 Soge ilegesu ageyadu, amo Simione fi da lai dagoi. Ilia soge da asili, Yuda fi ilia soge ganodini asi.
Ƙuri’a ta biyu ta fāɗa a kan kabilar Simeyon, bisa ga iyalansu. Ƙasarsu ta gādo tana cikin yankin Yahuda.
2 Ilia da moilai bai bagade amola moilai fonobahadi amo sisiga: le dialu lai dagoi. Moilai bai bagade ilia lai da Biasiba, Siba, Molada,
Waɗannan su ne wuraren da suka gāda. Beyersheba (ko Sheba), Molada,
3 Ha: isa Siuale, Ba: iala, Iseme,
Hazar Shuwal, Bilha, Ezem,
4 Eledoula: de, Beduele, Homa,
Eltolad, Betul, Horma,
5 Sigila: ge, Bede Magabode, Ha: isa Susa,
Ziklag, Bet-Markabot, Hazar-Susa,
6 Bede Leba: iode amola Sialuhene.
Bet-Lebayot da Sharuhen, garuruwa goma sha uku ke nan da ƙauyukansu.
7 Amola ilia da moilai bai bagade biyadu eno amola moilai fonobahadi amo sisiga: le dialu lai, amo A: ini, Limone, Ida amola A: isa: ne.
Akwai kuma Ayin, Rimmon, Eter da Ashan, garuruwa huɗu ke nan da ƙauyukansu,
8 Simione ilia soge lai amo ganodini moilai huluane asili Ba: ilade Bia (eno dio da Lama) ga (north) ba: i.
da kuma dukan ƙauyukan da suke kewaye da garuruwan nan har zuwa Rama na Negeb (wato, Ba’alat-Beyer). Wannan shi ne gādon kabilar Simeyon bisa ga iyalansu.
9 Yuda fi da soge bagade baligili lai. Amaiba: le, Yuda fi soge la: idi ilia fadegale bu Simione fi ilima i.
Daga cikin gādon mutanen Yahuda ne aka fitar da gādon kabilar Simeyon, bisa ga iyalansu, domin rabon da kabilar Yahuda suka samu ya fi ƙarfin abin da suke bukata. Saboda haka kabilar gādon Simeyon yana cikin harabar Yahuda.
10 Soge ilegesu osoda amo ilia da Sebiulane fi ilima i. Ilia soge lai da asili, Sa: ilidi moilaiga doaga: i.
Ƙuri’a ta uku ta fāɗa a kan Zebulun bisa ga iyalansu. Iyakar ƙasarsu ta gādo ta kai har Sarid.
11 Amalu, alalo da eso dabe la: ididili asili, Dabasede amola hano Yogonia: me moilai eso mabadi la: ididili diala amo baligili, Ma: lala moilaiga doaga: i.
Ta nufi yamma zuwa Marala, ta taɓa Dabbeshet, ta wuce zuwa rafin da yake kusa da Yokneyam.
12 Sa: ilidi baligili, eso mabadi la: idi amoga asili, Gisalode Da: ibe ea alalo amo baligili, Dabela: de baligili, Ya: ifia doaga: i.
Daga Sarid, ta juya gabas zuwa harabar Kislot Tabor, ta kuma wuce zuwa Daberat har zuwa Yafiya.
13 Amoga eso mabadili asili, Ga: idehifa amola Ede Ga: isini baligili, selefale Nia amola Limone amoga asi.
Sa’an nan ta ci gaba, ta yi gabas zuwa Gat-Hefer da Et Kazin; ta ɓulla a Rimmon, ta juya zuwa Neya.
14 Ga (north) alalo da selefale, Ha: nadone amoga asili, Ifadahele Fago amoga doaga: i.
A can ne iyakar ta kewaya zuwa Hannaton, sa’an nan ta ƙarasa a Kwarin Ifta El.
Zebulun ta ƙunshi garuruwa goma sha biyu da ƙauyukansu. Garuruwan sun haɗa da Kattat, Nahalal, Shimron, Idala da Betlehem.
16 Sebiulane fi dunu da gesowale fima: ne, soge amo ganodini da moilai bai bagade fagoyale gala amola moilai fonobahadi amo sisiga: le dialu lai. Moilai dedei amola Ga: da: de, Na: ihalale, Similone, Idala amola Bedeleheme ilia da lai dagoi.
Garuruwan nan da ƙauyukansu su ne gādon da kabilar Zebulun ta samu, bisa ga iyalansu.
17 Ilia da soge ilegesu biyadu Isaga fi ilima i.
Ƙuri’a ta huɗu ta fāɗa a kan kabilar Issakar, bisa ga iyalansu.
18 Ilia soge ganodini da moilai bai bagade galu amola moilai fonobahadi eno sisiga: le dialu ba: i. Ilia soge alalo da Yodane Hano amoga doaga: i. Ilia moilai da Yeselile, Gisalode, Siuneme, Ha: fala: ime, Siaihone, Ana: ihalade, La: bidi, Gisione, Ibese, Limede, Enega: neme, Eneha: da, Bedeba: sese, Da: ibo, Sia: ihasuma amola Bede Simese.
Ƙasarsu gādonsu ta haɗa da, Yezireyel, Kessulot, Shunem,
Hafarayim, Anaharat,
Rabbat, Kishiyon, Ebez,
Remet, En Gannim, En Hadda da Bet-Fazez.
Iyakar ta taɓa Tabor Shahazuma da Bet-Shemesh ta kuma ƙarasa a Urdun. Duka-duka garuruwa goma sha shida ke nan da ƙauyukansu.
Waɗannan garuruwa da ƙauyukansu su ne rabon da kabilar Issakar ta samu, bisa ga iyalansu.
24 Ilia da soge ilegesu bi amo A: sie fi ilima i.
Ƙuri’a ta biyar ta fāɗa a kan kabilar Asher, bisa ga iyalansu.
25 A: sie fi da amo moilai bai bagade lai dagoi. Helegade, Ha: ilai, Bidene, Agasia: fe,
Ƙasarsu gādonsu ta haɗa da, Helkat, Hali, Beten, Akshaf,
26 Ala: melege, A:ima: de amola Misia: le. A: sie fi ilia eso mabadi la: idi alalo da Gamele Goumi amola Siaiholibina: de hano amo gadenene asi.
Allammelek, Amad da Mishal. A arewanci kuma iyakar ta taɓa Karmel da Shihor Libnat.
27 Alalo da eso mabadi amoga selefale, Bededa: igone amola Sebiulane fi ilia soge amola Ifadahele Fago baligili, ga (north) amo asili, Bede Imege amola Niaiele baligili, Ga: ibale,
Sai ta yi gabas zuwa Bet-Dagon, ta taɓa Zebulun da kuma Kwarin Ifta El, ta wuce arewa zuwa Bet-Emek da Neyiyel, ta wuce Kabul a hagu,
28 Ibalone, Lihoube, Ha: mone amola Ga: ina baligili, Saidone moilai bai bagadega doaga: i.
ta kai Abdon, Rehob, Hammon da Kana, har zuwa Sidon Babba.
29 Amalu, alalo da selefale, La: ima moilai baligili, gagili sali moilai bai bagade Daia, amoga doaga: i. Amalu, alalo da bu selefale, Housa moilai bai bagade baligili, Medidela: inia Hano Wayabo amoga doaga: i. Ilia moilai bai bagade eno lai da Maha: ilabe, A:gasibi, Uma, A:ifege amola Lihoube.
Daga nan iyakar ta juya baya zuwa Rama, ta bi ta birnin nan mai katanga na Taya, ta juya ta nufi Hosa, sa’an nan ta ɓulla ta Bahar Rum cikin yankin Akzib,
30 Moilai bai bagade huluane ilia idi da 22 amola ilima sisiga: le dialu moilai fonobahadi.
Umma, Afek da Rehob. Garuruwa ashirin da biyu ke nan da ƙauyukansu.
31 A: sie fi da ilia soge ilegei amo ganodini moilai bai bagade22 agoane lai, amola moilale gagai fonobahadi amo sisiga: le dialu lai dagoi.
Garuruwan nan da ƙauyukansu su ne gādon da kabilar Asher ta samu bisa ga iyalansu.
32 Soge ilegesu gafe, amo Na: fadalai fi huluane ilia lai.
Ƙuri’a ta shida ta fāɗa a kan kabilar Naftali, bisa ga iyalansu.
33 Amo soge ea alalo da Hilefe moilaiga asili, ouge ifa Sa: ina: imi sogebiga galu amo baligili asili, A:da: minegebe, Ya: beniele amola La: igame baligili, Yodane Hano amoga doaga: i.
Iyakarsu ta kama daga Helef, daga babban itacen Mamre nan da yake a Za’anannim, ta wuce Adami Nekeb da Yabneyel zuwa Lakkum, ta kuma ƙarasa a Urdun.
34 Amogawi alalo da selefale eso dabe la: idiga asili, A:senode Da: ibo amola Hagoge baligi. Amalalu, Sebiulane da amo alaloga ga (south) ba: i, A: sie da alaloga eso dabe la: idiga ba: i, amola Yodane Hano da alaloga eso mabadi la: idiga ba: i.
Iyakar kuma ta juya yamma ta cikin Aznot-Tabo ta ɓulla a Hukkok. Ta taɓa Zebulun a kudu, Asher a yamma, da kuma Urdun a gabas.
35 Gagili sali moilai bai bagade da Sidimi, Se, Ha: ma: de, La: ga: ide, Ginilede,
Biranen da suke da katanga su ne Ziddim, Zer, Hammat, Rakkat, Kinneret,
36 A: dama, La: ima, Ha: iso,
Adama, Rama, Hazor,
37 Gidese, Edeli, Eneha: iso,
Kedesh, Edireyi, En Hazor,
38 Ailone, Migadalele, Houleme, Beda: ina: de amola Bedesemese.
Yiron, Migdal El, Horem, Bet-Anat da Bet-Shemesh. Garuruwa goma sha tara ke nan da ƙauyukansu.
39 Amo huluane da19 moilai bai bagade amola moilai fonobahadi amo19 sisiga: le dialu. Huluane da Na: fadalai fi ilia soge gaguma: ne lai, amo ganodini dialu.
Waɗannan garuruwa da ƙauyukansu su ne rabon da kabilar Naftali ta samu, bisa ga iyalansu.
40 Soge ilegesu fesu amo Da: ne fi huluane da lai.
Ƙuri’a ta bakwai ta fāɗa a kan kabilar Dan, bisa ga iyalansu.
41 Ilia soge ilegei amo ganodini amo moilai ba: i. Amo Soula, Eseda: iole, Esimese,
Ƙasarsu ta gādo ta haɗa da, Zora, Eshtawol, Ir Shemesh,
42 Sia: ilibimi, A:iyalone, Idala,
Shalim, Aiyalon, Itla,
43 Ilone, Dimina, Egelone,
Elon, Timna, Ekron,
44 Eledigi, Gibidone, Ba: ialade,
Elteke, Gibbeton, Ba’alat,
45 Yihade, Benebila: ge, Ga: idelimane,
Yehud, Bene-Berak, Gat-Rimmon,
46 Miyagone, Lagone amola soge amo da Yoba moilai sisiga: i.
Me Yarkon da Rakkon tare da sashen da yake fuskantar Yaffa.
47 Da: ne fi dunu da ilia soge gesowale fimu da gasa bagade ba: i. Amaiba: le, ilia da La: isie moilaiga musa: asi. Ilia da amo moilai hasalale, dunu huluane medole lelegele, moilai amo lai dagoi. Ilia da La: isie dio fadegale, amo moilaiga ilia aowalali amo Da: ne ea dio asuli.
(Amma ya zama wa mutanen kabilar Dan da wahala su mallaki ƙasar da aka ba su gādo, saboda haka sai suka nufi Leshem suka ci su da yaƙi, suka karkashe mutanen wurin, suka mallake ta, suka zauna a ciki. Suka kuma sa wa Leshem, sunan kakansu, wato, Dan.)
48 Amo moilai bai bagade dedei huluane amola moilai fonobahadi ili sisiga: le dialu da soge amo Da: ne fi ilia da fima: ne lai, amo ganodini dialebe ba: i.
Waɗannan garuruwa da ƙauyukansu su ne gādon kabilar Dan, bisa ga iyalansu.
49 Isala: ili dunu da soge huluane fifili sagoi dagoloba, ilia da Nane egefe Yosiua ema sogebi i.
Sa’ad da aka gama raba gādon ƙasar bisa ga ƙuri’a. Sai Isra’ilawa suka ba Yoshuwa ɗan Nun nasa rabo a cikinsu,
50 Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i defele, ilia da Yosiua ea adole ba: i moilai bai bagade ema i. Amo da Dimina: de Sila, Ifala: ime agolo soge amo ganodini dialu. Yosiua da amo moilai bu gaguli, amo ganodini fi.
yadda Ubangiji ya umarta, suka ba shi garin da ya ce a ba shi, Timnat Serad a ƙasar tudu ta Efraim. Ya kuma gina garin ya zauna a can.
51 Elia: isa (gobele salasu dunu), Nane egefe Yosiua amola Isala: ili fi ilia ouligisu dunu da igi ilegesu ululuasu hou amoga soge fifili ilegei. Hina Gode da amo ilegesu hou ouligima: ne, ilia da Hina Gode Ea Da: bena: gele abula diasu amo Siailou ea logo holeiga hamoi. Ilia da agoane soge fifili ilegei dagoi.
Waɗannan su ne rabe-raben gādon da Eleyazar firist, Yoshuwa ɗan Nun, da kuma shugabannin kabilan iyalan Isra’ila suka rarraba ta hanyar jefa ƙuri’a a Shilo a gaban Ubangiji a ƙofar Tentin Sujada. Da haka suka yi suka gama rarraba ƙasar.

< Yosiua 19 >