< Youna 1 >

1 Eso afaega, Hina Bagade Gode da Youna, (Amidai ea mano) ema sia: i.
Maganar Ubangiji ta zo wa Yunana ɗan Amittai cewa,
2 E amane adoi, “Di Ninefe moilai bai bagade fi amoga asili, gasa gala ilima amane sisia: ma, ‘Na ba: loba da dili wadela: i hou bagohame hamosa’ ia adoma.”
“Tafi babban birnin nan Ninebe ka yi mata wa’azi, saboda muguntarta ta haura zuwa gabana.”
3 Be Youna da Hina Gode yolesili, Dasase moilai bai bagade fi amoga hobeale masunusa: dawa: i. Be amomane E da Yoba moilai amoga asi, amola E asili ba: loba, dusagai bagade amo da Dasase moilai bai bagade (Siba: ini soge ganodini) amoga ahoanebe ba: i. Amanoba, e da ea masunu muni ianu, dusagai hawa: hamosu dunu gilisili amoga fila heda: i. E da Gode yolesili hobeale masunusa: dawa: i
Amma Yunana ya gudu daga Ubangiji ya nufi Tarshish. Ya gangara zuwa Yaffa, inda ya sami jirgin ruwa mai shirin tashi daga tashar. Bayan ya biya kuɗin tafiya, sai ya shiga jirgi ya kama hanya zuwa Tarshish don yă tsere wa Ubangiji.
4 Be Youna amola dunu oda ilia gilisili fila heda: le ahoanoba, Hina Gode Hi da isu amola fo amola gibu amo i, amola hano da bagade gafululi amola da dusagai amo gadenene agoane, gela sa: imu agoai ba: i.
Sai Ubangiji ya aika da babban iska a bisan teku, hadiri ya tsananta ƙwarai har jirgin ya yi barazanar farfashewa.
5 Amabeba: le, dusagaiga hawa: hamosu dunu ilia bagadewane beda: ne, ilia ‘gode’ liligi ilima fidima: ne sia: ne gadoi. Amola ilia liligi dusagai ganodini dialu amo huluane ladili hanoa ga galagai. Be ili amo hawa: hamonanoba da Youna e dusagai amo ganodini, sesei amo ganodini sima dialu.
Dukan matuƙan jirgin suka tsorata, kowannensu kuma ya yi kuka ga allahnsa, suka kuma jefar da kayan jirgi a cikin teku domin su rage nauyin jirgin. Ana cikin haka, ashe, Yunana ya sauka can ƙarƙashin jirgi ya je ya kwanta, yana ta sharar barcinsa.
6 Be dusagai ouligisu dunu ea da Youna ba: le amane sia: i, “Abuliba: le di sima dianabela: ? Di waha wa: legadole di fidima: ne dia Godema sia: ne gadoma, amola da nini huluane hanoga gela sa: imu galebe. Na dawa: loba da dia Godema sia: ne gadosea, amola Ea ninima asigili fidima: bela: amola ninia da hame bogoma: bela: ?”
Sai kyaftin ɗin ya je wajensa ya ce masa, “Don me kake barci? Tashi ka kira bisa ga allahnka! Mai yiwuwa yă ji mu, yă cece mu don kada mu hallaka.”
7 Amalu dusagaiga hawa: hamosu dunu ilia gilisili sia: sa: i amola bai hogoi, “Nowa da bai mubala: le amola goe hou doaga: ma: ne amola ninia gadenenewane se nabimu galebe. Ninia amo hou dawa: ma: ne ganisano sagamu.” Hogole ba: loba Youna e da afuda: i ba: i, amola ea dio dialebe ba: i.
Matuƙan jirgin suka ce wa juna, “Ku zo, mu jefa ƙuri’a mu ga wa ke da alhakin wannan masifa.” Sai suka jefa ƙuri’a, ƙuri’ar kuwa ta fāɗa a kan Yunana.
8 Amabeba: le, ilia ema amane sia: i, “Dia amola ninima goe hou hamoi amo se nabasu bai amo ninima adole ima. Dia da goe guda: adi hamobela: ? Amola di da habidili fi dunula: ? Dia da habidili fi dunu amola dia sosogo fi da habigala?”
Saboda haka suka tambaye shi suka ce, “Yanzu, gaya mana, dalilin da ya sa wannan masifa ta zo mana? Mene ne aikinka? Daga ina ka fito? Ina ne ƙasarka? Daga wacce kabila ce ka fito?”
9 Amola Youna amane adole i, “Na da Hibulu sosogo fi amoga, amola na da Hina Gode Bagade Hebene ganodini esalebe, amoma fa: no bobogesa amola Ema sia: ne gadosa. E da osobo bagade amola hano huluane hamoi.”
Sai ya amsa, “Ni mutumin Ibraniyawa ne, ina kuma bauta wa Ubangiji Allah na sama, wanda ya yi teku da tuddai.”
10 Amola Youna e da dusagaiga hawa: hamosu ilima amane adole i, “Na da Hina Bagade Ema hobeale ahoa.” Be amo sia: nababeba: le, dusagaiga hawa: hamosu ilia bagadewane fofogadigili amola bagade beda: gia: i, amola ilia da ema amane sia: i, “Amo hou dia da abuliba: le hamobela: ? (E da Godema hobeale asi ilima adoiba: le, ilia da amo hou dawa: i dagoi).
Sai matuƙan jirgin suka tsorata ƙwarai, suka ce masa, “Wane irin mugun abu ne ka aikata haka?” (Sun gane cewa yana gudu ne daga wurin Ubangiji, domin ya riga ya faɗa musu.)
11 Be fo amola isu da mae yolelewane, bagade manu, amabeba: le ilia ema adole ba: i. “Adi hamonanea da fo amola isu amola yolema: bela: ?”
Sai tekun ya daɗa rikicewa. Sai suka tambaye shi, “Me za mu yi da kai domin tekun yă daina hauka?”
12 Youna da amane sia: i, “Dilia da na hanoga ha: digisia, da fo amola isu amola da yolemu. Na dawa: , amo da na baiga agoane hamosa.”
Ya amsa musu ya ce, “Ku ɗauke ni ku jefa a cikin teku, tekun zai kwanta. Na san cewa laifina ne ya jawo wannan babban hadirin da ya auka muku.”
13 Be amomane dusagaiga hawa: hamosu dunu ilia da gasa fili, hano bega: ganodini doaga: musa: ha: giwane sua: lala asi, be amomane ahoa ba: loba hamedeidafa ba: i. Be fo amola isu da bu bagade misi.
Maimakon mutanen su yi haka, sai suka yi ƙoƙari su tura jirgin ruwan zuwa bakin teku. Amma ba su iya ba, saboda iskar ta sa tekun ya yi ta ƙara hauka.
14 Amabeba: le, ili da Godema gasa gala bagadewane sia: ne gadoi, ili fidima: ne, amola ilia amane sia: i, “Hina Gode! Nini bagade beda: i galebe. Be ninia goe dunu ha: digisia, Dia nini mae se nabasima amola mae medole legema. Hina Gode! Di fawane da Dia hanaiga hamoi.
Sai suka yi kuka ga Ubangiji suka ce, “Ya Ubangiji, in ka yarda kada ka bar mu mu mutu saboda ran mutumin nan. Kada ka yi mana hukuncin masu kisankai, gama kai ne, ya Ubangiji, ka ga ya gamshe ka.”
15 Amanoba, ilia Youna ouga: ne hanoa galagai, be amane hamobeba: le, fo amola isu amola hano gafului huluane fisi dagoi.
Sa’an nan suka ɗauki Yunana suka jefar da shi daga jirgin, sai tekun ya kwanta.
16 Amo hou ba: beba: le, ilia amola da Hina Godema beda: ne amola nodone gobele salasu hou amola, Ema dafawane fa: no bobogemu sia: i.
Ganin haka sai mutanen suka cika da tsoron Ubangiji, suka kuma miƙa wa Ubangiji hadaya, suka yi wa’adi da shi.
17 Be Hina Gode da hamoma: ne sia: beba: le, menabo bagade afae amo da Youna e da: gi, amola Youna da menabo ea hagomo ganodini esaloba, eso udiana amola gasi udiana amola ha: digi.
Amma Ubangiji ya tanada wani babban kifi da zai haɗiye Yunana, Yunana kuwa ya yi yini uku da dare uku a ciki cikin kifin.

< Youna 1 >