< Yone 8 >

1 Amalalu, dunu huluane da ilia diasuga asi. Be Yesu da Olife Goumiga asi.
Yesu ya je Dutsen Zaitun.
2 Hahabedafa, E da bu Debolo Diasuga misi. Dunu huluane Ema gilisila misini, E da fili, ilima sia: olelelalu.
Da sassafe ya dawo Haikali, dukan mutane kuma suka zo wurin sa; yazauna koya masu.
3 Sema olelesu dunu amola Fa: lisi dunu, da uda amo da inia dunuma fi, ema fofada: musa: hiouginana misi. Ilia da amo uda, dunu ilia gilisisu midadi leloma: ne logei.
Sai marubuta da Farisawa suka kawo mace wadda aka kama ta tana zina. Su ka sa ta a tsakiya.
4 Ilia da Yesuma amane sia: i, “Olelesu! Ninia da amo uda wadela: i hou hamonanebe ba: i dagoi.
Sai su ka ce da shi, “Malam, wannan mace an kama ta tana cikin yin zina.
5 Ninia Sema amo ganodini Mousese da amane sia: i, ‘Dilia agoai wadela: i hamosu uda igiga medole legema!’ Dia da adi dawa: bela: ?”
A cikin shari'a, Musa ya bamu umurni mu jejjefe irin wandannan mutume, kai me ka ce game da ita?”
6 Ilia da amo sia: Yesu dafama: ne olelema: ne sia: i. Be E da beguduli, Ea lobo sogo amoga osoboa dedei.
Sun fadi haka ne domin su gwada shi su sami abinda za su zarge shi da shi, amma Yesu ya sunkuya yayi rubutu da yatsansa a kasa.
7 Ilia Ema adole boba: sa lelebe ba: loba, Yesu da molole ilima amane sia: i, “Defea! Nowa dunu da wadela: i hou hamedafa hamoi galea, amo dunu da bisili amo uda bogoma: ne igiga gala: ma.”
Sa'adda suka cigaba da tambayar sa, ya mike tsaye yace masu, “shi wanda ba shi da zunubi a cikin ku, ya fara jifar ta da dutse.”
8 Amalalu, E bu beguduli, osoboa bu dedei.
Ya sake sunkuyawa, ya yi rubutu da yatsansa a kasa.
9 Amo sia: nababeba: le, ilia huluane afae afae, asigilai hidadea, eno fa: no, amo sogebi yolesili asi. Amalalu, Yesu Hisu amola wadela: i hamosu uda, ela fawane esalebe ba: i.
Da suka ji haka, sai suka fita dai-dai da dai-dai, kama daga babbansu. A karshe dai aka bar Yesu shi kadai, tare da matar wadda ta ke a tsakiyar su.
10 Yesu da molole, ema amane sia: i, “Ili da habila: ? Dima se imunusa: fofada: su dunu esalabela: ?”
Yesu ya tashi tsaye ya ce da ita, “mace, ina masu zargin ki? Ba wanda ya kashe ki?
11 Uda da bu adole i, “Hina! Dunu da hamedafa.” Yesu E amane sia: i, “Amaiba: le, Na, dima se imunusa: hame fofada: sa. Hahawane masa! Be wadela: i hou bu mae hamoma!”
Ta ce, “Ba kowa, Ubangiji” Yesu ya ce, “Ni ma ban kashe ki ba. Ki yi tafiyar ki, daga yanzu kada ki kara yin zunubi.”
12 Yesu da bu Fa: lisi dunu ilima sia: i, “Na da osobo bagade Hadigi diala. Nowa da Nama fa: no bobogesea, e da gasi ganodini mae asili, Fifi Ahoanusu Hadigi ba: mu.”
Yesu ya kara yin magana da mutanen cewa, “Ni ne hasken duniya, shi wanda ya biyo ni, ba zai yi tafiya cikin duhu ba, amma za ya sami hasken rai.
13 Fa: lisi dunu da Ema amane sia: i, “Dia hou Disu olelebeba: le, dia sia: da dafawane hame.”
Farisawa suka ce masa, “Kana bada shaida a kan ka, shaidarka ba gaskiya ba ce.”
14 Yesu E bu adole i, “Nisu da Na hou olelesa. Be Na amoga misi soge amola Na masunu soge, Na dawa: beba: le, Na adosu da dafawane. Be dilia da Na misi soge amola Na masunu soge hamedafa dawa:
Yesu ya amsa ya ce masu, “Ko ma na bada shaida a kai na, shaidata gaskiya ce, na san daga inda na fito da inda zan tafi, amma ku baku san daga inda na fito ba, baku kuma san inda zan tafi ba.
15 Dilia da osobo bagade dunu defele dunu eno ilia hou abodele fofada: sa. Be Na da dunu ilia hou hamedafa abodele fofada: sa.
Kuna shari'a ta son kai, ni ko ban yi wa kowa shari'a ba.
16 Be Na da abodele fofada: sea, Na abodele fofada: su da dafawane ba: mu. Bai Nisu da hame fofada: mu be Na Ada, E da Na asunasiba: le, Ani abodele fofada: mu.
Ko ma da na yi shari'a, shari'ata gaskiya ce domin ba ni kadai ba ne, amma ina tare da Uba wanda ya aiko ni.
17 Dilia Sema da agoane dedei diala, ‘Ba: su dunu aduna da gilisili sia: afadafa fawane olelesea, elea sia: da dafawane dawa: ma.’
I, a cikin dokarku an rubuta cewa shaidar mutum biyu gaskiya ce.
18 Na Nisu da Na sia: da dafawane sia: sa! Amola Na Ada (E da Na asunasi) E da Na sia: da dafawane ilegele sia: sa.”
Ni ne ni ke shaidar kaina, kuma Uba wanda ya aiko ni ya na shaida ta.
19 Ilia da Ema amane adole ba: i, “Dia Ada da habila: ?” Yesu E bu adole i, “Dilia da Na amola Na Ada, hamedafa dawa: Dilia da Na dawa: i ganiaba, dilia da Na Ada amola dawa: la: loba.”
Su ka ce da shi, “Ina ubanka?” Yesu ya amsa ma su ya ce, “baku san ni ba balle Ubana, in da kun san ni da kun san Uba na kuma. “
20 Yesu da Debolo Diasuga, muni salasu gagili ligisisu sesei amo ganodini esalu, amo sia: huluane olelelalu. Be Ea ilegei eso da hame doaga: beba: le: , ilia da E hame afugili gagulaligi.
Ya fadi wadannan kalmomi a kusa da wurin ajiya sa'adda ya ke koyarwa a cikin haikali, kuma ba wanda ya kama shi saboda sa'arsa bata yi ba tukuna.
21 Yesu da ilima bu sia: i, “Na da ga masunu. Dilia da Na hogoi helele, be dilia da wadela: i hou hame gogolema: ne olofoiwane bogomu. Dilia da Na masunu sogega masunu hamedei!”
Ya kara cewa da su,”Zan tafi, za ku neme ni ba za ku same ni ba, za ku mutu cikin zunubinku. Inda ni ke tafiya, ba za ku iya zuwa ba”.
22 Amalalu, Yu ouligisu dunu ilia amane sia: i, “Ea masunu sogega ninia masunu gogolei, E da sia: sa. Amo bai da E da Hi loboga Hi gobele medole legema: bela: ?”
Yahudawa su ka ce,”Zai kashe kansa ne, da ya ce inda ni ke tafiya ba za ku iya zuwa ba?”
23 Yesu E bu adole i, “Dilia da osobo bagade guiguda: dunu. Be Na da muagado misi. Dilia da osobo bagade dunu, be Na da osobo bagade dunu hame.
Yesu ya ce masu ku daga kasa kuke, Ni kuwa daga bisa ni ke. Ku na wannan duniya ne, Ni kuwa ba na wannan duniya ba ne.
24 Amaiba: le, dilia wadela: i hou mae gogolema: ne olofolewane bogomu, amo Na da sia: i dagoi. ‘Na da Nisu’ adoi defele, dilia dafawaneyale hame dawa: sea, dilia wadela: i hou mae gogolema: ne olofolewane bogomu!”
Shiyasa na ce maku za ku mutu cikin zunubanku. In ba kun bada gaskiya NI NE ba, za ku mutu cikin zunubanku.
25 “Di da nowala: ?” ilia da Ema adole ba: i. Yesu E bu adole i, “Na da dilima musa: adoi defele ‘Na da Nisu!’”
Sai kuma suka ce da shi,”Wanene kai?” Yesu ya ce masu, “Abin da na gaya maku tun daga farko.
26 Na da dilima diliwaneya udidimusa: , sia: bagade gala. Be Na Asunasisu Dunu Ea hou da dafawanedafa, amola Na da Ea Nama olelesu fawane, osobo bagade dunuma bu olelesa.
Ina da a bubuwa da yawa da zan gaya maku, in kuma hukunta ku a kai. Duk da haka, wanda ya aiko ni, mai gaskiya ne, abubuwan da naji daga wurin sa, wadannan abubuwan su ni ke gaya wa duniya.”
27 Be Yesu da Adadafa Ea hou ilima olelei, amo ilia da hame dawa: i.
Ba su gane ba yana yi masu magana a kan Uban.
28 Amaiba: le, E da ilima amane sia: i, “Dilia Dunu Egefe gaguia gadosea, ‘Na da Nisu’ amo Na adoi defele, amo dilia da dafawaneyale dawa: mu. Na da Na hou hame be Adadafa Ea olelei fawane Na olelesa, amo dilia da dawa: mu.
Yesu ya ce, “Sa'adda kuka tada Dan Mutum sama sa'annan za ku gane NI NE, kuma ban yi komi domin kaina ba. Kamar yadda Uba ya koya mani, haka nike fadin wadannan abubuwa.
29 Na Asunasisu Dunu da mae yolele Na fidilala. E da Na hamedafa yolemu. Bai Na da eso huluane E hahawane ba: ma: ne, hamonana.”
Shi wanda ya aiko ni, yana tare da ni kuma bai bar ni ni kadai ba, domin kullum ina yin abubuwan da suke faranta masa rai.”
30 Dunu bagohame amo Yesu Ea sia: nababeba: le, ilia da Ea hou lalegagui dagoi.
Sa'adda Yesu ya ke fadin wadannan abubuwa, dayawa suka bada gaskiya gare shi.
31 Yesu da Ea hou dafawaneyale dawa: su dunu ilima amane sia: i, “Dilia da Na olelesu nabawane hamosea, dilia da Na fa: no bobogesu dunudafa esalumu.
Yesu ya gayawa wadancan Yahudawa da suka bada gaskiya gare shi, “Idan kun tsaya a cikin magana ta ku almajiraina ne na gaskiya,
32 Amasea dilia da dafawane hou dawa: mu., amola dafawane hou da dilia halegale ahoanoma: ne, dili se iasu diasu logo doasimu.”
Kuma za ku san gaskiya, gaskiya kuwa zata 'yantar da ku.”
33 Ilia bu adole i, “Ninia da A: ibalaha: me ea manoga fifi mana. Ninia se iasu udigili hawa: hamomu hame dawa: Ninia se iasu diasu logo doasili, udigili hahawane ahoanumu, amo sia: bai da adi baila: ?”
Suka amsa masa, “Mu zuriyar Ibrahim ne kuma bamu taba yin bauta wurin kowa ba, yaya za ka ce, 'Za a 'yantar da ku'?”
34 Yesu da ilima amane sia: i, “Na dilima dafawane sia: sa! Wadela: i hamosu dunu da wadela: i hou amoma ea udigili hawa: hamosu dunu agoane.
Yesu ya ce masu, “Hakika, hakika, ina ce maku, dukan wanda ya ke aika zunubi bawan zunubi ne.
35 Udigili hawa: hamosu dunu da sosogo fi ganodini eso huluane esalumu hamedei. Be amo sosogo fi dunu mano lalelegei, amo da ea fidafa amo ganodini mae fisili, esalumu. (aiōn g165)
Bawa kuwa, ba ya zama a gida dindindin, da yana zama dindindin. (aiōn g165)
36 Gofedafa da dili halegale masa: ne hamosea, dilia da dafawanedafa halegale ahoanumu.
Saboda haka, idan Dan ya 'yantar da ku zaku zama 'yantattu sosai.
37 Dilia da A: ibalaha: me ea fi dunu amo Na dawa: Be dilia da Na olelesu higabeba: le, Na medole legemu logo hogoi helesa.
Na san ku zuriyar Ibrahim ne, kuna so ku kashe ni saboda kalma ta bata da wurin zama a cikin ku.
38 Na da Na Ada Ea olelei dilima olelesa. Be dilia da dilia ada ea olelei hamosa.”
Na fadi abubuwan da na gani a wurin Ubana, ku kuma kuna yin abubuwan da kuka ji daga wurin ubanku.”
39 Ilia da Ema bu adole i, “Ninia ada da A: ibalaha: me!” Be Yesu E amane sia: i, “Dilia da A: ibalaha: me ea mano dafawane esala ganiaba, dilia da A: ibalaha: me ea hou defele hamola: loba.
Suka amsa suka ce masa, “Ibrahim ne ubanmu” Yesu ya ce masu, “Da ku 'yayan Ibrahim ne da kun yi ayukan da Ibrahim ya yi.
40 Na da Godema nabi dafawane sia: fawane dilima olelesu. Be dilia da Na medole legemusa: dawa: lala. A: ibalaha: me da agoane hou hamedafa hamosu.
Amma, yanzu kuna so ku kashe ni, mutumin da ya gaya maku gaskiyar da ya ji daga wurin Allah. Ibrahim bai yi haka ba.
41 Dilia da dilia ada ea hou defele hamosa.” Ilia bu adole i, “Gode Hisu fawane da ninia Ada - eno hame. Ninia da dafawane Gode Ea mano esala!”
Kuna yin ayyukan ubanku. Suka ce masa, “mu ba a haife mu cikin fasikanci ba, muna da Uba daya: Allah.”
42 Be Yesu E bu adole i, “Gode da dilia Eda dafawane esala ganiaba, Na da Godema guiguda: misiba: le, dilia da Nama asigila: loba. Na da Ni hanaiba: le hame, be E da asunasiba: le Na da misi dagoi.
Yesu ya ce masu, “Inda Allah Ubanku ne, da kun kaunace ni, gama na zo daga wurin Allah kuma ga ni anan, gama ba domin kaina nazo ba, shine ya aiko ni.
43 Dilia abuliba: le Na adosu hame dawa: bela: ? Dilia da Na sia: nabimu higabeba: le, hame dawa:
Meyasa baku gane magana ta ba? Ai saboda ba za ku iya jin maganata ba ne.
44 Dili da dilia eda Sa: ida: ne amo ea mano esala. Dilia ada ea hanai asigi dawa: su liligi, amo dilia da hanai gala. E da musa: degabo medole legesu hou dawa: lalu. Ea dogo ganodini, dafawane hou hamedafa dialebeba: le, e da moloidafa hou hamomu gogolesa. E da ogogole sia: sea, e da ea houdafa fawane hamosa. Bai e da ogogosu dunu, amola fedege agoane, ogogosu hou huluane da ea manolali gala.
Ku na ubanku, shaidan ne, kuma kuna so ku yi nufe-nufe na ubanku. Shi mai kisan kai ne tun daga farko kuma ba ya tsayawa gaskiya saboda da babu gaskiya a cikin sa. Sa'anda yake fadin karya, yana maganar halinsa ne domin shi dama makaryaci ne da uban karya kuma.
45 Be Na da dafawane sia: fawane olelebeba: le, dilia da Na sia: dafawaneyale hame dawa: sa.
Dayake ina fadin gaskiya baku bada gaskiya gare ni ba.
46 Dilia da Na hou huluane abodesea, wadela: i hou hamedafa ba: mu. Na da dafawane sia: olelebeba: le, dilia abuliba: le dafawaneyale hame dawa: bela: ?
Wanene a cikin ku ya kama ni da zunubi? Idan na fadi gaskiya don me ba ku gaskanta ni ba?
47 Nowa da Gode Ea fi ganodini esalea, e da Gode Ea sia: naba. Be dilia da Godema hame madelagiba: le, dilia da Ea sia: hamedafa naba.”
Shi wanda yake na Allah ya kan ji maganar Allah, ku ba kwa jin maganar Allah da yake ku ba na Allah bane,”
48 Ilia da Yesuma amane adole ba: i, “Di da Samelia dunu, amola Fio liligi da Dia dogo ganodini aligila sa: i dagoi. Amo sia: ninia sia: beba: le, ninia dafawane sia: i! Dafawanela: ?”
Yahudawa suka amsa suka ce masa, “Bamu fadi gaskiya ba da muka ce kai Basamariye ne kuma kana da aljan?”
49 Yesu E bu adole i, “Na da Fio liligi hame. Na da Na Adama nodosa. Be dilia da Nama hame nodosa.
Yesu ya amsa, “Ni ba ni da aljan, ina girmama Ubana, ku kuma ba kwa girmama ni.”
50 Na hadigi hou hidale gaguia gadomusa: , amo Na hame dawa: Be eno Dunu da Na hadigi hou gaguia gadomusa: logo hogosa. Amo da Gode. E da Na fidima: ne fofoda: sa.
Ba na neman daraja domin kaina, akwai wanda ke nema yana kuma hukuntawa.
51 Na dilima dafawane sia: sa. Nowa da Na olelesu nabawane hamosea, e da bogosu hamedafa ba: mu.” (aiōn g165)
Hakika, hakika, iIna ce maku, dukan wanda ya kiyaye maganata, ba za ya ga mutuwa ba.” (aiōn g165)
52 Ilia da Ema amane sia: i, “Defea! Wali ninia hananewane dawa: Di da Fio liligi gala. A: ibalaha: me da bogoi dagoi, amola balofede dunu huluane, ilia bogoi. Be Di da nowa dunu da Dia olelesu nabasea hame bogomu amo ogogolewane olelesa. (aiōn g165)
Sai Yahudawa su ka ce masa, Yanzu mun sani kana da aljan. Ibrahim da annabawa sun mutu, amma kai ka ce, 'dukan wanda ya yi biyayya da maganata ba zai dandana mutuwa ba'. (aiōn g165)
53 Ninia ada A: ibalaha: me da bogoi. Dia hou da A: ibalaha: me ea hou baligila: ? Balofede dunu amola ilia bogoi. Di da nowa dunula: ? Di da adi dawa: bela: ?”
Ai baka fi ubanmu Ibrahim girma ba wanda ya mutu, ko ka fi shi? Annabawa kuma sun mutu. Wa kake daukar kanka ne?”
54 Yesu E bu adole i, “Na da Na hou Ni fawane nodosa ganiaba, amo da bai hamedei ba: la: loba. Be Na Ada (amo da dilia Gode, dilia sia: sa) Hi fawane da Na hou nodone gaguia gadosa.
Yesu ya amsa, “Idan na daukaka kaina, daukaka ta banza ce, Ubana ne ya daukaka ni. Wanda kuka ce shi ne Allahnku.
55 Dilia da Gode hamedafa dawa: su. Be Na da E dawa: Na da Gode hame dawa: sia: noba, Na da dili defele, ogogosu dunu esalala: loba. Be Na E dawa: , amola Ea sia: nabawane hamosa.
Ku kuwa ba ku san shi ba, amma ni na san shi. Idan na ce ban san shi ba, na zama kamar ku kenan, makaryaci. Sai dai, Ni na san shi ina kiyaye maganarsa.
56 Dilia eda A: ibalaha: me, e da Na misunu eso ba: mu amo dawa: beba: le, nodone dawa: i galu. Na misi eso, e da ba: lalu, hahawane bagade ba: i.”
Ubanku Ibrahim ya yi farinciki da ganin rana ta; ya gan ta kuma ya yi murna.”
57 Ilia da Yesuma amane sia: i, “Dia lalelegele, ode50esalu, amoga hame doaga: i. Di da A: ibalaha: me ba: bela: ?”
Yahudawa su ka ce masa, “Baka kai shekara hamsin ba tukuna, ka taba ganin Ibrahim?”
58 Yesu E bu adole i, “Na da dilima dafawane sia: sa: A:ibalaha: me da hame lalelegeloba, amo esoga, `Na da Nisu’ amo Na adoi defele Na da esalu.’
Yesu ya ce masu, “Hakika, hakika, ina ce maku, kafin a haifi Ibrahim, NI NE.”
59 Amalalu, ilia da Yesu medomusa: , igi gaguia gadoi. Be Yesu da wamoaligili, Debolo Diasu yolesili asi.
Suka dauki duwatsu za su jefe shi, amma Yesu ya boye kansa, ya fita daga haikali.

< Yone 8 >